Showing 90001 words to 93000 words out of 124539 words
tabi el Bahrain da kallo,daya zubawa kofar data fita ido,tsaki tayi tacigaba da cin abincinta,el Bahrain ya kalleta desrved one ya dai,cigaba tayi da cin abincinta batare da ta Ce uffan ba,Yusrah magana nake miki fa kika shareni,ai nadauka baka san da zamana ba Iya heart beat dinka ke gabanka,sakin baki yayi yana mamakin Yusrah,take kuma ranshi ya baci, Yusrah ni kike gayawa magana,ni sa,anki ne,oo karfa kiyi tunanin dan abinda ya shiga tsakaninmu shi zai sa ki rainani,Allah yabaka hakr yaya bansan ranka zai baci ba,tsaki yayi ya tashi ya bar dakin,ya nufi wajen tasleem,ganin bata Palo yasa yanufi dakinta,akwance yaganta ta lumshe ido,tana karkada kafa,sallama yayi ta amsa,yakarasa kan gadon ya zauna, heart beat nasan namiki laifi dan Allah kiyi hakr,banyi haka dan na Sosa miki rai ba,is just that she need my caring tunda kinga batada lafiya,tunda yfara magana idonta a rufe yake bata bude ba,I understand tace idonta arufe,heart beat ki bude idanki mana yace yana ruko hanunta,bude idanta tayi ta saukeshi akansa,am so sorry dear wlh bana san inga na bata miki rai,siraren hawaye ne suka zubo mata,bakomai ya wuce, tace da rawar murya, janyota yayi ya rungumeta,thanks heart beat I love you,yace yana Shafa gashin kanta,ajiyar zuciya taringayi,sai da ya samu 2 minutes yana rungume da ita, sanan ya dagota,heart beat bari naje na shirya natafi aiki naga lokaci na tafiya pls ki kular min dakanki kinji,gyada masa kai tayi,yauwa happiness dina oya give me a kiss murmushi tayi ta sunkuyar dakai,dago fuskarta yayi yahada bakinsu yafara kissing dinta,tasleem wani sanyi taji yana tsirga mata azuciyarta,ganin yafara wuce gona da iri ne yasa ta kwace bakinta,ta sunkuyar dakai tana sauke numfashi,shima sauke numfashin yakeyi dan baiso ta hana shi ba dan yanajin dadin kissing dinta,heart beat,bari naje nashirya yace yna mikewa,dagowa tayi tace adawo lafiya Allah ya kiyaye,baxaki rakani ba,ko so kike ina shirya nakuma hawowa,aa xan leko ta window inyi waving dinka,promise? Promise tace tana murmushi juyawa yayi yabar dakin tabi bayansa da kallo sanshi da sha awarsa ma ratsata,kwanciya tayi tafara tunanin ranar da izzadeen yakarbi virginity dinta aranar bai bi takanta ba,ballantana ma ya nuna caring dinsa akanta,hasali ma tsallaketa yayi, yayi tafiyarsa,amma dubi yanda el Bahrain yaringa tattalin Yusrah kamar zai maidata ciki Ashe haka Kowacce mace ke shan tattali inta kai virginty dinta gidan mijinta,zazzafan hawaye ne ya zubo mata taringa. Tsinewa izzadeen azuciyarta dan tasan Yusrah tafita matsayi agurin el Bahrain nesa bakusa ba dan dai kawai el Bahrain nasanta ne shiyasa yake nuna mata so.
