Showing 69001 words to 72000 words out of 124539 words
π
π
*sadnaf*π
Page 97
Tasleem kwalliya tayi sosai aranar harda su Jan baki, dan aranar tasha alwashin bayyana kyaunta ga el Bahrain,dan taga Yusrah na Neman kwace shi gabadaya tun Daga kaita jiya,har ya Iya mantawa bai tasheta tayi sallar asuba ba,combination din wani yadi tasa orange and dark blue,anyi mishi dinkin Riga da skirt, kayan sun zauna das,ajikinta,gyaran da Umma tayi mata jiya na musamman ne dan wani irin haske takarayi,fatarta tayi laushi,ga uban kamshin datake komai ta taba sai yayi kamshi,Fatima Ce ta kashe mata dauri,sarkarta da kunne ma orange and blue ne,bakaramin kyau tayi ba,dan Fatima ma kasa dauke idanta tayi akanta,flat shoe tasa,takalli Fatima ta rike kugu how do I look? Extremely beautiful auntynaπ am sure yau el bahrain bazai gane ki ba,juyi takara yi agabanta,tafi Fatima takara yi tace pls bari namiki one shoot pls Indora a dp na dan ma kince baza kuyi pre wedding pix ba wlh da 24 studio kuka wuce,aa sis bazamuyi ba wlh,kinga bari natafi na barshi yana ta jirana,"aunty anjima fa zanzo inyi muku one shoot gaskia,tace dakarfi yanda zata jiyota,tana zua tayi sallama,izzadeen ya mike tsaye,el Bahrain kua ya saki baki yana kallonta,gabanta ne yafadi,dataga izzadeen, kallon kallo suka farayiwa juna,izzadeen ya kalli tasleem yadawo da kallonsa kan el Bahrain, el Bahrain shi kallon tasleem yake kamar yau yafara ganinta dan gani yake kamar wankan inji aka mata,dan tunda yake bai taba ganin kyaunta kamar yau,ita kuma tasleem mamakin ya akayi el Bahrain yazo da izzadeen take,shiyasa takasa shiga ta tsaya Daga bakin kofa,dakyar el Bahrain ya Iya tattara nutsuwarsa,yace "shigo mana kika tsaya Daga bakin kofa,shiga tayi jikinta asanyaye,tasamu kujera ta zauna, ta sunkuyar dakai,heart beat,ga izzadeen yazo Ku gaisa,dagowa tayi dasauri tana kallonsa, izzadeen nuna el Bahrain yayi da yatsa,kana nufin tasleem itace wacce kake cemin zaka aura? Kwarai itace,dariya ya kyal kyale dashi you must be joking kamal,girl friend dina zaka aura, tayaya tasleem tazama girl friend dinka? Nasan da take buduruwarka,amma yanzu she's not,kallon mamaki yabi el Bahrain dashi, friend badan nasan baka shaye shaye ba da sai nayi tunanin shaye Shaye kayi,ko daya bana shaye shaye kuma nasn mai nake cewa,tasleem buduruwarka daka rabu da ita,ita zan aura,gurin tasleem yanufa,tayi saurin mikewa karka sake ka zo kusa dani, tace atsawace you hard him right we are gettn married in 3 weeks time, tasleem kinsan mai kika cewa kua,kwarai kua mayadauri tacaccen dan iska,tasleem yanzu zaki Iya auran Wanda yataba ganin kina sex da abokinsa,kuma yaganki red handed naked sabida ganinmu dayayi har suma yayi kin manta,wani irin kuka ta fashe dashi,ta durkushe ta rike kanta,gurin el Bahrain yakoma da ya dafe kai yanajin abinda izz ke cewa yana ganin kamar ayanzu yagansu,ruko kafadarsa izz yayi yana girgizawa,kana ganin zaka.Iya auran tasleem daka kama tana sex da abokinka,kana ganin zaka Iya auran yarinyr Dana maida tamkar matata har tsawon shekara,no nasan bazaka Iya auranta ba,kana tausaynta ne shiyasa kake so ka aureta, dan kana ganin na yaudareta,amma yanzu na amince zan aureta,ka janye kamal na aureta tunda ni nafara saninta kabarni na aureta,dan wlh ka auri tasleem cutar da ita zakayi bazaka taba mutunta ta ba, komawa yayi wajen tasleem dake ta kuka ya tsuguna agabanta,tasleem kiyi tunani dakyau waye yakamata ya aureki,atsakaninmu Wanda yafara saninki ya mace,ko Wanda yaganki da idansa kina Lπ
°Lπ
°Tπ
°, kiyi tunani tasleem wlh kamal bazai taba girmamaki indai zai ganki sai yatuna ayanda yaganmu ,sai yafi girmama Yusrah,sabida ita virgin Ce,ke kua you are not,dagowa tayi afusace ta kwada mai tagwayen mari laifin waye,ka cuceni izzadeen karabani da pride dina,bazan taba yafe maka ba,tace tana fashewa da wani matsinacin kuka,dankwalinta yazame bata sani, izzadeen kallon gashinta yaringayi,el Bahrain da tindazu yake kallonsu,yaga izzadeen na kalln gashin tasleem, wani kishi ne yarufeshi ,yakarasa wajensu afusace ya dauki dankwalinta,dayayi baya yarufe mata kanta dashi, izzadeen kwashewa yayi da dariya,dan ina kallon gashinta shine ka wani taho ka rufe, menene bansani ba ajikin tasleem,nasan komai nata in and out .....
