Showing 120001 words to 123000 words out of 149977 words

Chapter 41 - IDON NERA BY MAMUHGEE CMPLT.txt

25 Nov 2024

6550

dakinta suka shige ya turo kofar Yana shinshinata yace,


"Ganina yasa Kika kasa cin abincin?


Bata fuska tayi tana cewa ah ah batareda tasan tafada dinba.


Ruwan dake gefen gadonta ya dauka ya bude ya Dora Mata abaki tafara Sha babu musu sbd ya lura da Natasha ruwaba bayan Gama cin Dan abincin datayi.


Ruwan takesha ahankali Yana Bata Yana kallon yasa take hadiye ruwan cikin sanyi da nutsuwa komai nata sanyinsa da narkewarta na sake hargitsa zuciyarsa.


Tana Gama Sha ya rufe ya ajiye yasaka hannu Yana goge Mata Wanda suka zubar Mata har cikin kirjinta.


Kallonta yakeyi yanajin kewarta sbd kusan kwana biyar kenan Basu ga junaba.


Hijabinta ya saka Mata tareda janta cikin nutsuwa Suka fito ba tsoro ba shakka ya jata har qasa suka fice batareda kowa yagansuba bare sanin ficewar tasu.


Daman shine ya kawo kansa Dan Haka yajasu Suka bar gidan.


Ita kanta yau Bata tsaya wahalarda Kansa musawa ba sbd idanma Basu bar gidanba tasan zai iyayin abinda zai sata kunyar familynta a gidan.


Suna Isa gidan Karatu a palonsa suka yada zango Saida yagama rikitasu suka gama tarwatsa pillows din west Elm sofa set dake palon kafin suka qarasa dakinsa acanma Saida suka Gama yamutsa gadon kafin komai ya lafa.


Wannan karon itace wani bacci Mai nauyin gaske ya dauketa batareda tasaniba.


Ganin tayi bacci saiya kyaleta Bai tadataba yaje yayi wanka yayi Shirin baccinsa ya rufe koina yazo yashige jikinta take bacci Mai nauyi shima ya daukesa.


Da asuba gigice ta tashi ganin inda take take tafara hawaye ya samu ya rarrasheta tayi sallah gari nafara haske kadan ta daga Masa hankali ya maidata gida Bata Bari yashigo gate da motarsaba a waje yayi parking suka shigo da qafa securities na Masa barka da asuba ya amsa Kai tsaye Yana wucewa ciki raka matarsa.


A bakin kofar palo tace yakoma


Saida ya Kuma kissing bakinta ahankali kafin ya saketa ya juya takira Bilkisu a waya ta bude Mata kofar ta wuce sama da sauri tana zuwa tashige dakinta ta kwanta sai bacci.


Washe gari Babu Wanda Koda Wasa ya fahimci baa gidan ta kwanaba bayan Bilkisu dake ganin ikon Allah abinda yafi karfinta.


Ranarma hakance da daddare yazo ya fice da ita bayan mommy ta shige siddi Kuma tana kicin tareda Bilkisu data saka aikin gasa Mata cake.


Kaman yanda ya dawo da ita jiyan Haka ya dawo da ita a yau Amma yauma harsunyi latti kadan ya rage Basu hadu da Uncle Lulu daya fita yau din tunda safeba.


A kwanakin komawa yayi Yana raba kwana a tsakaninta da Bilkees batareda Bilkees din Tama tsaya ta fahimci duk Bayan kwana biyu baya kwana a gidaba hakama Amal data manta gabaki daya da yanada wata Matar.


Ana cikin hakan yayi tafiyar dazata daukesa kusan sati biyu ko uku ma.


Ranar dazai tafi acan suka kwana dagacan school ya ajiyeta Koda kowa ya farka Bata gida Bilkisu tace musu ta wuce school tunda safe dayake exams Sukeyi.


Yana ajiyeta airport suka wuce shida Al-Amin Ahmed yakaisu yakoma makaranta jiranta.


Karfe uku ta fito makarantar Suka dawo gida wanka kawai tayi taci abinci ta kwanta sbd Dan zazzabin datakeji tun shekaran jiya sama sama.


