Showing 93001 words to 96000 words out of 124539 words
kyalkyalewa da dariya,el Bahrain ma kunshe dariyar daya taho masa yayi ganin yanda Izzadeen yadaure fuska,duk da baisan meyesa Fateema take tsokanarshi ba,wani mugun harara tasleem taringa jifanshi dashi, izzadeen kua sanin halin Fateema dayayi ne yasa ya maida gate din ya rufe, Fateema ta kwashe da dariya,el Bahrain ya juyo ya kalleta yace mata kin matsawa abokina fa tam.
[2/20, 5:09 PM] My Mom: πLπ
°Lπ
°Tπ
°π
*written by*
π
π
*sadnaf*π
Page 128
Fateema dariya tasa tace dan nace mishi ango shine na matsa masa,kindai matsa masa gaskia gashi kinsa yafasa fita,Dama baiyi niyya fita ba,suna tafe suna hira har suka karaso kofar gidansu tasleem,tun kan yayi parking sosai tasleem ta fito Daga motar tayi cikin gidan da gudu,el Bahrain yasaki baki yana kallonta,kinganta ko sai taje taji ciwo,yaya kamal duk murnar ganin Umma ne fa, lailai kam,futowa sukayi Daga motar gabadaya,sukayi cikin gidan,tasleem nashiga palon tafara kwallawa Umma kira,Umma dake kitchen tafito dasaurinta,tasleem mai kikazo yi? Ina Fateema,rungumeta tayi nayi missing dinki Umma na,Fateema CE tashigo hade da sallama,el Bahrain da Yusrah suma sukayi sallama,aa tasleem Ashe duk tare kuke,sannunku dazua,tsugunawa sukayi suka gaisheta ta amsa da fara,arta tace Fateema ta dauko musu ruwa,suka CE ahanya suke dama Fateema suka kawo gida,daganan zasu tafi unguwa, Umma tace Allah Sarki kun kyauta ai,tinda gashi naga tasleem tace tana kalln tasleem data kwantar ajikinta,el Bahrain tambayar abbansu tasleem yayi, Umma tace bai dawo ba,toh Umma mu bari mu wuce,marairaicewa tasleem tayi tace dan Allah kabari anjima mu tafi,aa tasleem ina laifi ma yakawoku mun gaisa ai ya kyauta,Yusrah kua tunda ta zauna ta sunkuyar dakai,azuciyarta kuma tana cewa dama itama tanada uwa araye dataji dadi, dan yanda ummansu tasleem ke kula da yayanta ya mutukar burgeta,umma nasiha tayi musu gabadaya tace kamal yaringa kwatanta adalci,su tasleem kuma su bishi sau da kafa,godiya suka mata el Bahrain ya mike Yusrah itama ta mike,tasleem kuma tayi dakin Fateema dan tunda suka shigo tayi dakinta,Umma kuma tace musu tana zua,wani bakin Leda ta dauko tabawa Yusrah tace mata ba yawa,Yusrah ta tsuguna har kasa tayi godiya,wai har yanzu tasleem bata fito ba,ina zua bari nakirata tayi hanyar dakinsu Fateema,tana tura kofar tace ke wannan wane irin shashanci ne kin bar mutane atsaye suna jiranki,tacewa tasleem dake tsaye da Fateema suna magana ,Umma gani nan fitowa magana muke ne,zo ki fice ana jiranki,yauwa dazu na manta bangayawa Fateema tafada miki ba,kina jina,ee Umma kiringa dafa Lipton da kayan kamshi ki juye, sai ki fasa kwai aciki ki kada sosai ki shanye,inkina so ma zaki Iya sa madarar ruwa,hadine mai kyau sai zaki kwantar sai kisha yanda zai tsumu( matan aure ku rike wanan sirri tested and trustedπ) to Umma zan ringayi insha Allah, yauwa kifito Ku tafi,ta fice Daga dakin tasleem tabiyota abaya,Fateema itama ta fito dan ta rakasu,har bakin mota fateema ta rakasu,sai da