Showing 54001 words to 57000 words out of 124539 words

Chapter 19 - LALATA BOOK COMPLETE DOCUMENT By Sadnaf .txt

Sadnaf   

11 Dec 2024

9287

yakasa samun lokaci yashigo ummansu el Bahrain tace,kin kyauta ai tunda gashi ya samu ya shigo,kaga da ka tsayar da wacce zaka Aura da yanzu anhada bikin naku na huta,gashi abokin naka har biyu zai aura,dagowa yayi Daga sunkuyar da kan
Dayayi,yana kallon alhaji da mamaki a bayyane afuskarsa,ko bakasan mata biyu zai aura ba alhaji yace,wayancewa yayi dan karsu gane nasani alhaji shiyasa ma nakokarta na shigo dan musan shirye shiryen dazamuyi,bari naje gurinsa dama zua nayi na gaisheku tukuna,ah kyauta cewar alhaji,izz ya Mike yayi bangaren el Bahrain yana mamakin el Bahrain da auran mata biyu,shi dayasan bashida buduruwa a ina ya samo har mata biyu dazai aura,shiga palon el Bahrain yayi,yasameshi axaune yana dane Dane a laptop, sallamar daya masa kawai ya amsa,bai dago ya kalleshi ba,rufe laptop din izz yayi,el Bahrain yadago afusace kai mallam lafiya zaka rufe min laptop,mai ma yakawo ka gidanan? murmushi izz yayi yazauna agabansa,abokina nasan ni mai lafine dan Allah kayi hakuri ka yafemin nayi kuskure,am sorry pls,el Bahrain kallonsa kawai yake bai ce masa komai ba...
[2/20, 3:51 PM] My Mom: šŸ‘„LšŸ…°LšŸ…°TšŸ…°šŸ™Š


