Showing 6001 words to 9000 words out of 124539 words
din,ba makeup afuskarta amma tayi kyau karasowa tayi gunsa shikuma ya fito daga mota,fuskarsa dauke da murmushi,ranka ya Dade,tare da naki yace yana ayyana abubuwa aransa,kullum sai na tambayi izz kana ina yacemin sai nacika form in inasan ganinka, huh ni asuwa yafada yana rike baki,ya abokin nawa dafatan kina kular mini dashi,sosai ma kua,ji yayi zuciyarsa na masa zafi,wlh el Bahrain San abokinka yamin mugun kamu,dan allah in tambayeka ,inajinki yace mata kamar Mara lafiya, yanda nakesan abokinka hakayake sona kua?shiru yayi yana kallonta azuciyarsa yace Rabin rainada ma na Iya fada miki wane izz,dama kinsan da mugun mayaudari like tare,mazinaci,kayi shiru ko yanada wata buduruwar ne Dan allah fadamin karka boyemin,tafada amarairaice,ji yayi tausayinta yakamashi dagani ba karamin so take masa,ba tsintar kansa yayi da cemata izz yafi Santa akan San da take masa,wani murmushi ta saki har hkwaranta nafitowa,ji yayi bazai Iya fada mata abinda ya kawoshi ba sabida tayi zurfi asan datakewa izz ,Salama ya mata yace zai tafi da wuri haka,e wlh tonagode allah ya bar zumunci.. Dakyar ya Iya kai kansa gida yana shiga parlour ya kwanta akan kujera,ji yake kansa kamar ba a jikinsa ba. ......
[2/8, 2:44 PM] Maman binafah๐: ๐L๐
ฐL๐
ฐT๐
ฐ๐
Written by
๐
๐
sadnaf๐
Page 11
Adadafe yasha magani bacci yayi awon gaba dashi,
Tundaga lokacin da izz yaje gidansu tasleem bai kara zuwa ba,amma kullum cikin waya suke Inta tambayeshi ya baizo ba sai yace abubuwa ne suka sha masa kai,wataran suna waya da izz,Fatima tana gidan kanwar Umma anan ta kwana ita kadai CE ta kwana adakinsu ranar,tun kafin izz ya kirata taringa jin wani irin feelings, sabida gurnanin data ringa jiyowa daga dakinsu,Umma jitayi gabadaya ta jike,tanajin fitsari tashi tayi ta tafi bandaki dan tayi fitsarin,amma tana zua ta tsuguna dan tayi fitsari yaki zua,anan tasan ba fitsari take ji ba,tin tana shekara goma sha shida tasan tana cikin jerin mata masu sha awa gashi yanzu shekararta ashirin da biyar ta tafi na shidda har yanzu anki ayi mata aure,tin masu Santa da aure na xua mahaifinta na korarsu,shi ba yanzu zai aurar da ita ba sai tagama karatu,tafara aiki zata Iya dogara da kanta,zai aurar da ita,ahaka take daurewa ,tarasa wa zata kaiwa kukanta,kanwar mahaifiyarta yayanta duk mata ne ta aurar dasu,kuma duk ta girmesu,suna gidan aurensu sun cigaba da karatu hankalinsu kwance,amma ita nata iyayen sunki sugane tana bukatar aure,amma su kullum cikin jiyar da Kansu farinciki suke,basuyi tinanin itama tanada sha awa ba,duk masu santa da auren yakoresu,gashi kuma allah ya hadata da izz yamata wani irin abun dayasa taji nutsuwa yazo mata,bata ki yakara zua yamaimaita abinda yamata ba saboda ta danji sa eeda,gashi yaki xua wai abubuwa sun sha masa kai,ba dama dare yayi ta kwanta sai tajiyo su Umma suna zuba soyayya ita kuma abarta da matse cinya ko tasa fillo atsakiyar kafarta,wayarta dake ringing ne yadawo da ita daga tinanin data tafi, izz ne ke kiranta,daga kai tayi ta kalli agogo karfe 2: 30 na dare kwanciya tayi ta dauki filo ta rungume tsam akirjinta ta daga wayar tana lumshe ido,babyna yace in a romantic voice ji tayi wani Abu na mata