[2/20, 3:58 PM] My Mom: πLπ
°Lπ
°Tπ
°π
*written by*
π
π
*sadnaf*π
Page 98
Jin abinda izzadeen yace ne yasa tasleem ta tashi dagudu tabar palon,el Bahrain kua cije lebensa yayi dan takaicin abinda izzadeen yace,ya kalleshi,abinda baka sani ba san danakewa tasleem ya wuce tunaninka,san Allah da Annabi nake mata,I don't care weather she's a virgin or not, ko shekara dubu kayi kana sex da ita ko ajikina,domin badan jikinta nakesanta,in baka sani ba gwara kasani,el Bahrain sakin baki yayi yana kallon el Bahrain da mamaki afuskarsa,amma dai ba kamar yanda kaso ba kamal,kaga yadafa kafadar el Bahrain, ka hakura da tasleem nima nahakura da ita,shine kawai mafita,amma in bahaka ba bazata taba samun kwanciyar hankali ba,and nasan kanaso ka aureta ne sabida tausayinta daka keji,sauke hanunsa yayi Daga kafadarsa,inkaga nahakura da tasleem mutuwa nayi,ko ita dakanta ta nemi in hakura da ita,domin yin hakan zai faranta mata,amma in bahaka ba banga Wanda ya isa yahana ni auren tasleem ba,murmushi izzadeen yayi, toh shikenan abokina I wish you best of luck amma inaso kasani,tasleem har ta mutu nasan bazata taba mantani ba,kuma san datayimin bazata ta taba maka rabinsa ba,gangar jikinta ka aura,kuma na mata training din da har abada koma waye zai kusanceta wlh sai ta tuna ni,nabarka lafiya kamal,Allah ya tabbatar muku da alheri,as for me,zanje in auri sweet sixteen dina in bara abata aleda,ba sauran wani ba,yace yajuya yabar palon,bin bayansa el Bahrain yayi da kallo har sai daya daina hangoshi,zubewa yayi akasa yana mai takaicin maganganun da izzadeen yafada masa,wayarsa ya dauko ya kira tasleem yana fara ringing yaji an dana busy, kara kira yayi yaji wayar akashe,innalillahi wa inna ilahi rajiun yace afili nasn tasleem ranta ya Baci,text yamata ya mike yafita waje yaje yaja motarsa yatafi,tasleem kua tana barin gurinsu,dakinsu tayi dagudu tana kuka,Fateema dake kwance agado tana chattn mikewa tayi arude,subhanallahi aunty lafiya,ko kallonta batayi ba ta zube akasa tana kuka,tashi Fatima tayi taje ta rukota,tana rokonta ta gaya mata mai yafaru,taki tacigaba da kuka,ganin taki magana ne yasa Fatima ta dauko wayarta dan ta kira el Bahrain taji lafiya,girgiza mata kai tasleem tayi ta kwace wayar,"Aunty meye haka kifadamin abinda ke faruwa kink'i kinzo kinsni agaba kina kuka,kibarni nakira el bahrain na tambayeshi kin hanani dan Allah Aunty, ya kikeso nayi ee,tace tana fashewa da kuka, tasleem goge hawayenta tayi, tafara magana,maganarta ma dakyar yake fita,kwashe komai tayi tafadawa Fatima, Fatima zumbur ta Mike ta kama ku'gu kan balai,yau izzadeen ya shigo cikin gidanan harda gaya miki maganganun banza,jar uban can,wlh sai na ci uban izzadeen sai yayi daya sanin saninmu,,tasleem mikewa tayi itama,Fatima duk abinda izzadeen yace gaskiya ne,kema kiyi tunani kigane,wlh el Bahrain tausayina yake ji shiyasa yakeso ya aureni,dan da izzadeen yake magana ,shiru yayi baice komai ba,to aunty yanzu mai kike nufi,sis inaso kigane ko na auri el Bahrain bazai taba ganin mutuncina ba,gashi ya auri er yarinya,wlh sai yafi mutunta ta akaina,sabida haka tinda izzadeen shi yafara Lπ
°Lπ
°Tπ
° min rayuwa gwara na aureshi,what Aunty kinsan me kikacewa kua? Mutumin daya yaudareki,yacewa mahaifiyarki baisanki ba,ya rufe ido yaci miki mutunci shi kike cewa zaki aura,aunty nayi tunanin ko mafarki kike kin auri izzadeen zaki farka dasauri,izzadeen baya sanki wlh sha,awarki yake, el Bahrain shi yake sanki dan Allah, duk da yasan abinda yafaru yace zai aureki,kiduba kiga jiya fa aka kai masa Amarya,sai dayazo yaganki,haba Aunty kizauna kiyi tunani dakyau,wlh in Umma taji zancenan ranki bakaramin baci zai yi ba,dan aduniya babu Wanda ta tsana sama da izzadeen, mai zaayi da mazinaci,mai wari, tuff Allah ya tsareki da auren kazami tace tana tofar dayawu, tasleem tunda Fatima tafara magana jikinta yayi sanyi azuciyarta kuma tana tunanin gaskia Fatima take gaya mata...