suka tafi ta juya takoma ciki,suna barin gidansu tasleem,shoprite yakaisu,yace kowace ta dauki abinda takeso,shi kuma yayi gurin da ake siyar da sarka da kunne, ya siyi wani set din sarka da kune na daham Wanda kudinsa zai Kai dubu Dari da hamsin,sanan yadauko wani zobe mai girman gaske Wanda kudinsa zaiyi dubu Dari da ashirin ya biya kudin ya sa a aljihunsa yaje ya samesu atsaye duk sun zabi abinda suke so,suka je gun da ake biya,ya biya kudin,suka tafi,awani restaurant ya tsaya ya sauka yaje ya yo musu take away,suka koma gida,el Bahrain bangaren Yusrah yayi dan yayi sallah,tasleem itama tayi nata bangaren,bayan sunyi sallah,el Bahrain yace Yusrah takira tasleem suci abinci,tashi tayi tafi kiran tasleem,tana zua palon tayi sallama taji ba a amsa ba tayi hanyar dakinta,tura kofar tayi hade da sallama,tasleem ta juyo ta amsa,tana kan sallaya tana Jan carbi,Aunty yaya yace kizo muci abinci,OK gani nan zua,Yusrah ta juya takoma,tasleem sai data gama adduointa ta Shafa,ta cire hijabin jikinta tayi bangaren yusrah,apalon el Bahrain ta samesu azaune,Yusrah akasa azaune,el Bahrain akan kujera da romote ahanunsa yana canza tasha,sallama tyi suka amsa, itama tasamu guri ta xauna akasa,tasowa yayi ya zauna shima,Yusrah ta juye musu abincin awani katon faranti,ta zuba musu lemon,tace bismillahnku,an gaisheki uwargida,Amarya bismillah yace yana daukar cokali,murmushi tasleem tayi tadau cokalin sukafara cin abincin,el Bahrain yana ci yana kallonsu,aransa kuma yana godewa Allah daya bashi Yusrah da tasleem amatsayin mata,ahaka suka kammala cin abincin,tasleem tayi hamdala tamike,tace zataje ta kwantar, alokacin Yusrah tadauki farantin abincin tayi kitchen dan ta wanke,haba heart beat ki tsaya muyi hira mana,wlh bacci nakeji Dana zauna munyi hira,toh bari inje in rakaki,aa yi zamanka na yafe,tayi waje dasaurinta tyiwa Yusrah dake kitchen sai da safe tayi bangarenta,Yusrah nagama wanke wanken,itama dakinta tayi dan tayi wanka,tana fitowa Daga wanka ta tsaya agaban mudubi tana Shafa mai,el Bahrain jin dayayi Yusrah shiru shiru bata dawo ba yasa ya Mike yayi hanyar Dakinta,yana shiga,yaganta atsaye tana Shafa mai,gurinta yayi,ya rungumota ta baya,deserved one wanka kikayi ko kirani in miki,sunkuyar dakai tyi tana jin kunya,deserved one is high time daya kamata ki ajiye wanan kunyar taki dan mun Riga mun zama daya,yakai mata kiss awuyanta,I have a gift for you am coming, yacikata, yayi waje,tayi sauri tadauko wani doguwar rigar bacci tasa,el Bahrain yadawo da dan karamin kit ahanunsa,hanunta yaruko yakaita gaban mudubi ya tsaya Daga bayanta,yabude karamin kit din yadauko sarka da dan kunnen daya siyo dazu,yasa mata sarkar da dan kunne yarungumeta,yafara mata magana akunne,wanan shine kyautar Dana baki,amatsyin kyautar dakika bani jiya,Allah yabarmu tare deserved one, bari inje inyiwa heartbeat sai dasafe indawo,juyowa tayi ta rungumeshi,yayana nagode,Allah ya,shhhhh banason godiya cos you deserve it,am coming yayi waJe,Yusrah taringa daka tsalle tana Shafa sarka..