yawo ajiki,muryarsa yakara jefata awani hali,umm ta Iya cewa saboda ahalin da take ciki bata jin zata Iya magana,baby nakasa bacci,inata tunaninki,dama inganki agefe na yafada yana wani sakin wani irin numfashi,kara matse kafarta tayi ta najin dama ace tana kusa dashi,kinyi shiru Bby ko kinaso namiki kuka ne,can kasan makoshi ta amsa I'dnt know wat say,izz wani irin shu,umin murmushi yasaki yasan tafara zuwa hannu da sannu zai cika burinsa,Bby say something pls yafada yana Kara kasa da murya jitayi tazama wet sosai tamkar wacce tayi fitsari,kasa magana tayi,toh Bby say u love mii ko naji sanyi araina yafada yana wa wayar gwallo,dakyar ta tattara nutsuwarta tace,I love you,kiss ya mata blowing ta waya swtdrms,yace tace nyt.........washegarin ranar tana hada breakfast saboda su Umma basu fito ba har 9,shiyasa tayi deciding hada breakfast,wayarta taji yana ringing adaki da gudu tanufi dakin dan duk atunaninta izz ne,ganin mai kiranta awaya ne yasata sakin tsaki,mayye kawai sai dayayi ringing yakai sau uku,sanan ta daga assalamu alaikum ,amsa sallamar tayi tana harare harare kamar yana kallonta,ina kwana yace lfy kawai tace nifa aiki nakeyi ka kirani,nasani deserved one,I just called to greet you,tnx tace tana murgada baki,deserved one,am with you tace,say what you want to say I have alot todo ahh,OK dan allah bawani Abu bane I just want to show you,how important you are in my life,I can do without you, find a space for me in your heart pls yafada, kamar zai kuka tabe baki tayi,call me ltr am busy tayi hanging,wani kiran ne yakara shigowa har zata katse taga izz ke kira, ahanzarce ta daga bayan sungaisa yace, Bby albishirinki tace goro yau zanzo cos am less busy,mai zaki tanadar min wani dadi taji yarufeta any thing good tace,are you sure?yes tace even though is you?shiru tayi,that means you are not happy to see me,am happy tayi saurin cewa,toh sai nazo,agurguje tagama abnda zatayi,ji take dama ta janyo lokacin daxai zo takeji,3:30 nayi tasheka wanka,tayi kwalliya da wani Riga da skirt en kanti yellow and black, tafesa turare yakai kala hudu masu sanyi kamshi,tayi sallar laasar tazauna tana jiran isowan izz.........
[2/8, 2:44 PM] Maman binafah๐: ๐L๐
ฐL๐
ฐT๐
ฐ๐
Written by
๐
๐
sadnaf๐
Page 12
Izz kua yana fitowa sai daya tsaya awajen el Bahrain, farin top ne ajikinsa da layi layin baki,sai bakin wando,takalminsa ma white and black,kanan nasa sai sheki yake,gaskiya izz ya Iya wanka dan ba karamin kyau yayi ba,ga wani irin turare dayasa mai mugun kamshi,Tarar da el Bahrain yayi,yana Dane Dane a system, ina zua haka el,Bahrain ya tambayeshi,zanje gidansu tasleem,gud yace dama nagaji da zama nikadai muje in rakaka yafada tare da mikewa,amma aransa so yake ya rakashi saboda da kunya dai izz ya taba damsel,dinsa agabansa,wa zaka raka? Cewar izz koma ka cigaba da danne dannenka wlh bazaka so ka bata min show ba tab,yanda nadade ina Neman wanan ranar,yau soyayya zanyi wa tasleem na tsayawa arai,kai ka tsaya awajen karka ji dadin rayuwarka,wai kai na Allah,wlh danine da kyanka sai mace ta fara nemana takawo min kanta har gida,izz tinda yafara magana,el Bahrain hankalinsa ya tashi yasan yau sai izz ya taba damsel dinsa,ni kaga tafiyata izz ya juya