*written by*
šŸ’…šŸ’… *sadnaf*šŸ’ž






Page 76

pls abokina kasan gaba ba kyau,ka tuna you throw me out of your house simply because ina gaya ma gaskia,nasani pls kadaina tunawa ruko ba kyau,naji bani laptop dina in cigaba da abinda nake, kara rike laptop din yayi,abokina yanzu Ashe aure zakayi baka fadamin ba sai da hajiya takirani dazu,duk abinda nama aganina ai yakamata ka fada min,yanzu tunda kaji labari ai shikenan,wa zaka aura? hajiyar bata fada ma ba,haba el Bahrain you are sounding kamar har yanzu komai bai wuce ba,komai ya wuce mana,toh pls kafadamin wacce zaka aura dan ni nasan bakada buduruwa, Yusrah Ce,wacce Yusrah? Yace yana waro ido,Yusrah dai cousin dinka,ee ita,kai abokina am happy for you irin matar danakeso na aura exactly,Allah yabaka,amma alhaji yace min mata biyu zaka aura wacce dayar?baka Santa ba,amma how comes zaka auri mata biyu alokaci guda kai kua mai yamaka zafi,yanda ake tsara rayuwa da mace daya kai zaka auri har biyu,share shi el Bahrain yayi bai kulashi ba ganin ba amsa mishi tambayoyinsa zaiyi ba yasa yace,friend kasan mai yakawoni gurinka kua apart from apologising,bnsani ba sai kafada,hmm wlh Allah ya jarrabceni da San tasleem ayau dinan,duk da wallahi bada aure nake Santa ba yaudarar ta nayi niyyar yi,dan gaskia nafisan in auri mace er 16 17 kamar dai Yusrah daxaka aura,but yau I don't know what came over me naji inasanta kuma zan Iya aurenta,mai yakawo sudden changes din ko ganinta kayi?el bahrain yace,ganin inya fadawa el Bahrain irin rashin mutuncin da su tasleem suka yimai zai Iya rainashi ko yamasa dariya yasa shi mishi karya,not at all kawai dai na tsinci kaina da Santa da aure yau dinan,shiyasa nakeso dan Allah ka shirya mu ka nuna mata nayi regrettn abinda nayi yanzu am ready to marry her pls, dariya rainin hankali el Bahrain yayi,Daga baya kenan izzadeen didn't I tell you zakayi regrettn abinda kayiwa tasleem kace min karya nake,ban taba fada maka tasleem marriage type bace kace min bakina wari yake she's eaten type,ko bamuyi haka dakai ba,nasani but ya wuce all I need is your help,gaskia bazan Iya ba, kasan hanyar gidansu,kanada phone number dinta zaka Iya shawo kanta amma karkayi involving dina,and nasan tasleem for now ta Riga tama nisa,no friend karka min baki,ai nasan ma basan Allah da Annabi kake mata ba,watakila baka gama samun abinda kakeso awajenta ba shiyasa kuma ka bullo tanan izzadeen nasan halinka fa ya mukayi dakai lokacin safeeya, nasani but this time around am serious,ba yaudararta zanyi ba,well go and fight for your self BT as for me count me out, kk ba matsala inaje gida zan kirata,wane preparation kakeyi abikin naka dan nasan kai ustaz ne bawani event zakayi ba,bawani preparation after daurin walima zanyi kawai,sai hajiya datace min zatayi mothers night,nace mata ma bazan je ba,tadage min sai naje,indai zakayi attending ai ba Matsala zan dau nauyin komai da komai yanda zai zama well organised,let me rush home,akwai abinda zanyi,to ba matsala sai munyi magana el Bahrain yace yana mika masa hannu sukayi musabiha,izz ya mike yabar dakin,el Bahrain siririn tsaki yaja kafin kasan mai ke faruwa munyi aurenmu naga ta inda zaka aureta,yacigaba da abinda yake, izz na zua gida bayan yayi sallah yaci abinci,wayarsa yadauka yakira tasleem,yana fara ringing gabanshi yafara faduwa,Adai dai lokacin,Fatima na kwance adakin tana chattn da matuniyarta,tasleem nadakin Umma tana tayata gyaran kayanta,Daga wayar tayi jikinta narawa,dan ta rike lambar izz akanta,hello bbyna dan Allah ki saurareni akwai maganar dazn miki mahimmaci, oo dazu dan kaga muntafi bamu ci ubanka ba shine yabaka right din kiran wayar Aunty tasleem ko,dif yakashe wayar jin muryar Fatima,dan ba karamin tsoranta yakeji ba,dan abunda tamasa daxu,yasa yake tsoranta...
[2/20, 3:51 PM] My Mom: šŸ‘„LšŸ…°LšŸ…°TšŸ…°šŸ™Š


*written by*
šŸ’…šŸ’… *sadnaf*šŸ’ž




*assalamu alaikum masoyana hakika ba abinda zan ce muku masoyana sai godiya hakika kun nuna mun kauna,sabida cin zarafina da akayi kuka fito kuka nuna bacin ranku,karku manta hassada ga mai rabo takice,wanan alama Ce ta daukaka,nasiha ta agareki aunty sis,don't judge what u don't Rilly know,kinyi judging littafina alhalin baki karanta ba kafin ki yanke min hukunci amatsayinki na mai ilimi,kin hadu dawasu kina zagina,amatsayinki na mai hankali koda iskanci na rubuta a novel dina kamata yayi kisameni privately kimin nasiha religiously, bt rather dan kizauna kiyi ta zagina,alhalin ke baki karanta ba ballanta kisan sakon danake so na Isar,dan kinga sunan littafin LšŸ…°LšŸ…°TšŸ…° bashi yake nunawa ba abin arziki na rubuta ba,don't judge things by appearance,masoyana inaso Ku gane rago akewa Abu ya rama, jarumi kua in an masa ko ajikinsa dan haka inaso duk wacce tasan mai kaunar sadnaf ce ta manta da antaba zaginta mucigaba da gashi ba abinda zaa fasa,ni sai da ma akayi zagin naji kwarin gwiwa dan ni nasan asanadiyar novel dina na ceto en mata dayawa Daga fadawa halaka ,sabida haka ko ajikina,love you oll my fans*šŸ˜„