[2/20, 5:09 PM] My Mom: πLπ
°Lπ
°Tπ
°
*written by*
π
π
*sadnaf*π
Page 129
Yana shiga dakin tasleem,itama adai dai lokacin tafito Daga wanka Daga ita sai dan karamin towel,tsayawa yayi abakin kofa,ya zuba mata ido yana kallonta tundaga sama har kasa,tasleem kua sunkuyar dakai tayi dan shima warning yamata yace ko aya yaganta,tadaina guduwa shi mijinta,ne,cinyoyinta ya ringa bi da kallo,dan ba laifi tasleem akwai diri,karasawa yayi inda take atsaye,yajanyota yafara kissing dinta dan bakaramin sha,awarta ne yakamashi ba,ganin yafita hayyacinsa sosai har yana kokarin kaita kan gado yasa ta tureshi da Iya karfinta tayi bandaki da gudu,heart beat tsaya in miki gudnyt kiss pls yace murya na rawa,aa Wanda kamin ma is OK,sweet drms,tace Daga bandakin kifito mana tafiya zanyi,aa sai da safe,Kk love you,yayi hanyar waje,tanajin alamar ya fita ta fito Daga bandakin taje ta kwantar akan gado,ta lumshe ido tanajin wani irin feelings,pillow tadauko ta rungume akirjinta,tana tunanin el Bahrain.
El Bahrain nabarin wajen tasleem dasauri yakoma dakin Yusrah dan wani irin sha,awa yakeji,Yusrah na tsaye agaban mudubin tana cire sarka da dan kunnen yfado dakin kamar anjefo shi,janyota yayi yafara kissing dinta yakaita kan gadon,aranar kwana yayi yana kashe arna ππyusrah kua ta daure duk da bataji zafi kamar jiya ba,sai wajen karfe uku na dare,ya cikata bacci mai dadi yayi awon gaba dasu,tasleem itama Daga wannan kwanciyar bacci barawo y saceta,kiraye kirayen sallah ne yatasheta Daga bacci,ta mike tare da sallati,taje tayi alwala,tadauko Quran tafara karantawa kafin lokaci yayi,el Bahrain da Yusrah kua bama su san ankira sallah ba baccinsu kawai suke,tasleem da tariga ta saba el Bahrain sai yazo yatasheta tyi sallah duk da baitaba zua ya tarar da ita tana baccin ba yasa tafara tunanin ko mai yahana yazo ya tasheta,tayi sallarta,tayi adduointa ta Mike,window dakin taje ta leka,taga ko makara yayi ya tafi massalaci taga ko alama ba a bude kofar ba,wani irin zafi taji zuciyarta namata wato sabida tsabar soyewa dasukayi basu tashi ba ,ganin inta biyewa zuciyarta ranta ne zai ta baci abanza yasa ta tsiri aiki,tana karatu nan take taji zuciyarta na sanyi
El Bahrain kua sai da suka kai karfe goma basu tashi ba,juyi el Bahrain yayi yaga hasken rana ya dalle masa ido,mikewa yayi dasaurinsa yana sallati,Yusrah Yusrah tashi mun makara,ya duro Daga kan gadon yayi dakinsa da gudu,Yusrah itama ta Mike tayi hanyar bandakinta dasaurinta,tayi wanka tayi alwala tazo tayi sallah,ko addua bata tsaya yi ba,tayi waje dasaurinta,kicibis sukayi sa el Bahrain akofa,yi sauri ki Dora mana breakfast mun makara bari naje mu gaisa da tasleem,ji sukayi ana kwankwasa kofa,suka juyo atare suka kalli juna,jeki Dora bari induba waye,yayi hanyar waje,yana budewa yaga tasleem atsaye taci kwalliya da wani Jan material tana dauke da faranti ahanunta,dan tana gama aikace aikacenta,taga har karfe 9 basu tashi ba,yasa tayi deciding ta Dora musu breakfast,tana gamawa tashiga wanka,tafito ta shirya ta zauna apalo,ganin shiru shiru ba alamar sun tashi,tasan kuma el Bahrain zaije office yasa ta dauko abincin ta sauko kasa,murmushi tasakarwa el Bahrain tace wanan bacci haka da kuke sha,ko Ka manta zakaje office ne,wani irin kunya ne Yakama el Bahrain, dan ana ganinsa ansan yasha harka,wlh kinga bamu,is OK tace ga breakfast nayo mana basai Yusrah tasha wahala ba,kayi sauri kaci ka tafi office, zuba mata ido yayi yace ngd heart