Showing 66001 words to 69000 words out of 124539 words
ba take murnar ta gayyaci en gayu,ke kiksani amma ni kam baruwana,kibar komai ahanuna kawai, kisauko muci Kazan nan,incigaba da tsara miki yanda nakeso bikin yakasnce saukowa tayi tasa hannu suka fara ci..
el Bahrain kua aranar basu suka farka ba sai karfe 8:0 na safe,shi yafara farkawa ya mike dasauri,yana mamakin yanda akayi baiji kiran sallah ba,tashin Yusrah yayi,yayi bandaki dasauri,itama dasaurinta ta mike ganin lokacin dasuka farka,dakinta ta tafi dan tayi sallah, yana iddar da sallah yayiwa tasleem text dan yasaba tashinta da asuba,yau kuma ya makara,tasleem kua tun asuba take zuba ido taga yakirata taji shiru,tunda yake bai taba fashin kiranta ba sai yau,jikinta ne yabi yayi sanyi tana ganin amarcin dayasha ne yahana yakirata...
[2/20, 3:54 PM] My Mom: šLš
°Lš
°Tš
°š
*written by*
š
š
*sadnaf*š
Page 93
sai data ga text dinshi hankalinta ya kwanta,tashiga wanka dan ta wanke jikinta da ruwan turaren da Umma tahada mata da sassafe.
El Bahrain namata text,ya mike yanufi dakin Yusrah yaje yatarar har tashiga wanka,shima juyawa yayi yanufi dakinsa dan yayi wanka,kafin yakarasa yaji ana Dana door bell,juyawa yayi yaje yabude kofa,yaga kaninsa atsaye da basket ahannu,rusunawa yayi ya gaishe shi,ya amsa ya bashi hanya ya shiga,ya tambayi su hajiya yace suna nan kalau,itace ma ta aikoshi yakawo musu breakfast,to zauna mana,aa tace karna dade shiyasa ma tahadani da Idi driver yace yana ajiye basket din hanunsa, tafiya zakayi kenan bazaka tsaya ku gaisa da yusrah ba? Ka gaisheta yaya,toh shikenan kai gaida min su anjima zanzo,yauwa tace ince maka kar Yusrah tayi girki zata ringa aikowa ana kawowa,murmushi yayi hajiyarmu tana ji da Yusrah nan,toh shikenan kace zan gaya mata,ya rakashi waje yadawo,dakinsa ya nufa,yashiga bandaki dan yayi wanka, Yusrah kua tana fitowa Daga bandaki gaban mudubi tace tana Shafa mai tana murmushi ita kadai,Idan ta tuna yanda el Bahrain yayi romancing dinta,bata ki su dauwama haka ba,gashi komai nasa anatse yakeyi,hoda kawai tashafa tasa wetlips,takuna coal, ta zuba turaren wuta akai tadauko zani ta rufa,akai sai data tabbatar turaren yagame jikinta ta tashi,takara wani turaren akai,takai shi can lungu,bandaki,tuni dakinta yadau kamshi,itama kanta kamshi ke tashi ajikinta,humra ta sha Shafa akowane lungu da sako na jikinta,ta nufi wadrobe dan tasa kaya,breziya tafara sawa baki,da pant,ta dauko wata atamfa da aka mishi dinkin doguwar riga, orange colour da adon stones agaban rigar dayake dinkin mai kwa'lla Ce stones din ma azagaye yake da kwa'llar wajen chest din kuma abude,tana kokarin zura rigar,el Bahrain ya turo kofa hadi da sallama,rudewa tayi tasaki rigar tana kokarin shiga wadrobe din,dan Daga breziya sai pant dake jikinta,shi kua ganin tana kokarin shiga wadrobe ne yasa yayi sauri yakarasa gurinta,yakamo ta ihu tasaki tana kankame jikinta,ke mai haka sai kace kinga dodo,haramun ne dan naganki ahaka,runtse idanta tayi gam,still tana kankame da jikinta,tsaki yayi ya cikata yafita waje,sauke ajiyar zuciya tayi,tayi sauri tasa rigar dan rudewar datayi ta manta bata daura dankwali akanta ba tafita waje taje ta sameshi akan kujera yana girgiza kafa,tsugunawa tayi adai dai kafarsa ta sunkuyar dakai," yaya dan Allah kayi hakr ina bata maka rai wlh kunya nakeji kagani ba kaya"tace muryarta narawa,dagota yayi ya dorata acinyarsa,haba little Angel dan kinga nashigo naganki ba kaya shine kike Neman shiga wardrobe harda ihunki,kamar ba mijinki ne yaganki ba,kinga dole naji haushi,amma tinda kinbani hakr zan hakura amma da sharadi,dagowa tayi tana kallonsa,nafarko zakimin kiss yanzu,na biyu tunda dan naganki ba kaya kike Neman gudawa Daga yau inzamu kwanta bana san ganinki dakaya, yanda naganki yau haka nakeso inringa ganinki inzamu kwanta tunda yafara magana ta gwalo ido tana kallonshi,kinyarda? Shuru tayi takasa magana,tunda baki yarda ba sauka Daga cinyata,kuma bani bake,na amince tace sauri,rungumota yayi yauwa little Angel, oya maza yimin kiss, runtse idanta tayi ta sunkuyar dakai,kamo habarta yayi yahada bakinsu,yafara kissn dinta,sai dayayi romancing dinta sosai,sanan ya cikata,yana maida numfashi,ita kuma ta boye fuskarta akirjinsa, dagata yayi ya Mike, "muje muci abinci hajiya ta aiko mana dashi dazu kina wanka,Allah Sarki hajiyarmu,Allah yasaka mata da alheri,akan dining suka zauna tadauko plate ta zuba musu chips da plaintain da ferfesun rago,ta zuba musu kunun gyada, abaki yaringa bata,har sai data koshi,shima yaci ya koshi sukayi hamdala yaruko hanunta suka koma kan kujera suka zauna..