Koda maraice yayi jikinta yayi zafi Sosai Haka ta Dan daure aka Bata magana tasha,


Hankalin mommy tashi yayi sbd lurada wata yaqare ciwon marartane na period zaizo wannan karonma kaman ta gota harda kusan sati daya,


Mamakin lamarin mommy tayi Amma dai ganin tafara zazzabin Mai zafi saita San ciwon ne zaizo.


A sukwane ta wuni kwance hakama washe gari ta tashi da zazzabin dayake sun Saba da ciwon nata sai akaci gaba da Bata maganin datakesha hakan saiya fara sata ciwon Mara ahankali batareda itama tayi wani tunaninba ta dauka period dinne zaizo dan harta manta da ciwon nata dataga lokaci ya wuce batai period dinmaba kwata kwata.


****Haka kawai Bilkees ta zowa su umma a wuya ta tsaya sbd gabaki daya ta tattara zancen lamarin Mijinta da aurensa ta watsar tamaida hankali gurin rayuwar Matan manya dasukeyi itada qawayenta su Nafee data dawo Suka sake dinkewa abinsu ganin kowa ya watsar da kwallon mangwaro ya huta da quda,


Ita Nafee tana sane da AQEEL ASAD Yana tareda aurensa da Amal Bai rabuba Amma taqi fadawa Bilkees din sbd kada tayi rigima auren ya mutu tasan Amal na rabuwa da aure wallahi Allah ne kawai zai Hana Mijinta aurenta Dan Haka ta zabi yin shiru tana sake Dora Bilkees din a hanyoyin da bama zatasan akwai aurenba bare tayi wani yunqurin.


Umma Babu safiyar da Bata debewa bilkees akan wawanci da haukata gashi Suma yanzu sunaji suna gani AQEEL yake qin kwana a gida wasu lokutan Wanda sune kadai sukasan inda ake gashi ba damar magana saidai Ido da guni a zuci Wanda yafi komai ciwo.


Haj Maryamah kuwa ganin da gaske suna zaune zasu iya samun mugun labarin sabuwar hadin zuria da Zainab da Haka tafara dagawa Bilkees hankali akan sake haihuwa sbd Daman can Dan ana Zaune kalau ne bata maganar asake Amma har cikin ranta 'yaya takeson AQEEL ya Haifa musu masu yawa tunda ita Shi kadaine, itama ita kadaice agun ummanta gwara shi ya hayayyafo da yawa tunda akwai arziki Mai yalwanda ko 'yayansu bazasuyi talauciba da yardar Allah hakama Shi kansa tasa yanada masifan son yara tunda sungani tun haihuwar Zainab datai ta Amal dn yabi ya rikice.


Bilkees ganin masifar dasuka bullo Mata da ita ta maganar haihuwa ba arziki Ido a rufe gabaki daya sun sauya Mata Dan ita umma harda maganar Daren farkon Nan tana ranta takasa cirewa ace matar dasuka kawo Masa Babu Wani motsi salin alin Amma 'yar karuwa anzo Anata neman madinka da likitoci hardasu gashe gashe Dan Haka akwai zance a qasa tsakaninta da uwar Bilkees idan Takoma Cameroon bata yarda dasuba rufa rufa sukai Mata aka bata ta aurawa jikanta.


Bilkees da mufeeda dataji abinda sukewa mahaifiyarta binsu suka ringa Yi da magana


Bilkees Babu ranarda Bata debewa tsufan umman Cameroon albarka tana fatan ta tattara Takoma Cameroon sbd itace mahadin komai.