beat,I love you, Yusrah fitowa tayi Daga kitchen dan ta duba da wa el Bahrain ke magana taga tasleem atsaye da faranti ahannu,dasaurinta tafara kokarin komawa dan kar tasleem taganta,dan ta cire hijbin jikinta,kanta kuma ajike yake, Yusrah tasleem takirata,ga breakfast nayo mana basai kinsha wahala ba,tace tana shigowa cikin palon,dasauri ta shiga kitchen tadauki hijabinta data rataya akan kofa,tasa tafito tana sunkuyar dakai,tasleem kua duk abnda takeyi karfin hali take,dan wani irin kishi kecinta,gaisheta Yusrah tayi ta amsa,tace tasauko su ci abincin,tabude kulollin tafara zuba abincin aplate,el Bahrain kua tunda ya zauna akan kujera yaringa bin tasleem da ido,santa nakara linkuwa azuciyarsa dan bakaramin burgeshi tayi ba,saukowa yayi yafara cin abincin,tasleem kua cin abincinta take anutse,Yusrah kuma sai juya cokali take,dan kunyar tasleem takeji gani take kamar tasan abinda yafaru,el Bahrain ne yafara mikewa,yayi hamdala,yakara godewa tasleem data taimakesu da yanzu yamakara zua office, yatafi dakinsa yaje yashirya ya dawo yasamesu azaune alokacin Yusrah ta kwashe kayn takai kitchen,to ni zan wuce office, akwai mai matsala girgiza kai sukayi,dan tasleem tana sane taki tafiya bangarenta bayan sunci abinci,dan tasan el Bahrain sai ya biyota ita kuma bataso yasan halin datake ciki,dan zata Iya kuka intaga Daga ita sai shi,to shikenan na tafi,Yusrah ta mike dan ta rakashi,heart beat ke bazaki rakani ba,adawo lafiya Allah ya kiyaye tace tana Daga zaune,murmushi yasakar mata,yajefeta da wani irin kallo yace Allah yasa,yafice Yusrah tabi shi abaya...
[2/20, 5:09 PM] My Mom: πLπ
°Lπ
°Tπ
°π
*written by*
π
π
*sadnaf*π
Page 130
Bangaren izz kua Neman yarinyar dazai aura yake ido rufe,yakira abokanansa dayasan suna Hulda dashi yace su sama mishi yarinya daxai aura nan da en kwanaki,sukayi ta mamaki suna tambayarshi dalili yace badai ruwansu,su nema mishi,Indai ansamu su mishi magana ashirye yake,baya bukatar akawo masa komai,washegarin ranar daya Zane suhaima,dasafe yashirya yanaso ya fita,suhaima ta fito Daga dakinta dagudu tana amai,ko kallonta bai yiba yayi waje, yana kokarin tada motarsa,tafito tasameshi,dan Allah izzadeen Ka kaini asibiti banida lafiya,wlh tin jiya amai nake,wani mugun kallo yaringa mata in kaiki asibiti ke awa kenan,ki kira kwaratanki sukai ki asibiti dan zaman kanki kike ba nawa ba,dan Allah Ka taimaka min wlh har wani jiri nakeji tace rike kai,dalla mallama matsa Daga jikin motata kar na takaki,wuf ta bude kofar motar ta shige,wlh Ka kaini asibiti ko inje in kala maka sharri,agurin Abu,sakin baki yayi yana kallonta sunan mahaifiyata kike kira haka sabida bakida mutunci,to ba Abu sunanta ba,suhaima ki sauka Daga motar nan tun kafin naji miki ciwo,zancen kke so,tace tana kwantar da seat din motar,amma tinda nake ganin en iska bantaba ganin tantariya irinki ba, sauka in baki kudin mota kina bata min lokaci,wlh kai zaka kaini,ina matar mai kudi agani a adaidaita sahu,to dan ubanki inzanki asibitin ahaka zan kaiki ba mayafi,eee dan ubanka haka zanje asibitin,ba abunda yashafeka,wai suhaima dama haka kike kika ringa nuna min ke Salaha Ce,nafi haka ma,ayanda kazo min nazo ma,ganin inba kaita yayi ba haka zasuyi ta CeCe kuci yasa yaja motar suka tafi,yaringa zaginta yana tsine mata,itama taringa ramawa,suna isa bakin asibitin,tacire mukullin motar,tafita dga motar,kallon mamaki yabita dashi,shima yafito Daga motar,bni mukullin motarta tunda nakawoki,sai