Nayau da gobe namuku typing sai jibi kumaπππ
[2/20, 4:15 PM] My Mom: πLπ
°Lπ
°Tπ
°π
*written by*
π
π
*sadnaf*π
Page 99
hakane Fatima nasan el Bahrain na sona,amma abinda nakeso ki gane ayanzu da bai mallakeni ba ba irin san da bazai nuna min ba,amma Daga zarar ya aureni wlh zai Iya rage sona sabida duk wani da namiji arayuwa yanaso ace shi yafara sanin matar daya aura,Yusrah she,s young and a virgin, ba yanda ma zaayi ki hada matsayina da nata,ina tsoron ya wulakantani tasleem tace tana fashewa da kuka,ruko hanunta Fatima tayi nasan tunanin da kikeyi aunty,kar ki manta,Umma tana gyaraki,and jiya naji takira amabuwa( wata mai gyaran Amarya er shuwa Ce agurinta Umma ta koyi gyaran jiki,Saar Umma Ce kuma kawaye)tace mata tazo in ana saura sati daya bikin,nasan watakila Umma tagaya mata halin dakike ciki,nasan xa amiki gyaran da el Bahrain ma zai dauka ke virgin ce ,hmm Fatima kenan ai a virginity daya ne,inka rasa shi ka rasa kenan,har abada,and bazaka hada hallitar da Allah yayi Dana mutum ba,amma bakomai zan auri el Bahrain nasan dai zan fuskanci wulakanci,aa Aunty wlh el Bahrain baya cikin irin mazan da zasuyi haka ai kaddara ce ta apka miki shima yasani,to shikenan sis nagode da shawarar dakika bani kiringa sani a addua,insha allahu auntyna and as for izz wlh sai naci ubansa,aa sis,wlh inkina so mushirya dake, kifita Daga harkarshi,in bahaka ba wlh za,aji kanmu,toh wai ni aunty meyesa bakya so inci ubansa ne,haka kawai nidai kifita harkarshi,to shikenan Aunty amma yaci albarkacinki,miko min wayata in kunna dazu da el Bahrain yakirani kashewa nayi,mika mata wayar tayi ta kunna,text din el Bahrain ne ya shigo wayar ta bude ta karanta,murmushi ta saki,afilli Allah yabarmu tare habibi,aunty waye? Mika mata wayar tayi itama ta karanta,kai aunty ki godewa Allah daya baki el Bahrain this guy so much love you,Allah yabani mai sona haka,ameen er uwa takaicina ma wanan dan iska bai bari yaga kwalliyata ba sosai,kedai bari amma gobe inya zo sai ki Kara masa wani kwalliyar,ko anjima ba dan nasan ayanda muka rabu, tsaf zai dawo anjima..