zai bar falon,tsaya el Bahrain yace,haba abokina dan allah karkiywa yarinyar nan haka she's a married type karka yi ruining life dinta gwara ka aureta pls,batayi kala da used and dump ba kaji,wani irin dariyar rainin hankali izz yakeyi harda rike ciki,look at you, yafada yana nuna el Bahrain married type my foot,wanan ai tayimin girma ina zan kaita ai wanan inzan girmeta bai fi in bata shekara biyu ba tab,yarinya Yar 16 zansamu na aura wace kake cewa married type CE,eaten type CE agurina,yafada tana can tana jirana yanzu haka,awaya kawai ta rikice ballantana yau da zan mata abunda zai sa taringa zuwa da kafarta,bye sai nadawo yafada tare da juya ya fita,el Bahrain hankalinsa atashe yadauki wayarsa yayi ta kiran tasleem taki dagawa ji yayi wasu hawaye na zubo mishi,inama zai Iya gayawa tasleem wanane izz,ji yayi kirjinsa na masa zafi gaskiya bakaramin so yakewa tasleem ba ganin yarasa inda zaisa ransa yaji dadi wayarsa ya janyo ya turawa tasleem TeX kamar haka( deserved one I called you not picked,pls ki kularmin da kanki,ki kuma ji tsoron Allah a duk inda kike love you)ya tura mata ya bude application din Qur'an awayarsa yabude suratul yasin yana karantawa ahankali yaji zuciyarsa na sanyi.....Isar izz kofar gidansu tasleem keda wuya yakirata awaya,na iso yace mata ya katse wayar,yadauko wani sweet a aljihunsa ya jefa abakinsa,tasleem Umma taje tasamu adakinta tahada maggani a cup tanata sha ko ba a fada ba tasan maganin mata ne,Umma bakon nawa ya iso,toh ki kula dai ki kame kanki kinji ko, insha allah tace ta juya tabar dakin tana kunkuni ko ba kame kai ba kuyimin aure kunki amma Ku kullum cikin Abu daya kuke,mtss taja tsaki takoma dakinta takara fesa turare, tadauki farantin data ajiye akan table a falo takai dakin baki,tanufi gate dan tashigo da izz,iso tayi mishi har falon bakin,suna shiga falon wani irin chafka yakai mata yahau yimata wani irin kiss ko ta ina,I miss you baby yaringa cewa muryarsa na rawa,ahankali yakai bakinsa cikin bakinta yaringa sarrafa harshensa a bakinta, alewar dake bakinsa yaringa mata wasa dashi abakinta, tasleem kua tsintar kanta tayi da mugun jindadin abinda yake mata ji tayi kafarta na rawa ahankali ta cire bakinta daga NASA,idonta a lumshe,daga tsayen dasuke taga ya cikata jin shiru ne yasa ta bude,idanta ahankali ganinsa tayi adurkushe agabanta yayi kneel down idansa ya kada yayi ja,yace da rawar murya,baby am sorry I rushed my self on you,I can't control myself,pls am sorry, your voice let me go crazy,zamewa tayi ta durkusa itama ta kamo hanunsa is OK ,I knw how you feel,tace dan allah koma kan kujera ka zauna, mikewa yayi a zuciyarsa yana cewa kiris yarage kizo hanuna yarinya,itama guri tasamu ta zauna tana kallonshi wani irin sansa da sha'awarsa na fusgarta,Bby can't wait kizama mata agareni,yaushe zaki gabatar dani gunsu dad yace mata yana kalon cikin idanta, karka damu danagama karatu zan gabatar dakai,dama abinda yakeso yaji kenan,sun dan taba hira ya mike zai tafi,tace sai yaushe yace zan dawo ai ko gobe ne dan bangaji da ganinki ba, toh tace masa hannayenta yakamo yamata kiss,love you yace love you too tace tana sunkuyar dakai rakashi tayi ta dawo,ta wuce daki ta kwanta tana tunani......