Page 77
Ya ajiye wayar da zumar bayan minti talatin zai kara kira watakila tasleem bata kusa ne shiyasa Fatima ta dauka,Fatima kua tana jin ya kashe wayar dailing numbersa tayi awayarta ta kirashi,sai dayayi ringing sau uku ana hudu yadauka,bakaso ka Daga wayata ne dan kasan bakada gaskia ko,and in ka kashe min waya wlh en dabba zansa su kawo ka har gidanmu in aiwatar da abinda nayi niyya,shiru izz yayi jikinsa na rawa,kana jina,ee yace da rawar murya,wlh ka kara kiran aunty tasleem awaya, sai namaka abinda har ka koma ga mahallincinka bazaka manta ba,mai kuma kk nema agurinta this should be the first and last time dazaka kara nunawa ma ka taba haduwa da aunty tasleem in kunne yaji jiki ya tsira lalatacen banza lalatacen wofi dan akuya,ta kashe wayar tana huci,izz najin ta kashe wayar, yayi sauri ya kashe wayar gabadaya,wai azaba wanan ba karamar masifaffiya bace er iska kawai,bazan kara kira ba amma zan San yanda muka hadu,dan nasan tasleem nasona bazan sha wuyan shawo kanta ba,tasleem shigowa dakinsu tayi bayan ta gama taya Umma gyara,tazo tasamu Fatima na jijiga kai tana huci,ke kuma lafiya keda waye, hmm nida dan akuya izzadeen, bangane ba kiranki yayi awaya na zana mishi DDC,kinyimin dai dai dan iska ko mai zai cemin daya kira,rabu da shege,har yanada gut din kara kiranki,wlh da dazu kun barni na mishi kaciya da sai ya manta sunanki ballantana har yayi tinanin kiranki,ba matsala ai tunda kinci ubansa,yauwa dazu muna maganar kayan daza Mu sa....








akwana atashi babu wuya abban Yusrah sunje sun tamabaya wa el Bahrain auren tasleem,anyi komai cikin mutunci da mutuntawa, inda aka sa rana sati uku bayan bikin el Bahrain da Yusrah,abbansu tasleem dai bahaka yaso ba,yaso tasleem ba mai mata ta aura ba,laakari dayayi da irin hallitar tasleem amma ganin ta gabatar dashi amatsayin Wanda zata aura yasa yasanya musu albarka,yau ake kamun Yusrah agidansu el Bahrain kasancewar filin gidan nasu babba ne anan akayi decoration,aka kawata gurin,amarya tasha kyau ba kadan ba,dan ummansu el Bahrain ba karamin gyara tasa akayiwa Yusrah ba dan abbansu el Bahrain yasaki kudi sosai,bangaren el Bahrain kua siyayya yayi wa tasleem da Fatima na bikin,inda suka nuna jin dadinsu,kwalliya mashida da Fatima sukaje sukayi,suka sa wani atamfa ja da baki anyi mishi fited gown bakaramin kyau sukayi ba,humra da turaren wuta Umma tasa akayo mata Daga maiduguri,mai uban yawa tasa akai wa yusrah,tasleem ma ba abarta abaya ba kulolli tasiya masu tsadan gaske set uku,tabawa su Fatima sukai dan tace batasan zua kamun,sabida agidansu el Bahrain zaayi,kuma tana kunyar aringa nuna ta amatsayin amaryar da el Bahrain zai aura dan bayan ansa ranar su da el Bahrain taje ta gaida hajiyar el Bahrain haka taringa sawa ana kiran danginsu nakusa su zo su ganta shiyasa bata San zua,haka Fatima da mashida sukat dungunzuma da uban kaya suka dau hanyar gidansu el bahrain,akofar gidan aka saukesu,aka sauko musu da kayan, suka sa almajirai suka shigar musu da kayan suka bi bayansu,en mata suka yi ta wucewa dagani kawayen Yusrah ne,dan duk sa,anin Yusrah ne,girgiza kai Fatima tayi friend kinga low class girls dinan yanda suke rawar kai wai suma sun girma,kai habibaty ina laifi sunyi kyau fa,umm karma su daukau mu sa,aninsu ne aa yaushe ido ba mudu ba ai yasan kima,ahaka suka karasa palon su el Bahrain dake cike da mutane,hajiyarsu el Bahrain nazaune acan gefe,karasawa sukayi gabanta suka zube akasa suka gaisheta,ta amsa da faraa afuskarta ta tambayesu ya tasleem bata zo suka Ce batajin dadi ne,amma zatazo gobe,suka bata sakon da Umma da tasleem suka Bawa Yusrah ta amsa tana godiya tare da Zabga musu adduoi,suka tambayeta ina Amarya,tasa aka rakasu inda Yusrah take...
[2/20, 3:51 PM] My Mom: šŸ‘„LšŸ…°LšŸ…°TšŸ…°šŸ™Š