naga likita kai maidani gida sai nabaka,wai meyesa ke dabba Ce kince nakawoki nakawoki yanzu ma nakawoki sai najira kinga likita namaidaki gida,gaka babban dabba Wanda bai san darajar matarsa ba,ganin inya biye mata haka zasu cigaba ta Tara musu jama,a yasa,ya nufi cikin asibitin,tabishi abaya,kati suka yanka,suka dan suga likita,wata nurse takaiwa likitan katinsu,tace su shiga,izzadeen ne agaba,suhaima abaya,zama sukayi izzadeen yamikawa likitan hannu suka gaisa yace matarsa Ce ba lafiya yakawota adubata,likitan kallon suhaima yayi yace mai ke damunta,ta mishi bayanin abinda takeji,daukar wayar dake kan table yayi ykira yace wata nurse tazo, minti biyu da ajiye wayar,nurse din tashigo,pls jeki mata gwajin fitsari ki kawo min result din,gaban suhaima ne yafadi,dataji abinda likita yace,sai yanzu ta tuna bataga prd dinta ba last month,mikewa tayi tabi bayan nurse din jikinta asanyaye,izzadeen kua sai zuba mata harara yake, nurse din nakarbar fitsarinta tace takoma office din likitan ta zauna,kamar ta Ce mata bazata koma ba,sai taga result din,sai tafasa takoma office din ta zauna tayi tagumi tana tinanin Allah yasa ba ciki bane, izzadeen sai Dane Dane yake awaya yana cika yana batsewa,nurse din Ce ta shigo ta ajiye,wani farin takarda agaban likitan,ta juya ta fita, likitan yadauki takardar ya duba,yadago yana murmushi, suhaima gabanta yahau faduwa,izzadeen kua bai ma san mai likitan yakeyi ba dan Dane danensa yake,maigida inatayaka murna matarka tana dauke da juna biyu,wani irin cili izzadeen yayi da wayarsa ya mike yace ju me, suhaima kuwa zare ido tafarayi itama ta mike,juna biyu kuma likita,mamakine ya bayyana afuskar likitan kwarai kua juna biyu ga result din ma positive,kutumar uba suhaima dama da ciki kika zo gidana,bangane ba,ba cikinka bane dazaka Ce min da ciki nazo gidanka,inna lillahi wa inna ilahi rajiun suhaima ajiya na miki ciki, sai kayi kuma ciki dai naka ne,amma bakaramar Tsinaniya bace ke,wlh bazaki koma gidana ba,kitafi gidanku na sakeki saki biyu,shegiya karuwa,kijeki nemi Wanda ya miki ciki tun wuri,Kaine kamin ciki kuma wlh zakayi mamakin abinda xanyi ma,afusace izzadeen yabar office din,likita kua tinda suka fara musayar yawu ya saki baki yana kallonsu,ganin izzadeen yabar office din yasa yace baiwar Allah ya akayi haka tafaru,bansani ba munafiki kawai duk bakai kajanyo ba,ta zuba mishi harara,tafice,girgiza kai likitan yayi yace Allah ya kyauta,suhaima nabarin asibitin gidansu izzadeen ta tafi tundaga bakin kofa, ta Dora hannu aka taringa zunduma ihu tana tashiga uku ta lalace,ummansu izzadeen dagudu tafito Daga bandaki,tana gyara daurin zaninta,innalillahi wa inna ilahi rajiun suhaima lafiya? Mai yafaru? kwanciya suhaima tayi akasa taringa burgima,nashiga uku Umma izzadeen ya sakeni,dafe kirji Umma tayi mai kikace,Umma yasakeni,innalillahi wa inna ilahirajiun mai kika masa ya sakeki,Umma dan munje asibiti ance inada ciki shine yasakeni,suhaima kina da hankali kua,ciki fa kikace ba shekaran jiya kika tare ba a ina kika samo cikin? fashewa takarayi da kuka,tafara shimfidawa Umma karya tace izzadeen ne ya yaudareta tun kafin suyi aure yasanta ya mace,shine yace tayi hakuri tarufa masa asiri zai aureta,shine yanzu Dan ance tana dauke da ciki shine yasaketa,tafashe da kuka,ummansu izzadeen jikinta ne yafara rawa zuciyarta na tafasa,wayarta tadauko Daga kan window takira izzadeen,bugu daya yadauka,kazo yanzun nan ina nemanka takashe wayar..