[2/20, 3:55 PM] My Mom: šLš
°Lš
°Tš
°š
*written by*
š
š
*sadnaf*š
Page 94
Ya kalleta,little angel fita fa zanyi,zanje ingaida alhaji, bazan Dade ba zan dawo kinji,yaya nikadai zan zauna agida,tace ashagwabe karki damu bazan Dade ba,yanzu bari,nasa miki cassette din biki ki kalla,kafin ki gama kallo nadawo kinji,toh yaya,kunna kayan kallon yayi yasa mata cassette din bikin,Yakoma dakinsa yakara fesa turare yasa hula,yadauki mukullin motarsa yafito,kura masa ido Yusrah tayi har yakaraso gabanta,yasakar mata murmushi, ya na canza miki ne,kau dakai tayi, ya dafa gwiwarta zan tafi madam bazaki rakani ba,juyowa tayi tana kallonsa yaya amma ba Iya wajen su alhaji zakaje ba? Meyesa kikace haka,gani nayi kayi gayu dagani zakaje wajen aunty tasleem,murmushi yayi,ee zanje mugaisa da ita,ko kar naje,aa ni bance ba ka gaisheta,that's why I love you mah little angel yace yana rungumota,sauri share hawayenta tayi ya dagota muje kirakani,ya rike hanunta sukayi waje,gate yafara budewa yadawo wajen motar yana kallonta, matsawa yayi kusa da ita yayi hugging dinta yamata kiss agoshi, ya shiga cikin motar,ita kuma tana Daga mishi hannu,ahaka yaja motar yatafi,taja gate din ta rufe takoma ciki.
Yana fita yakira tasleem awaya,yace mata zaije gidansu yagaida su alhaji,Daga nan zai biyo yaganta,tace mishi sai yazo ya katse wayar.
izzadeen kua gari na wayewa bayan yagama cin abinci, wanka yayi yashirya yafara zua gidansu dan ya gaida mahaifiyarsa, atsakar gida yasameta azaune,tana jin radio tsugunawa yayi har kasa ya gaisheta ta amsa Da murmushi afuskarta,cire takalminsa yayi yazauna akan tabarmar datake zaune,"Izzadeen dama inaso in maka wani magana,inajinki Umma yace yana sunkuyar dakai,yanzu kaga abokinka amininka yayi aure,kuma naji hajiyarsa ma tanacewa zai kara angwancewa nan da sati uku,amma kai kana zaune banga alamar kana san kayi aure ba,girma kake karayi fa izzadeen, ga kanenka dake tasowa suna Neman su tado ka,kanada kudinka,kana da gidanka,kana da rufin asirin dazaka auri mata hudu mai yahana ka fidda matar dazaka aura? awajen bikin kamalu inata ganin en mata tsala tsala ina tunanin acikinsu ko akwai wace zakace kana so,amma shiru izzadeen ko na memo maka matar ne?aa wlh umma bahaka bane bansamu wacce ta kwanta min bane,amma jiya na hadu da wata,da alama zamu dai daita duk yanda mukayi da ita yau zan fadamiki insha Allah, Allah yasa,dan ni inzan samu,Ka angwance a lokacin da kamalu zai kuma agwancewa,ba matsala Umma kidai tayani addua Daga nan ina leka kasuwa wajenta zanje,To Allah yasa Ku daidaita dan ni nasan dan nawa ba mumuna bane da mace zata ki' shi ,dan gaskia na matsu naga en jikokina tace tana mikewa,bari na zubo ma taliya da mai da yaji,dan dashi muka karya dazu,kai Umma kibarshi wlh sai Dana karya nataho,shima ya mike yasa hanunsa a aljihu ya debo kudi,gashi kibawa sultan jiya yacemin machine dinsa ya lalace,kai madalla Allah yakara budi,ameen Umma sai nadawo,ya fice yaje yahau motarsa sai dayafara zua kasuwa,yaga bawani matsala,ya hau motarsa yanufi sabuwar gandu gidansu suhaima.
