Showing 42001 words to 45000 words out of 124539 words

Chapter 15 - LALATA BOOK COMPLETE DOCUMENT By Sadnaf .txt

Sadnaf   

11 Dec 2024

9258

Zan fada ma, to hajiya ngd,har yamike yafara tafiya,kamalu,naam ya juyo, wai nikuwa ina izzadeen na kwana biyu ban ganshi ba dazu ma alhajinku ke tambayarsa,hajiya ayyuka ne suka masa yawa, shiyasa baya zua,amma muna waya dashi, Allah sarki yakamata yashigo kuyi tsare tsaren dazakuyi, tunda shi ya tsaya ruwan ido, yakasa tsayar da wace zai aura, gashi kai kazabo har biyu, bari nashiga nadan kwanta ,to hajiya afito lafiya,ya juya yabar falon, mashida kua tunda ta isa gida wanka kawai tayi,ta zura doguwar Riga tazauna agefen gado,fargaba duk yacikata dan gani take in izz yazo zai iya danneta,yamata fyade, kiran izz ne yashigo wayarta sai da gabanta yafadi,sai daya kusa tsinkewa ta Daga,bbyna nazo, ok gani nan zua, takashe wayar, gabanta na faduwa ya Allah ka taimakeni,har tadauko mayafi,ta mayar tadauko hijabi,dan mashida akwai kirji gani take intasa mayafi izzadeen, zai Iya zua ya tabata, amma intasa hijab ba abinda zai hango har yaja hankalinsa, ko turare bata sa ba wai dankarma yaji kamshi,yayi tunanin zua kusa da ita, tana zua Palon,da suke zance,tayi sallam a ya amsa tare da nufota...
[2/20, 3:42 PM] My Mom: šŸ‘„LšŸ…°LšŸ…°TšŸ…°šŸ™Š


*written by*
šŸ’…šŸ’… *sadnaf*šŸ’ž






*huuuuh am totally speechless sis Aysha Ghana u always support me in anyway, this page is for you and Aysha Ghana fans tnx all for your love and support I love you guys*😘