[2/20, 5:10 PM] My Mom: πLπ
°Lπ
°Tπ
°π
*written by*
π
π
*sadnaf*π
Page 131
Bangaren tasleem kua gyara tahau yi sosai dan tasan yau itace da girki,kyalkyale jikinta tayi sosai tafara shirye shirye Dora girkin data san el Bahrain naso,el Bahrain kua texes din soyayya yaringayi mata yana nuna mata yanda yayi missing dinta,yana kuma .fatan yau zata faranta mishi rai,reply tyi mishi da insha allah,dadi yabi ya kasheshi yaringa Allah Allah 4 tayi yadawo gida,Yusrah kua aranar sukuku ta wuni kamar Mara lafiya dan ko abincin rana da tasleem takawo musu suci kasa ci tayi dan tasan yau el Bahrain agurin tasleem zai kwna tasan zatayi missing dinshi,dan kwana biyun nan ita tasan farincikin datake ciki,tun karfe hudu el Bahrain yadawo,yafara zua bangaren Yusrah yaganta akwance apalo,sallama yayi ta amsa ta mike ta zauna ta tana kallonsa,deserved one,lafiya naganki akwance,lafiya lau yaya,ya akayi yau Ka dawo da wuri hka murmushi yayi yace na kamalla abinda nakeyi ne da wuri shiyasa,tabe baki tayi hmm bawani nan kace dan aunty tasleem kadawo da wuri,hmm haka dai kikace bari naje nayi wanka ya juya ya nufi bangaren tasleem, ganin bai ganta a Palo ba yasa yanufi dakinta,tura kofr yayi hade da sallama,ta juyo ta amsa,tana gaban mudubi tana taje gashin kanta,ware hannayensa yayi alamar tazo,ta tafi wajensa ahankali,janyato yayi ya rungumeta,I miss you heart beat,lumshe idanta tayi tace I miss you too,dagota yayi yamata light kiss alips, muje ki rakani inyi wanka,murmushi tayi tace kaje kayi wankan kafin kafito nahada maka abincin,aa ni banyarda ba sai kin rakani ya ruko hanunta sukayi dakinsa,yana shiga ya lumshe ido,dan wani daddan kamshi ne ya bugi hancinsa,bude idansa yayi yafara karewa dakin kallo,komai na dakin ancanza mishi position, wani lalausan bedsheet ne ashimfide akan gadon,atsakiyar gadon wani farin paper ne ajiye anyi mishi shape din β€ an rubuta,i miss you nocsol,waw yace yana karasawa kan gadon,yadauko takardar yakara karantawa,ya juyo yana kallon tasleem data sunkuyar dakai tana murmushi, ruko hanunta yayi ya zaunar da ita akan cinyarsa heart beat menene ma,anar nocsol,yace yana shinshina wuyanta,tell me pls,rufe fuskarta tayi da hanunta,it