[2/20, 5:08 PM] My Mom: šLš
°Lš
°Tš
°š
*written by*
š
š
*sadnaf*š
Page 125
. el Bahrain na barin dakin tasleem dakinsa ya nufa,ya tarar Yusrah tabar dakin,kayan jikinsa ya canja,zua manyan kaya,ya dau mukullin motarsa yafito yanufi dakin yusrah,tura kofar yayi hade da sallama ya tsaya Daga bakin kofa tana zaune akan gado ta buga tagumi,ta dago ta kalleshi tare da amsa sallamar,ni zan wuce office ko da wani matsalar yace fuska atamke,dan yaga alama Yusrah na Neman rainashi,yarinyar da ko magana yakeyi bata Iya Daga ido ta kalleshi amma itace yau harda gaya masa magana,ganin yanda ya daure fuska ne yasa Yusrah jikinta ykara sanyi,babu wani matsala yaya,dan Allah kayi hkuri ina bata maka rai bazan sake ba,tace hawaye na zubo mata,karasa yayi inda take zaune ya ruko hanunta baki batamin rai ba deseved one,kawai naji haushin yanda kika min magana ne amma yanzu ya wuce karki damu yace yana share mata hawaye,kin tabbata ba inda yake miki ciwo,gyada masa kai tayi,yauwa haka nakeso bari natafi office lokaci na tafiya yamata kiss agoshi, ya mike, itama tashi tayi,yaya muje inrakaka,tabi bayansa suka fita waje,tunda ya fito yaringa kallon window palon tasleem,har suka karasa wajen motar yana kallon windown,bude kofar motar yayi,ya juyo ya kalli Yusrah sai nadawo,yadaga kansa ya kalli window yahango tasleem atsaye tana dago mishi hannu,murmushi yasaki yayi mata blowing kiss,Yusrah tyi sauri ta juya ta kalli window,tasleem tayi sauri ta maida labulen,murmushi yayi dan su biyun sun bashi dariya,deserved one sai nadawo ya shige cikin motar Yusrah na Daga masa hannu ,mai gadi ya bude masa gate,dan alhajinsu ya aiko mishi da wani yaringa masa gadi,yafice Daga gidan yana gab da fita Daga layinsu,yahango Fatima ta sauko Daga adaidata sahu, tafiya yaringayi ahankali,har Fateema ta karaso wajensa,aa yaya kamal fita zakayi ee wlh nama yi lati,gaisheshi tayi ya amsa tare da tambayar mutan gidan tace suna nan kalau,langabar da kanta tayi yaya kamal,hope kana kularmin da auntyna,murmushi yayi yace sosai ma,yanzu ina ganta dafatan bazan ganeta ba sabida k'ibar datayi,kwashewa yayi da dariya yace aikuwa bazaki ganeta ba dan sai ahada irinki sau biyu,waw amma naji dadi,yaya kamal dan Allah kcigaba da kularmin da ita,dan yanzu bata da sama dakai,intayi kuskure dan Allah ka fada mata tabaka hakr dan nasan Aunty tasleem da zurfin ciki,burina arayuwata inganta cikin farinciki,murmushi yayi nasani Fateema duk san dazakiyiwa tasleem yabiyo bayan san danake mata,king a kua zanfiki san inganta cikin farinciki,so you have nothing to worry about, to yaya kamal harnji dadi sai kadawo,dafatan wuni zakiyi mana,insha allahu, to shikenan sai nadawo,yaja motarsa yatafi Fateema ita kuma ta nufi cikin gidan.