El Bahrain kua ransa abace yakarasa gida,yana parking motar gidansu na parking,Idi driver ne ya fito Daga motar da basket ahanunsa,rusunawa yayi ya gaishe shi,ya amsa ya mika mishi basket din yace hajiya Ce tace ya kawo,karba yayi yace agaisheta,yayi amfani da mukullin hanunsa ya bude kofar,yabar motar awaje,da sallama yashiga palon,yusrah bata palon, sai karatun Qur'an dake tashi,ga wani kamshi mai dadi daya bugi hancinsa,lumshe ido yayi yaji wani nutsuwa na saukar mai bacin ran dayake ciki yaragu sosai,dakin Yusrah ya nufa,ya tura kofa hade da sallama,juyowa tayi ta amsa,tana ninke kayan data cire,sanye take da Riga da skirt na English wears rigar mai dogon hannu Daga chest din adan bude,skirt din yellow, rigar black and yellow, bakaramin kyau tayi ba,kura mata ido yayi yana kallonta,"yaya sannu da zua tace tana sunkuyar dakai,karasawa yayi inda take tsaye ya rungumota,yana sauke ajiyar zuciya,ya dago, habarta I miss you,runtse idanta tayi tana kokarin kwace fuskarta ganin haka ne yasa yahada bakins,sai daya samu 5min yana kissn dinta sanan ya cikata,muje kirakani inyi wanka inyi sallah,sai inzo muci abinci,yaja hanunta suka tafi dakinsa,zama tayi akasa ta sunkuyar dakai dataga yana kokarin cire rigarshi,murmushi yayi,hmm little angel zan ga ranar da zaki daina jin kunyata,yace lokacin daya gama cire kayansa Daga shi sai gajeran wando,ko zakizo kiyimn wankan ne dasauri ta girgiza kai,ya kyalkyale da dariya,wasa nake miki,dan nasan inkika gani ba kaya karshenta kiyi flushing din kanki,ya juya ya shiga bandakin sai dataji ya rufo kofa ta dago,tana murmushi, Allah ya barmin kai yayana,ta Mike ta nufi wardrobe tadauko wani 3 qtr baki da armless shima baki,ta feffesa turare,ta ajiye akan gado tabar dakin,yana fitowa yaga batanan yayi murmushi dan yasan tana kunyar ya shirya agabanta ne, Doguwar riga yasa yayi sallah bayan ya iddar,yaje kan gadon yadauko kayan data ajiye mishi yasa, ya fito,apalo ya Tarar da ita tana zaune akan carpet ta Mike kafa,kansa ya Dora a cinyarta ya kwanta,little angel yunwa nakeji, jeki dauko mana abincin da hajiya ta aiko mana dashi muci anan,kokarin tashi take, ya ruko kanta yamata kiss sanan yadaga kansa ta mike, tadauko basket din ta ajiye ta tafi ta dauko plate shikuma ya fifito da kulolin,ajiye plate din tayi shikuma ya bude kular ya zuba musu jellof din taliya dayaji hadin kayan lambu sai tiriri yake,ita kuma ta zuba musu sobon dayaji hadin kayan kamshi,yaringa bata abincin abaki,shima yana ci,ahaka suka kamalla cin abincin sukayi hamdala,ta kwashi plate din ta kai kitchen dan ta wanke,shikuma yanufi dakinsa yadauko wayarsa yakira tasleem,yanajin layinta ya shiga yasamu guri yazauna,tana Dagawa yace,"haba heart beat meyesa zakimin hka,ki tafi batare da kin tsaya munyi magana dake ba nakuma kiraki awaya kin kashe haba heart beat kinsan yanda kika Daga min hankali kua"..
[2/20, 4:19 PM] My Mom: πLπ
°Lπ
°Tπ
°π
*written by*
π
π
*sadnaf*π
Page 100
Am sorry wlh raina ne abace shiyasa ban tsaya ba,dan ina tsaya zuciyata zata Iya bindiga, but am sorry,is ok heart beat ,I know how you feel,pls karki sa damuwa aranki,wlh ina kaunarki ,karki damu da abinda izzadeen yace miki,san danake miki wlh ya wuce tunaninki,bazan taba Iya miki wulakanci ba,hawayen ke ta zubowa tasleem,nayarda dakai kamal,ina tsoron kar gaba ka juya min baya,ba asan raina hakan yafaru dani ba,is OK tasleem trust me zan rike ki amana insha allahu badan jikinki nake sanki ba,so you have nothing to worry about,nagode tace tana murmushi, haba dai ai nine da godiya heart beat,ina Aunty Yusrah? tana dakinta,kai kana ina? Ni ina dakina,to kace ina gaisheta,zan fada mata insha Allah, heart beat,agaskia kinyi min kyau yau wlh kamar bake ba,haba dai Allah am serious,sai kace Amarya,wlh yanzu ma danake miki magana kamar ina hangoki,kar ka damu,zan kara maka wani kwalliyar inka tashi zua,toh shikenan heart beat, love you, love you too ya kastse kiran,yana murmushi, Palo yanufa,yaje ya tarar da Yusrah tayi rub da ciki,tana bin karatun Qur'ani data kunna dagota yayi,oya zomuje muyi baccin rana,baccin rana kuma yaya? Ee,yace ya dauketa yayi hanyar dakinsa da ita,akan gado ya direta,yajanyo bargo ya rufesu,yamutsata yayi san ransa har sai dayaji yana Neman ya wuce gona da iri ya hakura ahaka bacci yayi awon gaba dasu.