Wacece Suhaima?
Suhaima ya ce ga margayi mallam auwalu,itace ta uku agidansu,ita kadai Ce mace,kuma auta,yayenta biyu murtala shine babba,sai mai binsa balarabe,akwai tazarar shekara goma atsakaninsa da suhaima dan sai da iyayensu suka fida rai da samun haihuwa,sanan aka samu cikinta,asalinsu en nijer ne,mahaifinsu driver ne,yana Jan mota tin yana saurayi yazo Nigeria,yasamu aiki agidan wani alhaji amtsayin driver,ganin hakan ne yasa yakoma nijer yaje yasamu manyansa da adaura masa aure da ramatu er uwarsa,kuma buduruwarsa,ahaka aka daura musu aure, suka tarkato suka dawo,inda suka fara zama a boys quarters din da alhaji dayake yiwa aiki yabasu,ahaka yaringa Tara albashinsa har yasiyi fili asabuwar gandu yafara gini, ashekara biyu yadauka yana gini a lokacin an haifi murtala,sanan suka koma gidansu,anan ta Haifi balarabe, haihuwa ta tsaya cak,ahaka mallam Auwal yacigaba da aikin driver,yana kai yaran gidan makaranta,har aka samu cikin suhaima yana aiki a gidan,tunda aka haifi suhaima ya Dora san duniya ya Dora mata,su murtala Daga primary har secondary ta gwamnati sukayi amma suhaima tunda tagirma ta isa sawa a makarnta ya Tara kudi yasata a prvt school,suhaima tunda tafara makaranta ta tsani ace su talakawa ne,sabida kawayenta rabinsu iyayensu Nada kudi,tun tana kankanuwarta take da shegen kwadayi,dasan abun duniya, ahaka ta taso da karyar masifa indai zata ga kawayenta da Abu,sai tasan yanda ta takura mahaifinta ya siyamata,idan bai siya mata ba tayi ta koke koke kenan,har sai yayenta sun tsawatar mata,ahaka ta taso da wanan dabiar,har tagama primary school,inda iyayenta sukayi kokarin wajen bata tarbiyya,tana kokarin shiga secondary school Allah yayiwa mahaifinta rasuwa...
[2/20, 3:56 PM] My Mom: šLš
°Lš
°Tš
°š
*written by*
š
š
*sadnaf*š
Page 95
Tundaga lokacin da mahaifinsu ya rasu,murtala ya mayye gurbin mahaifinsa,yacigaba da driven agidan,yakuma cigaba da kula da mahaifiyarsu da kanensa,makaranta gwamnati yasamawa suhaima tacigaba da secondary school,inda ta hadu da kawaye iri iri,anan takuma bude ido,data ga yan grp din nasu dukansu en karya ne,ga masifar gasa dasuke yi atsakaninsu,indai wata acikinsu tayi sabon dinki,sai sun san dabarar dasukayi suma sukayi,suhaima kua in taje tasamu yayenta korarta sukeyi,mahaifiyarsu kuma ta rufeta da fada,ganin bata samun yanda takeso ne yasa tafara tunanin hanyar dazata bi dan tasamu kudi,dan ta wuce kawayenta,acikin en grp dinsu akwai wata Shafa mai masifar san kudi itama dan suhaima ma sunfisu rufin asiri,tun tana da shekara goma sha uku tafara bin maza,saboda sai data fara talla,sanan aka sata amakaranta,suhaima na samunta tafada mata matsalar datake ciki,tace takawo kuka gidan mutuwa zata mata hanyar dazata samu kudi,anan tafara hada suhaima da maza,tun tana Da' ri da'ri har tazo tafara sakin jiki,ai kuwa nan da nan tafara samun kudi,kasancewarta fara mai diri Alhazawa ne suke rububinta,suna kashe mata kudi aikuwa tasamu abinda takeso dan sutura masu tsada take sawa dan ta shakawa yan group dinsu,Shafa ma sai datazo ta raina kanta,agida kua basu san halin da suhaima ta jefa kanta ba,dan yayyenta kowane ya tafi wajen aiki sai daddare suke dawowa basuda lokacin da zasu sawa suhaima ido,physical appearance din suhaima Salaha ce magana ma bai dameta,bata yawo da mayafi,da hijabi take yawo,ko runs dinta zatayi fakewa take da makaranta,kuma duk yawonta magruba agida zata mata,en uguwarsu kallon ustaziya suke mata,kuma shigar kayan talakawa take agida,amma intabar areansu,zataje gidan kawayenta taje ta canja kaya,tana kuma da Abu daya indai namiji yayi approaching dinta bata saurin nunawa ita Yar hannu Ce,sai tasan dame kazo gurinta tukuna,inka nuna kai dan hannu ne wlcm to the club,inka nuna da aure kake Santa,nan ma nuna ma zatayi u are wlcm,ahaka take wanan kazamiyar rayuwa har tagama secondary school, inda yayenta suka nemi ta fito da mijin aure,inyaso intana sha,awar cigaba da karatun tayi agidan mijinta wanan kenan.