[2/8, 2:44 PM] Maman binafah๐: ๐L๐
ฐL๐
ฐT๐
ฐ๐
Written by
๐
๐
sadnaf๐
Page 13
Dama a inuwar Aure nake,da yanzu wannan abinda yashiga tsakanina da izz da lada,zan samu,amma yanzu nasan na aikata zunubi,tace a ranta take taji tayi danasanin abinda ta aikata, wata zuciyar ta kwabeta ai ba laifinki bane ,laifin iyayenki ne da suka ki barinki kiyi aure,da sunyi miki aure ai da baki bari hakan ta faru ba,juyi tayi ta dauko wayarta taga alamar anturo mata tex,anan ta bude ta karanta sakon da mayyenta ya tura mata,nan take taji hankalinta ya tashi,takara karantawa,ki kuma ji tsoron allah a duk inda kike,mai yake nufi ko dai yasan abinda tayi ne,waye wanan mangal din,(ooo ya Allah ka dubeni da idon Rahama,ina cikin wani yanayi ya Allah ka shiryeni kabani ikon fin karfin zuciyata,banasan aikata zina arayuwata,ni baiwarka CE mai rauni da tsananin sha'awa Ya Allah karka bani ikon aikata zina,ka ganar da iyayena gaskia,su San duniya ba gidan zama bane,mutuncin mace gidan mijinta) tafada tana hawaye mikewa tayi jin kiran sallar magriba,tadauro alwala tsintar kanta tayi da jin kunyar mahallicinta yau tabar namiji yayi romancing dinta,ahaka tayi sallah tana ta istigifari da zumar insha allah zata daure duk abinda takeji bazata kara barin izz ko hanunta ya rike ba..tasleem zaki Iya kua?๐ค
Izz kuwa da farincikinsa ya bar gidansu tasleem, ya tsaya awani restaurant yaci abinci ya kira el Bahrain awaya dan yabashi labari bai daga ba,el Bahrain kua yana kallon izz na kiranshi yaki dagawa saboda bayaso yaji abinda,zai sa zuciyarsa tayi bindiga,bayan ya idar da sallah isha ya kira lambar tasleem,yaji tadauka bugu daya,abin yabashi mamaki tinda yake kiranta bata taba dagawa bugu daya ba, sai yakira sau uku ko hudu take dagawa,sallama yamata ta amsa asanyaye,deserved one yana jiki haka ko bakida lafiya ne,yafada gabansa na faduwa,bakomai tace intambayeka mana,inajinki dazu a TeX din daka turomin mai yasa kace inji tsoron allah a duk inda nake? Gumi yaji yana keto masa yarasa amsar dazai bata,tambayarka nake,kinji haushi ne?aa ba haushi naji ba I just want to know, wlh haka kawai nafada bawai da wata manufar ba,toh da CE ma akayi bna tsoron allah,aa wlh Bahaka bane ya zaayi nace bakya tsoron Allah fadi kawai nayi wlh bada wata manufar ba,naji tace,dan Allah kiyi hakuri ina bata miki rai is OK,ya wuce,tnx yace ta katse wayar,izz kua kara kiran el Bahrain yayi,ganin inbai daga ba haka izz zai ta kiransa yasa ya daga,ina ka shiga tundazu ina kiranka awaya,wanka na shiga ban Dade da fitowa ba ok,nashawo kan matuniyar fa izz yafada yana sosa kunne,duum kirjin el Bahrain ya buga anan izz yahau bashi labarin yanda sukayi da tasleem ya kyalkyale da dariya,my guy u need to see me lokacin Dana tsugana agabanta ina hawayen drama,yakuma kyalkyalewa da dariya ,ai abinda na mata yau wlh dakanta zata kawo kafarta gurina dan bazan sake koma gidansu ba,yanaji kayi shiru ustaz,da kyar el Bahrain ya bude baki yace masa kaga inka je ka gama,iskancinka kadaina kwasa kana gayamin ka nemi wani ka gaya mishi,Allah ya shiryeka kasan hanyar daka dauko ba mai billewa bace duk abinda kayi wa dan wani sai anyi maka wlh,wani dariyan rainin hankali izz ya saki,el Bahrain kuwa ya kashe wayarsa,( ya Allah ka kare baiwarka daga sharrin izz karka bashi ikon cin galaba akanta ) TeX mai sanyaya rai ya turawa tasleem yanufi daki ya kwanta.....