izzadeen kua bayan yabar gidansu Yusrah motarsa yaje yadauka Daga gidansu el Bahrain,ya wuce gida,yana shiga ya jefar da mukullin motarsa,ya dafe kai yana tunanin tasleem,Ashe haka yarinya nan takuma haduwa,meyesa nayi saurin rabuwa da ita? Meyesa ban bari nasamu yanda nkeso sosai ba nayi quiting? gashi wacce nayi abun da ita,ko romancing dinta banyi ba yanda nakeso ballantana insamu ma abinda nakeso,mtsss yace yana tsaki,yanzu kamal shi zai auri tasleem,ya zanyi da tsananin sha,awarta daya dameni,murmushi yasaki,kodayake meye nake damuwa ga suhaima yarinya sabon jini dagani,zatayi niima,aureta zanyi cikin wata daya in huta,kamal Kaine da kwasar saurana,hahaha,soko let me even call her,yadauko wayarsa yayi dailing number da suhaima ta bashi,suhaima kua izz na tafiya ta shige daki ta daka tsalle,alhamdulillah nasamu irin mijin danake mafarkin samu,bazan taba nuna mishi true colour dina ba,har muyi aure,dagani yanada hatimin nasara dan yanuna ajikinsa,yanzu zan gayawa su alhaji tanimu nasamu mijin aure,muhadu suyi min babban sallama infara gyara,haka tayi ta magana ita kadai tana murmushi, tana taya ummanta tsifa kiran izz ya shigo wayarta,tashi tayi ta shige daki,ta danna mishi busy tayi masa text_ bari nakaiwa suhaima wayar bani minti biyar inshiga gidansu_ ta tura mishi,bayan minti biyar ta mishi flashing ya kira,sallama yamata,ta amsa cikin sanyin murya,lumshe ido izz yayi yana mai jin dadin muryarta,ranki ya Dade,tare da naka,dama nagayawa kawata intaga bakuwar number ni ake nema,takawomin, Allah sarki ta kyauta wlh da tuni ma nakiraki dan babu waya ahanunki ne shiyasa,Allah Sarki tace tana masa gwalo,dan Allah inaso ki gabatar dani gurin manyanki dan inaso in malleki nan da sati uku,inyayi kadan wata daya pls suhaima, murmushi tayi wata daya kuma,sai kace angaji dani,bahaka bane dan baki yanda nakesanki bane,hmm wata daya yayi kadan gaskia, meyesa? Sabida gaskia bamu shirya ba,wane shiri zakuyi,suhaima kina jina Karki damu ni zan miki komai da komai,karku wani damu,nasan mai kike tunani,hmm duk dahaka amma gwara nayi tunkaho da Wanda aka siyamin agidanmu kodan gudun gori ma nan gaba,hakane amma ni kinsan bazantaba miki gori ba,hmm duk dahaka gwara ayimin agidanmu,to shikenan tunda kin dage, yanzu yaushe zanzo insamu abbanku dan Allah, sai dai yayana dan mahaifina ya rasu,eyya Allah ya jikansa da Rahama,ameen,yanzu yaushe zanzo insamu yayan naki,zan gaya mishi inya dawo inyaso duk yanda mukayi dashi zan maka flashing sai ka kirani awaya ingaya maka,toh shikenan suhaima zan Iya kiran ki anjima,aa kasan fa ba san ma ina waya dawani ba,kadai bari sai nama flashing din toh shikenan suhaima sai najiki,aha sai anjima ta kashe wayar, waw nakusa zama Amarya nan da wata daya, dole inyi flowing a aljihun alhaji tanimu,inyi wa kaina kayan daki inyaso sai nacewa su yaya babunsu kawata ne yamin kayan yes,wanan shawara tayi,tace takoma gurin ummanta tacigaba da mata tsifanta,izzadeen kua wani dadi ne ya lullubeshi yana kuma ganin yasamu yarinya mai tarbiyya gashi ma yanuna zai mata kayan daki ta nuna bataso,indicating abun duniya bai dameta, ahaka yayi ta sa' ke sa'ke har bacci yayi awon gaba dashi...
[2/20, 4:21 PM] My Mom: πLπ
°Lπ
°Tπ
°π
*written by*
π
π
*sadnaf*π
Page 101
Akwana atashi babu wuya,anakai lefen el Bahrain