*written by*
šŸ’…šŸ’… *sadnaf*šŸ’ž






Page 78


Wani bangare aka kaisu agidan anan Yusrah take zaune da kawayenta,ana mata makeup,amma gama mata gwagwaro ake nada mata,material ne ajikinta Riga da skirt,skirt din Daga kasa yadan bude purple da flowers din baki da aka jejera askirt din,kasancewarta fara kayan sun karbeta sosai, sallama sukayi gabadaya en dakin suka juya suka amsa ciki harda Yusrah fuskarta dauke da murmushi,Anty Fatima sanunku da zua,Fatima kua ganin duk saoin Yusrah ne adakin yasa ta amsa ayangance suka kame agefen gado,yauwa Amarya kinsha kyau gaskia Fatima tace tana murmushi,sunkuyar dakai tayi nagode aunty Fatima,ya aunty tasleem bata zo ba,wlh bata dan jin dadi amma karki damu gobe zatazo,Allah yakaimu,wata mata Ce ta leko dakin,en matan Amarya yakamata kufito haka ana ta jiranku,kun bar mutane azaune,mikewa kawayenta sukayi gabadaya,mai makeup din ta kara gyarawa Yusrah zaman gwagwaron,suka saka Yusrah atsakiya,kallon su amarya, tayi aunty kuzo mutafi,karki damu zamu biyoku abaya,to tace suka fita Daga dakin,mashida kallon Fatima tayi habibaty gaskia Yusrah tayi kyau,uhmm ba laifi kam tayi kyau tashi muje,in mata hotuna inturawa aunty tasleem kinsan tace in mata hotuna,fita sukayi farfajiyar gidan inda aka jejera kujeru dan azauna,Amarya Yusrah na zaune akujerar amare sai sparkling take kamar star,gefe daya kuma mai kidan asharalle na zuba kida,gaskia gurin ya kawatu,manyan kawayen ummansu el Bahrain ketayiwa Yusrah yayafin kudi duk da ba rawa take ba tana Daga zaune sai sunkuyar dakai datakeyi dagani kasan kunya takeji,wani net aka dauko mai uban kyau aka rufeta,wata tsohowa tazo ta bude ta,ta fesa mata turare,aka saki gudah,Fatima da mashida sai video suke dauka awayarsu,dakyar aka bar Yusrah tashigo filli dan ta taka rawa,dan gabadaya en uwa da abokanan arziki,rubdugu suka mata suna mata hoto, tana shiga filin mashida ta bude Jakarta tazaro bundle din ashirin ashirin guda hudu tabawa Fatima biyu ta dau biyu suka shiga fillin suka fara mata liki,Yusrah dai na kame aguri daya,ko dan motsa jiki batayi,ahaka sukayi hotuna da ita,suka dauke ta ita kadai,suka bar fillin,suka koma gefe daya suka zauna,ahaka aka gama kamun inda akayi rabon abubuwa mai yawa,dan duk wanda yayi attending bikin yasamu,har dasu agogo mai dauke da hoton ango da amarya,su Fatima sai da aka kuma ware wasu na musamman aka basu,ana kiran sallar magrib aka dakatar da kida,wasu suka tafi wasu suka tafi suyi sallah su dawo,acikn wayanda suka tafi harda su Fatima,inda drivernsu mashida yazo yadaukesu,yafara sauke Fatima agida sukuma suka wuce,tana shiga gidan Umma ta Tarar apalo ta mata sannu da gida,kun dawo, ee,ina mashidar sun wuce