Izzadeen kua yana barin gidan el Bahrain,gidansa ya shiga rai abace,yasamu guri ya zauna yana tuna magaganun da el Bahrain yafada masa,wani bangare na zuciyrsa na hasko masa hoton tasleem ayanda yaganta dazu takara haduwa fatarta sai kyalli yake,yanzu haka el Bahrain ke kwasar wanan niiman tasleem da wanan fatarta mai laushin nan,wani irin takaici ne yakara ya rufeshi na cuci kaina,yace yana Dora hannu aka,yanzu gashi na auro sweet 16 karuwa,wlh sai tabar min gidana ya mike a fusace yayi hanyar dakin suhaima afusace,yana tura kofar yaji ya budu,dan suhaima tana ganin ya fita ta futo taje ta dauki kazar dasuke rage jiya dan haka kawai inta ci abinci sai taji tafara jin yunwa,tana gama ci ta shiga wanka,tafito ta shirya da wasu arnan kananan kaya duk ya bayyana surarta dan alkwari tayi sai ta shawo kan izzadeen,yana shiga ya saki baki yana kallonta duk bacin ran daya taho dashi ya nemeshi yarasa,dan bakaramin tafiya suhaima tayi da imaninsa ba,ita kua ganin hakan ne yasa takarsa inda yake atsaye tana girgiza kirji,hura mishi iska tayi a idanshi,takamo hanunsa takai shi kan gado ya zauna, tazauna akan cinyarshi tafara aika mishi da sako cikin kwarewa,cikin minti biyr izzadeen yafita hayyacinsa dan tunda yake muamalla da mata bai taba haduwa da kwararriya irin suhaima ba,rabashi tayi da kayan jikinsa gabadaya sanan itama ta cire kayan jikinta,tajanyo bargo ta rufesu,takoma kasa izzadeen yahau ruwan cikinta yana shigarta,yace Allah ya isa tsakanina dake suhaima bazan taba yafe miki ba yace yacigaba da abinda yake dan inbadan amatse yake ba abinda zai sa ya kusanci suhaima,suhaima kua ajikinta dan tanajin dadin izzadeen,yana biyan bukatarsa ya sauka yasa kayansa,ki tabbata kin hada kayanki kafin nadawo dan bazan Iya zama dake ba,hhaba swthrt har kayi me, ban koshi bafa kazo ka kara min tace tana lashe labe to karuwa sai kije kisamu kwaratanki su kara miki dan ni yau zaki bar gidana yafice Daga dakin.murmushi tayi tace sorry izz zama daram...
[2/20, 5:08 PM] My Mom: šLš
°Lš
°Tš
°š
*written by*
š
š
*sadnaf*š
Page 126
Fatima kua tana shiga gidan da dan gudunta ta shiga bangaren Yusrah dan su gaisa, dan umma tafada mata indai taje gidan tafara zua bangaren Yusrah su gaisa dan yakamata abata girmanta,dafarko bijirewa tayi dan tana ganin ai ta girmi Yusrah akan me zata je tawani gaisheta sai da umma tace zata Sassaba mata sanan tace zataje ta gaisheta,sallama ta doka apalon,ta tsaya daga bakin kofa,jin ba alama za amsa ne yasa takara sallama da karfi,muryar Yusrah taji ta amsa Daga dakin wai tana zua,murguda baki Fateema tayi tace uwar Iya,Yusrah fitowa tayi Daga dakin sanye da hijab da alama Daga wanka ta futo dan duk jikinta ajike yake,murmushi tasaki Aunty Fateema kece yau a gidan namu,murmushi itama tayi tace ee wlh,ina kwana,lafiya lau uwargida,murmushi Yusrah tayi dan taji dadin kiranta da Fateema tayi da uwargida,kishigo mana Daga ciki kika tsaya abakin kofa,banje mun gaisa da aunty tasleem ba,nan nafara iyowa,bari naje mu gaisa sai na dawo,to Aunty fateema,bari nima na shirya sai nahawo saman inbaki zo ba,aa zan ma zo to shikenan, Fateema ta juya tayi bangaren tasleem da gudu dan ta kagu ta ganta tin akan stairs tafara kwallawa tasleem kira,tasleem dake zaune tana kallon cassette din bikinsu,tashi tayi da gudu tayo waje,haduwa sukayi abakin kofa,suka rungume juna,I miss you auntynaaa,i miss you too sis,suka saki juna suka karasa palon,Fatima ta wular da jakar hanunta,ta cire mayafinta,yasu umma,suna nan kalau wlh tace tana zama akan kujera,ki tashi muje Ku gaisa da Yusrah kafin ki zauna,mun gaisa ai,aa banyarda ba wlh Baku gaisa ba,serious mun gaisa da ita