Page 60


Sallama tayi ya amsa tare da nufota yana wani shuumin murmushi,gabanta ne yahau dukan uku uku,saurin ja da baya tayi tana kokarin komawa,chak ya tsaya aa bbyna mai haka yau kuma guduna kike,tinawa tayi da tayiwa habibaty alkawari ne yasa ta wayance,haba swthrt ya zaayi na gujeka,Abu na manta ne nakeso inkoma in dauko,kura mata ido yayi,ya kalleta tundaga saman ka zuwa tafin kafarta,bbyna anya lafiya kua wlh duk kin firgicemin ko dai duk rashin lafiyar da yayarmu takeyi ne yasa kike firgice haka, haba bbyna ki kwantar da hankalinki,zata samu sauki your swthrt is here,kinji,gyada masa kai tayi still jikinta ba daina rawa ba,to bbyna yau atsaye zamuyi hiran ne,kin tsaya kamar soja,murmushin yake tayi,ta dofana duwawunta akan kujera,gaskia bbyna vanji dadin yanda naganki ba,kamar bake ba kin chanjamin wlh yau harda su katon hijabi kamar matan liman,abinda tundaga nesa inkika taho turaren jikinki kefara min maraba
da zua yau ma ko turaren baki sa ba,ballantana insa rai da ayimin kwaliyar nan mai Jan hankali,matsowa yayi ya durkusa agabanta tare da ruko hanunta,bbyna yace da sanyi murya pls kicire damuwa aranki,ayanda naganki ahakan zamu Iya zua dubata kua? Tinda ya durkusa agabanta ya ruko hanunta taji kamar ta kurma ihu dan takaici dan wani irin haushinsa da tsanarta ke ratsata dan iska kawai zaka ci ubnka tace aranta,afili kua marairaicewa tayi,wlh swthrt bana jin dadi,tinda muka dawo Daga asibiti, tana fadarka haka murmushin dayake yaragu, kut,amma yarinyan nan ta kwapsa min yanda naci buri akanta yau xata cemin bata da lafiya, tana lura da yanda ya chanja fuska, tace swthrt lafiya kua,kai dazaka min sannu ka nuna damuwarka sai naga ka canza fuska, wlh bahaka bane, Bby gani nayi mun gama magana dake akan zamuje dubo yayrki inada important abubuwan dazanyi na ajiye na taho dan muje kuma yanzu kice min bakida lafiya indicating bazaki je,kinga dole naji ba dadi,to banda abinka ai bata baci ba gobe ba sai muje ba,to shikenan ni bari na wuce,yace yana mikewa wai yana ganka hakane kodai kaji haushine,haushin mai zanji,tunda mun fasa zua kinga sai in je inyi uzurina, toh shikenan swthrt ni naga kamar ka bata rai,inkaji haushi,in daure muje mu dubata,Aaa bakomai wlh to bari naraka ka aa ki barshi keda bakya jin dadi,yi zamanki,hutaroro na dan akuya tace azuciyarta,to sai munyi magana ya fice, dan shegiya,kawai gani er iska ba dole in ma kwalliya,taja tsaki,ta bar palon,izz kua yana fita afusace yaja motarsa yabar gidan lailai yarinya nan er rainin hankali ce,ni zatayiwa rashin mutunci nagama sa rai da ita,kodayake fushi banawa bane Dani take magana wlh intazo hannu na raga raga zan mata er banza kawai,wayarsa ya dauka ya kira safiya , bugu daya tadauka, beb kina ina ne,wlh kaga ina kd, muna biki kash amma banji dadi ba danaso kizo kiyi passing nyt dinki awajena,kash wlh bana gari,amma gobe zan Iya tahowa da safe,inba matsala, no kibarshi,kawai nadauka kina gari ne tunda bakya nan shikenan, kina tare da wani katon zaki shirga min karya kice min biki kuke,haba izz yazaka cemin haka,dan kaga kana cewa inzo nake zua,shine zaka dauka taxi no garage ce ni,safiya kenan nasan halinki fa,San kudinki,ma kawai zai sa kibi wani mai zaki boyemin,hawaye ne suka sauko mata jin cin mutuncin da izz ke mata,amma kasan ko mai nake aikatawa izz kaine sila, da bahaka nake ba,kai kafara LšŸ…°LšŸ…°TšŸ…° ni,kinga ba dogon zance nace kimin ba,ba a namiji dan iska sai anyi mace er iska,tunda dakanki kikawo kanki,ba fyade namiki ba,kafin ki hau cewa ni nafara LšŸ…°LšŸ…°TšŸ…° ki,ya buga tsaki ya kashe wayar,kuka sosai safiya tahau yi tana jerawa izz Allah ya isa, el Bahrain na barin bangaren hajiya bangarensa ya nufa,ya kwanta yana tunanin yanda zai gayawa tasleem shine mangal,adai dai lokacin da tasleem ta idar da sallah,takuma gwada wayar mangal ko zai shiga, lukily kua taji yana ringing,yanajin wayarsa na ringing ya mike yadauko yanata murmushi,dagawa yayi tare da amsa sallamar data shi, kame kame tafarayi tana tunanin mai zata ce masa, Fatima wayancewa tayi tana danne danne waya amma ta baza kunne tanajin abinda tasleem ke cewa,ranki yadade kinyi shiru,dama alfarma nake nema agurinka,haba heart beat anything for you wane alfarma kike nema aguna...
[2/20, 3:42 PM] My Mom: šŸ‘„LšŸ…°LšŸ…°TšŸ…°šŸ™Š