gida,umma hajiyarsu el Bahrain tace agaisheki amiki godiya,haba me abin godiya,Umma wlh bakiga yanda kamun yahadu ba bari ma kigani,hotunan tafara nuna mata, bayan tagama nuna mata tashiga video nan ma ta nuna mata videon data dauka,kai masha Allah Abu yayi kyau Amarya tayi kyau sosai,Umma shiyasa nakeso ayi organising na aunty tasleem haka,kedai kiyi addua Allah ya ara mana tsawon rai da Nisan kwana ameen Umma,ina aunty tasleem ne,tana daki dazu ma ta karbo muku dinkin dazakusa gobe, mikewa tayi yauwa ta kyauta bari naje na gwada inga ko zaimin kyau dan gaskia gobe sonake na bada assignment,ta nufi dakinsu,tura kofar tayi da sallama tasleem ta amsa ta cigaba da wayar datakeyi,ganin haka ne yasa ta dauko kayan datake tunanin shine Wanda tasleem ta karbo ta zazzage akasa,waw gaskia dinkin nan yayi kyau tace tana Daga. wa,sallama tasleem tayiwa el Bahrain da suka kusa awa daya suna waya, sis ajiye kayanan kizo kibani labari, Aunty bari na gwada dinkina nazo nabaki labari, aa dan Allah zoki ban labari anjima kya gwada,kan gadon Fatima tahau,tabude mata hotunan,data dauki Yusrah,sakin baki tasleem tayi tana kallon hotinan,gaskia sis Yusrah tayi kyau ba kadan ba,huuh idan el Bahrain yaganta ai ji zaiyi yadaina sona,sabida me Fatima tace tana yatsina fuska,bakiga kyaun data yi bane,
[2/20, 3:52 PM] My Mom: šŸ‘„LšŸ…°LšŸ…°TšŸ…°šŸ™Š






*written by*
šŸ’…šŸ’… *sadnaf*šŸ’ž










Page 79


Dadina dake Fatima San zuciya bakyasan fadan gaskia kema kinsan tayi kyau,ai bawai nace batayi kyau ba aunty yanda kuke zuzuta kyaunta ne sai kace wata indiya dan kun ganta fara,hmm gaskia sun fi dacewa da el Bahrain akaina,hmm aunty ni ki kalli videon inje in gwada kayana dan gaskia gobenan so nake mu tsotsewa jamaaa ruwan kai,kallon videon tasleem tafara yi Fatima kuma tahau gwada kayanta,juyi tayi agaban mudubi,aunty how do I look? Beautiful tasleem tace,kai aunty yadan dameni Daga sama Allah yasa bahaka yayi wa friend ba dan kinsan ta fini jiki,aa kinsan yanada measurement dinta,Daga ki gani dai dai jikinta yamata,dagawa tayi tagani,gaskia ne wanan dai dai ita ne,aunty wlh sonake gobe muhadu,ayi miki makeup na tashin hankali yanda zaa dauka kece amaryar,kijiki dawani zance,wlh light make up zanyi,dan ko uban makeup nayi wlh ban isa na tado Amarya ba,ai dadina dake aunty bakida confidence, hmm,Allah yasa waccan dan akuyan yaje,wa? Izzadeen mana wlh sai nayi disgracing dinshi,aa Fatima bana San tashin hankali wlh,abinda muka masa ma ya isa bansan tashin hankali,kinsn el Bahrain baisan mun mishi komai ba,toh shikenan aunty Allah yasa kar yazo dan indai zai zo wlh zuciyata zata Iya ingizani nayi something stupid, bari naje nayi sallah..