dan Umma Ce tace Indai nazo infara zua in gaisheta,Allah sarki ummana ta kyauta dan nasan in an biye miki bazakije Ku gaisa ba,kamar kua kinsani,auntyna me labari ne naganki ahargitse kamar ba Amarya ba,ahaka nake ahargitse,Allah auntyna banganki yanda nakeso naganki ba,nafiso inga kinzama er lukuta,hmm barni haka wlh mai zaayi da k'iba,aunty hope bakya fuskantan matsala Daga wajen low class girl din can da yaya kamal,bakida mutunci wlh ai kua high class girl Ce tunda tabawa el Bahrain abinda nagaza bashi,kinga ni ce low class girl, mtss ai nasan sai kindawo da abinda ya wuce wateva dai nasan gyaran da Umma da amabuwa suka miki bawasa bane,kema kin bashi abinda bata bashi ba,hmm abar zancen sis,ina sakon da Umma tace ki kawo min,lah kinsan kua har na manta,tab abunda ya kawoki kenan fa har kike mantawa,dauko Jakarta tayi tabude,ta dauko wani dan karamin kwalba ta mika mata,wanan turare ne tace kadan zaki Shafa ki kuma tabbata sai zaki kwantar zaki Shafa,sai wanan tace tana mika mata wani roban yoghurt,wanan kuma tace kisha rabi dasafe kin shanye sauran da yamma,wanan kuma tace ki tafasa kiyi tsarki dashi,tace tana mika mata wani bakin Leda,kai Umma ta kyauta wlh Allah ya saka mata,ki kai dakinki ki ajiye dan yanzu uwargida zata shigo tace min zata shigo inta shirya,mikewa tayi tanufi daki taje ta ajiye ta dawo,sis kishiga ki dafa koda indomie ne kafin nadora mana girki,auntyna karki damu,bana jin yinwa anjima inafara jin yunwa sai na dafa,yauwa Aunty na manta ban tambayeki ba,Amarya suhaima ta tare jiya ko,wacece haka,amaryar dan akuya mana,au wai dama sunanta kenan, ee mana,lailai ni ina nasani daxu dai naga yazo wajen kamal bansan me yazo yi ba,dariya Fateema ta kwashe dashi tace watakila karar suhaima yakawo wajen yaya kamal, bangane ba, hahahah ai auntyna dayake Allah ba azzalumin Sarki bane,izzadeen karuwa ya aura, bangane ba tasleem tace tana waro ido,ina ranar mother's night dinsu,aranar bayan munkoma gida nakira wanan kawar suhaima data bada biography dinta dan nakarbi lambarta nace mata style dinta ne yamin kyau taban number ta zan kirata tamin kwatancen gidansu shine fa nasamu contact dinta bayan nadawo gida nakirata nace mata tamin kwatancen gidansu suhaima inaso zan bata sako shine tamin kwatance,naje gidansu adaren,,tana ganina ta ganeni,tace dama tana nemana tanaso ta tambayeni akan izzadeen,nikua dama abinda yakaini kenan,nafada mata halinsa kaf,nace mata gwara tin wuri tafasa,amadadin hankalinta yatashi,murmushi tayi tace kar na damu duk kanwar ja Ce,anan tafada min komai akanta,kinsan murnar danayi kua aranar shege yana murna ya auri virgin Yar yarinya baisan karuwa ya aura ba, alhamdulullahi naji dadin wanan lamari,saura cuta dazata sa masa dan wlh sis kullum natuna izzadeen sai namasa allah ya isa,dai dai kenan auntyna nima ina tayaki tsine masa,sis izzadeen yamin tabon da bazan manta ba,shareshi auntyna,gashi yafara girbar abinda ya shuka saura ma yayan cikinsa,Yusrah ce tayi sallama tare da shigowa da plate ahanunta,amsawa sukayi da murmushi afuskarsu,sanunku da hira yauwa Yusrah tasleem tace,ajiye plate din tayi agaban Fateema, ga wanan kifara ci kafin nagama abinci,kai harda wahala angode, bari naje na karasa girki,kizauna mana muyi hira,inyaso sai muje mutayaki girkin tasleem tace,lah kubarshi wlh nakusa gamawa tajuya tafice Daga palon,bin bayanta sukayi da kallo,,fateema tace lebashanty ba gaba ba baya,bakida m wlh,ni dalla kici abinci,Allah yasa ta Iya girki,ta dau cokali ta debo indomien takai bakinta,yamutsa fuska tayi yanaji gishiri,Kai fateema da sharri kike dama anasa gishiri a indomie,to gashi dai tasa,hmm Allah yashiryeki..