[2/8, 2:44 PM] Maman binafah๐: ๐L๐
ฐL๐
ฐT๐
ฐ๐
Written by
๐
๐
sadnaf๐
Page 14
Bangaren tasleem kua bayan ta kwanta ear piece tasa akunenta tanajin waazin mallam kabiru gombe,gudun kar ta ji abinda zai daga mata hankali takasa bacci,tex taji ya shigo wayarta na mayyenta( words can't express the feelings I have for you, I wish you have an idea on how much I love you I can't do without you,deserved one,I so much love you swt drms my angel) murmushi ta saki ba daga wajenka nake expecting irin wanan texes din ba,daga wajen izz nakesan jin irin wanan kalaman,ta lumshe idonta gaskia zanso nasan wanan mangal din bt yaki, yace zai bayyana kansa soon,how soon? Tayi tsaki kai kasani,inada Wanda nakeso,kiran izz ne yashigo wayarta taki dagawa tana gudun kar ta daga yasata shiga wani hali SBD wani irin murya yake mata daddare tayi tajin feelings,ga wani Abu dayake yi insuna wayar kamar Wanda yaci abinci mai yaji "sssss" kiransa ne yakara shigowa wayarta gani tayi bazata Iya daurewa ba gwara ta daga ko ya rage mata wani abun,tana dagawa yace haba heart beat y are u refusing toh pick my called? Yafada da wani irin muryar dake jefata awani hali,no ba kin dagawa nayi ba nafara bacci ne? What yanzu zaki Iya bacci batare da kinji voice dina ba,ina nan ina kukan rashinki akusa dani adai dai wanan lokacin,rigar danasa nazo wajenki,shi na rungume amadadinki,ina shakar kamshin daddan kamshin jikinki,BT now you are here telling me bacci kike,"tasleeeem" are sure you Rilly love me yafada da rawar murya kamar wanda zai kuka,of course I do tace dasauri,no you don't am deceiving my self that you love me yafashe da kuka yana wa wayar gwallo,jin kukansa bakaramin daga mata hankali yayi ba am sorry please wlh ina mutukar sanka,shikenan tasleem nasan tawa tazo karshe duk abinda yasameni yau kece sila yafada yana Jan majina,dif yakashe wayar kafin tayi,magana yadaka wani uban tsalle yafada kan gado mission complete, we wait and see how tomorrow is going to be, tasleem hankalinta ne ya mutukar tashi ta hau kiransa awaya akashe,innalillahi wa ina ilahi rajiun tace,tana dafe kai cigaba tayi da gwadawa,cak ta mike, yauwa inada lambar el Bahrain,bari nakirashi watakila yanada wani number izz dazan sameshi,jiki na rawa tayi dailing number el Bahrain taji yana ringing, el Bahrain da bai Dade da idar da sallar shafai da wutr ba,ji yayi wayarsa na ringing,agogon dake jikin bangon dakin ya kalla 12:30 na dare,mikewa yayi yace watakila izz ke kirana ko mai zaice min oho,ganin mai kiransa ne ya mutukar girgiza shi tasleem,daddaren nan,ko ta gano nine mangal,kirjinsa ya buga kafin ya daga wayar ta katse,kiranta ne yakara shigowa,gyaran muryayi kafin ya daga wayar,yamata sallama,dasauri ta amsa masa sallamar,Allah yasa lafiya yace,yihakuri el Bahrain natasheka kana bacci,haba haba bakomai yace,dama mun samu misunderstanding ne da izz toh gashi yakashe wayarsa,pls do you have any of his number apart from mtn?tafada kamar xatayi kuka,tunda tafara magana yaji zuciyarsa kamar zata Faso kirjinsa,yaji hawaye na zubo mishi,San maso wani koshin wahala yanzu akan izz tadaga hankalinta haka,izz da so yake ya L๐
ฐL๐
ฐT๐
ฐ mata rayuwa,ta daga hankalinta haka, kana jina,dakyar yace mata emm wlh Iya mtn dinsa ne dani banajin yanada wani layin,mai yahadaku ne? Don't worry I would sort things out,nagode sai dasafe, ta katse wayar,el Bahrain ji yayi numfashinsa na Neman daukewa guri yasamu ya zauna yana adduar duk datazo bakinsa ahankali yaji yafara samun nutsuwa,izz tasleem ta shiga tarkonka mai fidata sai Allah,yakoma kan sallaya ya tada sallah yana mai rokon Allah,kar izz yaci galaba akan matar dayake mafarkin tazama uwar yayansa....
๐L๐
ฐL๐
ฐT๐
ฐ๐
Written by
๐
๐
sadnaf๐
Page 15
Tasleem yanda taga rana hka taga dare,sai gwada wayar izz take akashe,har akayi asuba, bacci bai ziyarci idanta ba,gaba daya ji tayi tana jin wani zazzabi,har karfe Tara tana nan azaune kamar mayya,Umma CE ta leko dakin taci uban kwaliya da wani less green da fari sai kace buduruwa,keh lafiyarki kua yau ko kitchen baki leko ba kin tayani aiki? Saukowa tayi daga gadon ta rusuna Umma ina kwana, lafiya lau,wlh Umma kaina ciwo ga zazzabi,eyya sannu kifito ki karya,sai kishirya kitafi asibiti toh Umma tace ,tabi bayan Umma tadauko breakfast dinta tadawo daki ta ajiye abincin a kasan carpet tadauki wayarta Dan takira wayarsa