*written by*
šŸ’…šŸ’… *sadnaf*šŸ’ž




_wanan page din naki ne fareeda sodangi tnx for your love and support_😘















Page 61


Dan Allah inasan ganinka akwai magana mai mahimmaci danakeso muyi,wacce magana ce haka mai mahimaci dabaza mu Iya yi awaya ba,Abdul kasan nadade ina cewa ka bayyana min kanka,kaki,idan dai San da kake min dagaske ne inaso yau kazo gidanmu sai dai in yaudarata kake,banki zua ba tasleem wlh ina tsoron ina zo kika gani kice ban miki ba bakya sona,shi yasa kika ga naki zua,Abdul dan Allah inaso kazo akwai maganar dazamuyi dakai, zanzo amma da sharadi,daya inajinka,idan nazo bazaki yi mamakin,ganina ba,bazakice min bakya sona ba zakuma ki aureni,na yarda to shikenan zanzo karfe bakwai,bayan magrib prayer,toh bari namaka kwatancen gidanmu,no basai kinyi ba nasani,kasani kuma,tayaya karki damu, nima kinsani,sai dai nazo din love you,ya kashe wayar,bin wayar tayi da kallo wai yau finally zanga Abdul mangal mayyena tace afili,Fatima ajiye wayar tayi taje tazauna akusa da ita,Anty tasleem dan Allah inaso muyi magana ta fahimtar juna,inajinki,agaskia Anty tasleem bana jin is advisable ki cewa Abdul ya zo kuyi zancen aure,bafa ki taba ganinsa ba,bai taba zua gidanan ba,amma tashi daya yana zua ace ya turo manyansa sai kace Neman kai ake dake,wlh Anty ko ya yarda ya tura manyansa bazai ganki da daraja ba gani zai yi kamar bakida mashinshini,Fatima kin gama,aa ba zancen haka bane anty tasleem ki duba maganata, to naji ya kikeso inyi da Abba dayace ingabatar da izz,mai zance masa ince izz ya yaudareni ko yaya,aa Anty Zamu San yanda zamu bullo masa,to shikenan naji, yauwa antyna ko kefa,Anty yanzu wane mataki kike ganin yakamata mudauka akan izz,shiru tayi bata ce komai ba,Anty tasleem kinyi shiru,Fatima dan Allah ki kyaleni nabar izzadeen da Allah, ba matakin dazan dauka akansa,waro ido Fatima tayi kai Anty kinsn mai kike cewa kua,nasani sarai, durkusawa Fatima tayi pls Anty kibani hadin kai in kwatar miki yancinki,izzadeen ba irin Wanda za a kyale bane,bayan ke kikasan mata nawa zai gurbata rayuwarsu ya yaudaresu ya gudu, fatima izz ya wuce tinaninki,duk abinda ma kike tunanin zaki mai ba Damuwa zaiyi ba,nasani anty amma dai daure kibamu hadin kai pls, wane irin mataki zaku dauka dazai sa Ku Iya rama, abinda ya min, kedai kibamu hadin kai, to naji zan Baku shikenan,shikenan antyna,wayarta ne yafara ringing, taje tadauka dasauri dan tasan mashida ke kiranta,dagawa tayi tasa ahandfree,friend yazo ne,yazo yanzun nan ya tafi,hope dai baki kwapsa ba, no ban kwapsa ba to yanzu ya kukayi dashi,anan ta kwashe komai ta fadawa Fatima,kice harda daura fuska,bar tsinane,tasleem kua da sauri ta tashi ta karbi wayar Daga hanun Fatima, mashida kina jina tasleem ce inajinki Anty naji yanda kukayi da izz,kinsan mai zaki min,aa inaso ki kirashi ki bashi hakuri sai kice masa gobe zaki zo gidansa Daga nan yakawo ki,ki dubani,inyaso duk yanda kukayi ki fadamin nikuma zan gaya miki abinda zamuyi,to shikenan Anty zan gaya miki,OK sai najiki damu yake zancen,ta kashe wayar Fatima cike da doki tace Anty wane plan ne dake fadamin inga ko Irin namu ne,matso kiji abinda zan masa, magana ta mata akunne,waw antyna idean mu daya wlh zaici ubansa gobe nan zamu dau fansa,Anty kin San da inada hali abinda zamu kara masa yaji zafi,girgiza kai tayi bansani ba sai kinfada,wlh da ma el Bahrain yabamu hadin kai yazo gurin Abba amatsayin izz,Allah kuma yasa Ku daidaita ,kuyi aure,tinda amininsa ne,wlh zai Iya kamuwa da hawan jini, zai kuma ji zafin abinda el bahrain yama sa,hmmm Fatima nasan hakan dan sai da el Bahrain ya nemi yagabatar dakansa amatsayin izz,ni naki kash Anty kin kwapsa wlh bakisan da yanada uba arayye ba da takansa zan fara daukar fansa,amma dakin Bawa el Bahrain hadin kai ni nasan wlh da sai izz yaji haushi,akwai dalili Fatima, amma bari Abdul yazo tukuna duk yanda mukayi dashi,zan fada miki,sai musan yanda zamuyi,to shikenan antyna,nakagu gobe tayi wlh,muci uvan izz,yauwa Anty gobe da safe xan rakaki saloon ki gyaran gashi,name kuma,is part of our plan Anty,to ai Shikenan Allah yakaimu,am glad to have you as a sis,murmushi tayi,Anty Bari na zubo mana abinci,tafice Daga dakin,el Bahrain 5:30 yafara gwaje gwajen kayan dazai sa,akarshe wasu kananan kaya ya zabo,farar riga mai ratsin baki,sai bakin jeans, ya ajiyesu agefe,dan tunda yake zua gurinta amatsayin el Bahrain da manyan kaya yake zua,yau da zaije amatsayin mangal zaisa kananan kaya, tasleem kua shiryawa tayi cikin doguwar riga red, mai adon golden agaban rigar sai mayafi data yi rolling dashi red and gold,batayi makeup ba sai Iya wet lips data shafa,haka kawai taji gabanta nafaduwa,yau zatayi confronting mayyenta, ana iddar da sallah magrib yakirata yace mata ya iso,basiru tasa ya kaishi dakin saukar baki,yakai shi yadawo ya dauki farantin dake dauke da kayan motsa baki yakai masa,el Bahrain haka kawai yaji hankalinsa ya tashi yana tinanin,yanda tasleem zata yarda dashi,tashi yayi ya juyawa kofar shigowa baya,itama tasleem kusan hakane tana tunanin ko ya kamanin Abdul yake oho,koma ya yake zata Iya zama dashi,fargabanta idan tagaya masa gaskiyar abinda yafaru da ita, zai yarda da ita,ahaka ta karasa dakin saukar bakin,jikinta asanyaye.....
[2/20, 3:42 PM] My Mom: šŸ‘„LšŸ…°LšŸ…°TšŸ…°šŸ™Š