[2/20, 5:09 PM] My Mom: šLš
°Lš
°Tš
°š
*written by*
š
š
*sadnaf*š
Page 127
Ahaka suka cigaba da hirarsu,Yusrah ta kuma kawo musu abinci,suka nemi ta zauna suci tare,zama tayi suka ci abincin tare,suka cigaba da hira,karfe biyar na yamma el Bahrain yadawo alokacin Fateema tafara shirye shiryen tafiya,bangaren tasleem yanufa,yaje ya tarar da Yusrah ma abangaren,suna ta hira,sallama yamusu, gabadaya suka juyo suka amsa,sannu da zua suka mishi ya amsa,yasamu guri ya zauna,uwargida da Amarya kunyi kyau,yace yana kallonsu dan akujera daya suka zauna Fateema kuma atsaye da jaka,dayake sun kara wani wankan,Yusrah doguwar Riga tasa,tasleem kuma tasa atamfa Riga da skirt fateema Tamata dauri harda kwalliya,murmushi sukayi,basu Ce komai ba,idansa nakan tasleem sai magana yake mata da ido ta kau dakanta kamar bata san mai yakeyi ba, Fateema kua na lura dasu dadine yabi ya lullubeta,deserved one muje kihada min ruwan wanka dan nagaji,kanwata hope ba yanzu zaki tafi ba? Ai ganina dakayi atsaye tafiya zanyi su suka tsayar dani,ai sun kyauta,ki jirani inyi wanka dan muma zamu fita shopping sai mu saukeki agida, shikenan yaya kamal bari na jiraka,ta zauna yayi waje Yusrah tabi bayansa,suna fita,Fateema tadawo kusa da tasleem da saurinta,Aunty wane suna naji yaya kamal yakira Yusrah dashi yanzu,murmushi tasleem tayi tace deserved one,desverd one kuma yaushe tabar little din takoma deserved one,ranar datayi mishi gagarumin kyauta,tsaki Fateema tayi nasan bazai wuce kice virginity ba,amma wanan kamal din da iyayi yake dan maida dogon wuya,pillon kujera tasleem tadauka ta jefeta dashi, dan bakida m mijinawa ne mai dogon wuya,Allah Aunty. Yaban haushi ita kuma siririyar harda wani murmushi ance mata deserved one,ko nice sai na murmushi dan they deserved each oda,badan yana sona ba wlh bai dace da mace Irina ba tace hawaye na zubo mata,share hawayenki Aunty nima karki sani kuka,wlh babu macen data wuce irin haka yafaru da ita Aunty, kuma ki godewa Allah daya baki miji mai sanki tsakani da Allah, shawarar dazan baki Aunty akwai banbanci tsakaninki da Yusrah kinga kinfita wayewa kin fita shekaru,so kibi duk wani hanya daxaki bi kizama star azuciyarsa,duk da naga alama yafisanki,hmm da kikasani Fateema amma yanzu yafisan Yusrah bakiji sunan daya samata bane,wace ta cancanta fa,ko anan ma kinsan da banbanci,bazan boye miki ba Fateema cos banida sama dake, har yanzu ba abinda ya shiga tsakanina da kamal,what Fateema tace tana mikewa tsaye,zauna mana kiji,zama tayi tace bangane ba abinda ya shiga tsakaninku ba,ya akayi hakan yafaru,kwashe komai tayi tafadawa Fateema,haba Aunty ai duk laifinki ne wlh,wane irin tsoro kuma,no Wonder shiyasa banga yana rawar jiki akanki