Bangaren ango el Bahrain, tunda yaji agidansu zaayi kamu yakoma family house dinsu,ranar kamun ba abinda baiyi ba dan tasleem taje,taki, wai ita kunya shiyasa ya kyalleta sukayi ta waya,bayan angama kamu,mutane sun fara dawowa,ganin kar su zo su sashi agaba da tsokana yasa ya sulale yakoma gida,wanka ya shiga,yana fitowa izzadeen nashigowa,ango ango,ango ka sha kamshi,murmushi yayi,kaima ai angon ne,nadai kusa zama,dan dazu nahango wata tsalelliya acikin kawayen Yusrah,idan dai bansamu nashawo kan tasleem ba,to da ita zaayi dan har nagabatar dakaina gurinta,kuma kasan dama nace ma nafi san Saar Yusrah,yanxu akawayen Yusrah har kasamu wata kenan kwarai da gaske,kaga izzadeen banasan iskanci dan nasan halinka karkajawo min raini agurin Yusrah,dan nasan halinka bakaramin aikinka bane kaje kayiwa er mutane akuya,azo adauka halinmu daya dakai,haba abokina,ai saoin Yusrah wayanda za a aura ne,bana catching fun ba,amma wlh Nabeela da aure nakesanta,har muyi aure ma bazanyi attempting koda rike hanunta ba,Indai nasamu nashawo kan tasleem to nima biyu zanyi yanda kayi,hmm kanka akeji,in ma zaka cire tasleem acikin lissafi ka cireta dan tariga tamaka nisa,nima da zan Iya cireta a lissafi wlh da tuni narufe chapterta,dan kaima kasan atsarina bansan in auri macen danasani amma wani ikon Allah,Allah ya jarrabceni da Santa Wanda ayanzu bana cikakken minti goma bata fado min araina ba,dan wlh yanzu moment din da mukayi spending da ita ke fado min,ina tuna,ya isa haka,dan Allah el Bahrain yace atsawace,dan ji yayi ransa yafara baci,dan yasan bakaramin aikin izzadeen bane yahau bashi labarin dazai kona mishi zuciya akarshe ma yakasa bacci,to Nabar zancen,ka karbo dinkinka kua,ee nakarbo,kk naje nakuma magana da caterias dazu,kasan tinda event din gobe harda iyaye kasan ba karamin Yawa zaayi ba,hakane,shiyasa ma nakama meenah event centre dan ko mutane zasu kai dubu zai daukesu,ka kyauta angode,bari na tashi na karbo nima dinkina na daurin aure, dan na Dade da karban Wanda zansa da yamma,ok sai munyi waya,sukayi musabiha yafice Daga dakin,kanin el Bahrain ne ya leko dakin da sallama ya amsa,yaya wai hajiya tace kazo ka kai aunty Yusrah chemist kanta ciwo yake, to ganin zua,kananan kaya yasa yafito yayi bangarensu hajiya haka yayi ta ratsa mutane suna tsokanarshi har ya isa dakin hajiya,Yusrah na kwance akan gado gashinta abarbaje akan gado,tasa doguwar Riga blue Mara nauyi ta dafe kai idanta alumshe,hajiya nazaune agefenta tana linke kayan data cire, sallama yayi,ta amsa,yakaraso cikin dakin idansa nakan Yusrah

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login