*written by*
šŸ’…šŸ’… *sadnaf*šŸ’ž








_dedicated to all readers of LšŸ…°LšŸ…°TšŸ…° love you all_












Page 63






Fatima fatima kina ina,gani nan anty ta fito dagudu Daga bandaki tana karasa sa skirt dinta hugging dinta tayi sis bazaki yarda da abinda zan fada miki ba,what, dan Allah fadamin wane albishir aka miki haka dayasa kika ringa kwalamin kira haka ko abdul din gagurimun kyauta ya miki,ina zua cikita tayi,tayi wajen da aka shimfida sallaya,tayi sujadar shukur,sai data samu minti uku ahaka ta dago takoma wajen fatima dake ta binta da ido,zauna in baki labari,tun ba aje ko ina ba Allah yafara saka min,haba Anty kibani labari mana sai ja min rai kike,Allah yabani miji nagartace mai addini, handsome, ke komai yahada,Abdul din,u won't believe it ina gaya miki waye,el Bahrain aminin izzadeen, shine mangal, Anty u don't mean it,are you kidding me?am serious sis,but how comes am confused,nan tasleem ta kwashe komai tafada mata,Alhamdulillahi ala kulli halin,Anty am coming itama tashi tayi,tayi sujadar shukur,ta dade bata dago ba, sai data samu 5 minute,kafin tadago,Anty we need to celebrate cos this is a Good news,komai yana tafiya exactly yanda mukayi planing, kai Allah abin godiya, maji rokon bawansa,sis zoki zauna kiji abinda yake sagar min da gwiwa,menene yake sagar miki da gwiwa,tayi sauri tazo ta zauna agefenta,sis el Bahrain fa an bashi mata,wata cousin dinsa Yusrah har ansa musu rana next month zaayi bikinsu,nikuma wai Daga baya sai ayi nawa,to me Anty karki damu,India en uwansa sun yarda kije ata biyu,ai bakida matsala kirkiri ta raina mana hankali muci ubanta,karki manta kinada dani,duk Wanda ya takaki wlh sai inda karfina yakare,aa sis ni ba tsoron kishiya nake ba,yarinya ce fa bata wuce 16 17 bafa yace min,kyalkyalewa da dariya fatima tayi kice er tatsitsiya ce dai dai kenan,yanda zamuji dadin cin ubanta kenan, har yanzu baki gane ba, sis u know she must be a virgin,and am not,that's why am scared dole zai fi Santa da darajata akaina,and gani nake ma inya aureni zai Iya min gori wataran ya min wulakanci,aa Anty el Bahrain bazai Iya miki gori ba lura dazakiyi da yanda yake sanki,batun virginty ki ajiye agefe,ai yasan abinda yafaru dake, yace yaji yagani,so kiyi freeing zuciyarki ina tayaki murna da samun el Bahrain a matsayin miji and sweetest part of it abokin Izz, waw dai dai kenan Anty wlh yanda kikasan Anyi min bushara Da gidan aljana,kinsan yanda izzadeen zaiji if he finds out you are getting married to his best friend hmm can't wait,to see this day,cos duk da yaudararki yayi bakaramin bakin ciki zai kunsa ba, dariyar farinciki tasleem keta yi kuma fa haka ne,Anty bari nakira friend inbata wanan news din ta tayamu murna,sai kuma mission dinmu na gobe,aa kibari muyi sallah tukuna mana,kinfiya gaggawa wlh,to bari muyi sallahr shaf shaf,au sallar zaki shaf shaf,Anty barini kawai dadi ne ya isheni,ai kua kamata yayi mu godewa Allah da niimar da Allah ya mana kuma fa hakane,muyi raka biyu na godiya ga Allah,hmm bari nidai natashi dan ina biye miki sai mu shekara muna surutu Dan ba gajiya zakiyi ba,mashida kua suna gama waya da tasleem kiran izz tayi, sai data kira sau biyu ana uku yadauka,yana ganin kiranta yaki dagawa dan bakaramin haushinta yakeji ba dan ya mugun sa rai da ita yau ta kwapsa masa,ganin kar yaki dagawa tayi suspecting wani abun ne yasa ya Daga,swthrt inata kiranka kaki dagawa y now,tace ashagwabe hararar wayar yayi bana kusa ne fa sai yanzu naji ringing din wayar, Bby gaskia ka canjamin wlh ko fushi kake dani,no fushi mai zanyi dake, aa bbyna this is not how you use to be,well tunda fushi kk dani,zanzo har gida in vaka hakuri,you say I don't get you,nufina zanzo in Sameka har gida gobe insha Allah, sai daya dauke wayar Daga kunensa yakara ganin screen din wayar ya tabbatar da ita yake waya, u don't mean it,am serious, tace tana murguda baki,waw Bby I can't believe you are paying me a visit,aa why are you surprise haramun ne ina zo wajen swthrt Dina,kai waye yace haramun ne,ai sai dai ma kisamu ladan zumunci,Bby I Rilly love you, can't wait gobe tayi naganki, me kikeso in ajiye miki anything ki fadamin zan nemo in ajiye miki,zakaci ubanka,tace ahankali,bakomai wlh Indai zan ganka ba abinda nake bukata,kai Bby yau fa kin chanja min kamar bake ba,nice mana da wacece kawai jinayi kamar karamin sanka ake araina,u don't mean it,serious gobe zanzo ma da lot of surprises,da ina baka bazaka taba mantani ba,waw Bby I can't wait to see tomorrow, inazua zan kara kiranki bari nayi recharging wayata, OK ta kashe wayar kwartan banza kwartan wofi, zaka ga surprises ganin idanka takira lambar fatima bugu daya tadauka dn dama Allah Allah take ta iddar da sallah tagaya mata,Friend kin kirashi yakukayi dashi, kwashe yanda sukayi da izzadeen tayi tafada mata, waw friend Abu yayi kyau,albishirinki,goro,itama kwashe komai tayi tafadawa mashida, wani irin ihu mashida tasa u don't mean it, habibaty Allah dagaske nake waw, yanzu game dinan yafara min dadi,kedai bari izz zaici ubansa,zaisan yataba antyna,tasleem duk wayar dasuke tana jinsu sai murmushi take,sai nakara kiranki anjima olryt sai najiki...
[2/20, 3:43 PM] My Mom: šŸ‘„LšŸ…°LšŸ…°TšŸ…°šŸ™Š