Izzadeen parking yayi a inda yayi jiya,yakarasa kofar gidansu suhaima da kafa,wani yaro yaga ya fito Daga gidan da alamun aikensa akayi,tsayar da yaron yayi,yace dan Allah yakoma ciki yamishi sallama da suhaima,yaron ya juya yakoma cikin gidan bayan minti biyu,yaron yadawo "wai tace ya sunan Wanda yake sallama da ita" kace mata izzadeen ne,yakoma yafada mata," waye kuma izzadeen tace tana tsaki,mahaifiyarta Ce ta kalleta,kitashi kije mana ki gani kinsan wulakanci ba kyau,mikewa tayi tadauki bakin hijabnta har kasa tasa ta fita, harde hannyenta tayi akirjinta,ta tsaya Daga bakin kofa,ganin ta fito ne yasa yakarasa inda take, sallama ya mata, ta amsa,"ranki ya Dade nasan kingane ni ko,kau dakai tayi,ni banganeka ba,murmushi yayi,hakane nine Wanda na tsayar dake jiya nace zan rage miki hanya,ki ka k'i yarda, juyowa tayi ya zaayi Daga ganina kace inzo hau ka rage min hanya sai kace wata Mara kamun kai,wani farinciki ne ya rufeshi dan irin matar dayake so yasamu gaskia ne hakan da kikayi ya nuna kin fito Daga babban gida,shiyasa ma nadawo yau dan tin jiya nasan nasamu irin matar Dana Dade ina nema,dan gaskia suhaima gaskia ba wasa ne yakawoni ba aurenki nakesan yi,dafatan babu Wanda ya rigani sunkuyr dakai,tayi kamar mai kunya,baki Ce komai ba ranki ya Dade,inaso kaban lokaci inyi tunani,zua yaushe kenan? nan da kwana biyu,anya kwana biyu bai yawa ba?,bai yi ba, tace tana murza Zoben hanunta,toh shikenan kibani number wayarki, narunga kiranki awaya,banida waya, gwalo ido yayi bakida waya, ee,meyesa,sabida ance ba yanzu zan rike waya ba,wani dadi ne yakuma lullubeshi yana tunanin yasamu yarinya mai tarbiyan gaske,toh yanxu ya zaayi kenan,kadawo bayan kwana biyun,yanzu ba yanda zaayi nayi waya dake har sai na kuma dawowa, aa akwai wayar kawata tana shigowa gidanmu,zan baka numberta ka kirani tafadi hakane dan yakuma sakin jiki bata san komai ba,washe baki yayi,yauwa ko kefa,karanto min numberta,yace yana zaro wayar Daga aljihunsa,karanto mishi numberta tayi,yayi saving,to bari na wuce kasuwa dama zua nayi nafada miki abunda ke zuciyata,to shikenan sai munyi maganar,tace takoma cikin gida,bayanta yabi da kallo yana ayyana abubuwa aransa,yajuya yakoma gurin dayayi parking yaja motarsa ya tafi...