ba,kinsan kua bakaramin kudi umma takashe ba wajen gyaraki,dan ni nasan da el Bahrain ya kusanceki wlh my life zai sa miki,hmm Fateema kenan gyaran da aka min bashi zai sa nataba zama virgin ba,wlh duk wacce tayi nasarar kai budurcinta gidan mijnta ta godewa Allah, dan kowane namiji zai so ace shiya fara sanin matar daya aura,shiyasa wani sain sai ina zauna na tuna,Fateema ni nasan irin kuncin danake shiga ina tuna ba mijin aurena ne zai fara sanina ba,wani yarigashi,kinga Kua babu yanda ma zaayi kihada matsayina Dana Yusrah,duk san da kamal zai nuna min wlh ni nasan Yusrah tana da matsayi na musamman azuciyarsa,duk nagane aunty ya zakiyi haka Allah ya kaddara miki nidai ki ajiye tsoro agefe ki rungumi mijinki,in bahaka ba wlh infadawa Umma,sabida bakida hankali ba,nidai naji gud news dan Allah inaso ki kirani kicemin zaku tafi honeymoon, Allah yasa kiji gud news din Ameen, el Bahrain ne yashigo tare da yusrah,ya rike hanun Yusrah gam,da alama rike hanunta yyi da Iya karfinsa dan mutsu mutsu takeyi da hannu ta sunkuyar da Kai, el Bahrain ya canza shigarsa zua kananan kaya,haka ma Yusrah tasa wani atamfa riga da zani,heart beat sako mayafinki mu tafi,tashi tayi tayi hanyar dakinta ta dauko mayafi da jaka da takalmi,tadawo gurinsu,sis tashi mu tafi mikewa Fatima tayi tadau jakrta,suka jeru ita da tasleem taringa zubawa el Bahrain harara,azuciyarta kuma tace mai dogon wuya kawai harda wani rikewa wanan siririyar hannu,ahaka suka sauka sukayi wajen dayayi parking din mota yacika hanun Yusrah yafara kokarin bude motar, Ku shiga muje,dukansa kofar baya suka bude yajuyo ya kallesu. Nadai zama drivenku ko mutum daya yadawo gaba,dukansu ki sukayi,tasleem tace uwargida yakamata ta zauna agaba,Yusrah taki,cewa yayi tasleem ta dawo gaba tunda Yusrah taki,itama taki,Fateema kua tahau mintsininta data koma gaba,ganin suna bata mishi lokaci ne yasa yace Fateema tadawo gaba tunda bata masa lokaci sukeyi, gaba takoma ta zauna,Yaja motar suka bar harabar gidan ,adaidai lokacin da izzadeen shima yabude gate dan yafito da motarsa ya fita fuskarshi adaure dan fada sukayi da suhaima sosai daya debo mata kayanta ta tafi gidansu,tace ba inda zataje,dan inya dage sai ta tafi sai taje tayi mishi sharri agurin mahaifiyarsa tace mata sun dade suna watsewa awaje dan har ciki yamata sau biyu ta zubar,sabida haka zabi yarage nashi,bakin cikin abinda Tace ne yasa ya rufeta da duka,yamata lilis yace mata tayi ta zama aure zaiyi nan da kwana 6, kuma sai yamata rashin mtnci,yafice yabar mata dakin,yaje ya shirya Dan yafita ya nemi matar dazai aura dan bazai Iya zama da suhaima ba,dasauri Fateema ta leko dakanta ta window motar,ango kasha kamshi, wanan kamshi haka tace tana