*written by*
šŸ’…šŸ’… *sadnaf*šŸ’ž






*wanan page din naki ne basma er lele tnx for your love and support*😘











Page 62



Abakin kofar ta tsaya ta zubawa bayansa ido,tundaga kan kwantacen gashinsa har zua kafarsa,waw amma fa Abdul dagani yahadu,sirranta muryarta tayi,tai masa sallama, amsa wa yayi tare da juyowa,da wani irin murmushi afuskarsa,aa el Bahrain Kaine anan amma baka min waya zaka zo ba,nadauka bakona ne, yazo baka ganshi ba,bai ce mata komai ba inbanda murmushi dayake yi,hmm pls minti daya ina zua inaga basiru bai shigo dashi ba tace tana kokarin juyawa, tasleem yakirata da ainihin voice dinsa,cak ta tsaya tayi saurin juyowa tana kallonsa,u dont need to go anywhere Abdul mangal is here, where? How?Pls kana confusing dina how comes kayimin muryar Abdul,murmushi yayi daya kara fido da zahirn kyaunsa,ya taka ya je gabanta,kinymin alkawari bazakiyi mamakin ganina ba,nine Abdul mangal,heart beat,ja da baya tafara yi hawaye na zubo mata no is not possible u cant be Abdul,tasleem pls shigo ki zauna,muyi magana sakin baki tayi tana kallonsa,pls seat,zama tayi ta zuba mishi ido still bakinta abude,zama yayi akasan carpet ya tankwashe kafarsa,tasleem karki manta dazu nace miki ina bayyana kaina bazakiyi mamakin ganina ba amatsayin boyayyen masoyinki mai kaunarki, na biyu kinyi min alkawari zaki soni,na uku kinyimin alkawari zaki aureni,so batun kiyi mamakin nine Abdul bai

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login