[2/20, 3:56 PM] My Mom: šLš
°Lš
°Tš
°š
*written by*
š
š
*sadnaf*š
Page 96
El Bahrain kua bayan yaje gidansu sun gai gaisa da mutan gidan,hajiyarsa take kuma sanar dashi yagayawa tasleem ran lahadi zasu kawo lefe,yace ya fada mata tin jiya,nasiha ta kuma yimishi,ya mata godiya,ya mike yanufi bangarensa yazauna yadauko wayarsa yaringa kiran abokanansa dasuka samu hallatar bikinsa musu godiya,yana kuma sanar dasu daurin aurensa da tasleem sati uku masu zua,ahaka yayi ta kiransu daya bayan daya,sanan yazo yakira izz awaya,alokacin yana hanyar komawa kasuwa,dagawa yayi yace "ango ango,ango ka sha kamshi sai yanzu aka farka kenan" hmm Kaine dai ka farka yanzu,dan ni yanzu ma ina gidanmu,wane gidan naku,gidanmu dai,a' haba dai wlh,toh jirani gani nan zua akwai labari,kai ni tafiya zanyi nabar madam ita kadai agida, sanan ina so na biya naga amaryata,hmm amaryar ma da rowarta kake baka so aganta,dan Allah kabani minti biyar yanzu zan karaso,ya katse wayar,el Bahrain bin wayar yayi da kallo yana tunani,haka kawai yaji kamar bai kyautawa izzadeen ba,dan ba abinda izzadeen yake boye masa,bai kamata shima ya boye masa tasleem zai aura ba,dan shi ba kwacenta yayi ba,sai da yarabu da ita,tukuna ya bayyanawa tasleem yana Santa,kuma ba irin maganar da baiyiwa izz ba dan ya aureta yaki,dan haka,yau inyazo zai sanar dashi wacce zai aura,inyaso ma duk abinda zaiyi yayi yasan ya fita hakkinsa bashida laifi,shawarar daya yanke kenan azuciyarsa,izzadeen na parking direct bangaren el Bahrain yayi,ya sameshi azaune,akan kujera yana danna waya, sallama yamasa,ya amsa tare da mika masa hannu sukayi musabiha,yasamu guri yazauna,"abokina yanaga kana k'yalline tun yanzu lailai Yusrah ta Iya kiwo,hmm izzadeen Kaine fa ai baka rabo da zolaya,dagaske nake fa,yauwa abokina ingaya ma bayan jiya mun rabu dakai ina hanyar komawa gida nahadu da wata tsalleliyar yarinya ustaziya,ga kyau da nutsuwa,murna ne ya ishi el Bahrain dan yana ganin ko yagawa izz tasleem zai aura bazai wani damu ba,anan ya kwashe komai yagayawa el Bahrain,kaga abokina nasamu matar aure, idan Allah yaso,mun daidaita da ita sati biyu zansa dan naga alama yarinyar iyayenta basu da karfi,ni zan mata komai da komai,na aureta,Nabeela fa dama yaudararta kakeyi? Tsaki yaja,ai tafiye rawar kai ne abokina,sai kace wace take jiran kiris ace ana Santa,kaga yanda take kirana awaya kua,shiyasa ma naga tafitar min arai,tasleem kua dama taimaka mata zanyi ta tsaya yimin yanga,in badan Allah daya jarrabceni da santa ba mai zanyi da yarinyar Dana sanni,20 + for that matter,yaja siririn tsaki,tayi wa kanta Wanda zata aura shine da kwasar saurana,dan nikam nasamu Swt 16 sabuwar jini,tunda yafara magana wani bakin ciki yarufe el Bahrain,amma afili murmushin ya'ke yayi,muje ka rakani kaga amaryar dazan aura,aaah yau kaga dama kenan, eee naga dama, ya mike yayi waje,izz yabi bayansa motar el Bahrain ya hau,yabar motar agidansu,ganin sun dau hanyar Jan bullo unguwarsu tasleem yasa ya ware ido yana kallon el Bahrain, mamaki bai gama rufeshi ba,sai da sukayi parking akofar gidansu tasleem, kai dazamuje gidan matar dazaka aura, mai yakawo mu gidansu tasleem, bai kulashi ba,ya zaro wayarsa Daga aljihunsa,yayi dailing number tasleem bugu daya tadauka yace gashi awaje,tace yashigo,gatanan zua,katse wayar yayi yace fito mushiga ciki,mushiga ina? Dan Allah ka fito kana bata min llokaci,wai a gidansu tasleem wacce zaka Aura take ? Ee, yafito Daga motar,yarufe,izzadeen shima fitowa yayi Daga motar jikinsa asanyaye,yana tinanin wacece agidansu tasleem el Bahrain zai aura baisani ba Kodai Fatima Ce,gabansa ne ya yanke yafadi,inkua itace tana zua zan tafi, dan tsaf zatamin rashin mutunci agaban el Bahrain ba kunya ne da ita ba,ahaka suka karasa palon saukar baki,el Bahrain sai kada kafa yake,izzadeen kuma yazubawa kofar shigowa ido....
[2/20, 3:57 PM] My Mom: šLš
°Lš
°Tš
°š
*written by*