##MAMUH#


*_ZAFAFA BIYAR_*


*RUMBUN K'AYA*🔥


Hafsat Rano


*DAUDAR GORA*🔥


Billyn Abdul


*IDON NERA*🔥


Mamuhgee


*A RUBUCE TAKE*🔥


Safiya huguma


*KI KULANI*🔥


Miss xoxo


Littafi daya---400


Biyu---600


Uku----800


Hudu-----1k


Biyar din duka----1200


ZOKI BIYA KUDINKI TA WANNAN ACCOUNT DIN


0022419171


Maryam sani


Access bank


Shedarka ta 09033181070


MTN CARD KO VTU ZASU SAKA TA NAN


09166221261


🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪


*Ina yan uwa 'yan nijer?*


*Zaku saka katin AIRTEL ta wannan number sannan ku tuntubeta*


+22799643131


Littafi daya---450CFA


biyu---650CFA


uku----850CFA


hudu----1050 CFA


Biyar----1250CFA


*A DADE ANAYI SAI GASKIYA!*


*Thanks for choosing us*🔥


Mamugee
63




•Abu na farko daya sake biyowa bayan zazzabinta shine yawan baccinta,
Ga zazzabi koyaushe Mai karfi ga yawan baccin saikuma Dan ciwon marar gashi period din yaqi zuwa,
Hankalin Haj Zainab fara tashi yayi akan ciwon duk da hankali ko tinaninta Bai taba zuwa kan wani tunanin wani Abu Mai Kama da wani abinba Amal zata iya alkatawa.
Ita kanta Amal din gain lamarin na neman ja Mata attention din mommyn sosai sbd abinda tafara magana shine meyasa wanna Karon Babu wannan ciwon marar kwata kwata sbd Dan wannan datakeyi bama ciwo bane akan Wanda ta Saba.
Tashin hankali tashiga sbd sanin meyasa batai ciwon marar ba kaman vanda vafada Mata ai bazata garaba ayanzu sbd….....kasa qarasa tunanin tayi sai ta aro qarfin halin gaske ta dorawa kanta qarfin danne ciwon.Asibiti mommy tace zasuje a washe gari Dan Haka cikin mummunan yanayin tsoro da tashin hankali da kunar suie asibitin ace any wani abin da itane shiyasa ta Dena ciwon Mara.
Da wane Ido zata kalli mommynta da familynta musamman idan sukaji Wanda yayi wani abun da ita.
Kasa daukanta bacci yayi duk yanda kuwa take da tsananin bacci a kwanakin.
Da kanta ya cake cikin tashin hankali da fargabar wayewar gari kuka ta fashe dashi tana rufe idanuwanta Dan Bata taba tunanin akwai dalili akusaba Wanda zaisa a iya ganewa.,
•Fatanta Allah yakawo dalilin dazai hanasu zuwa asibiti har aje aji wani abin tayi idanma ance tabbas zatayi denying Kai tsaye sbd bazata yarda da wanna zancenba.
Sai guraren asuba bacci ya dauketa da ciwon kai Mai
Dan tsanani.
Batafi awa biyu tana baccinba ta farka tana duba agogo taga 8 saura Dan Haka ta tashi ta sauko gadon kanta na sake tsananta Mata ciwo ta nufi toilet.
Brush da wanka tayo tana fitowa ta shirya cikin doguwar Abaya blue da simple gyaran data saba ta fito wayarta da hanbag dinta a hannunta ta fice gidan kowama Bai tashiba Daman takira Ahmed tana fitowa
Suka wuce makaranta sbd tunda Suka kammala exam har aka guntun hutun aka dawo batajeba tana fama da kanta.
Yanzune aka dawo Dan Haka ba waima angama dawowa hutun bane gabaki daya Dan Haka Babu Wani karutu sosai ko mutane sosai Sosai dasuka dawo ita kanta Bata fara zuwa da wuri Idan aka dawo
Amma yanzu ba yanda ta ivane tana cikin tsananin
Hali na damuwa da tashin hankalin mommy da zasu asibiti a yau din shiyasa ta gudo.
A mota tayi zamanta tunda Suka iso makarantar ahakan bacci ya dauketa
Ahmed saiya fita motar yabar Mata ita a kunne sbd
AC Tasha baccinta tsawon lokaci kafin Kiran mommy ya farkar da ita dakuma yunwa da zazzabi Mai garfi daya sake sauko Mata,
Cikin fada sosai mommy ke tambayarta tana inane?
Dan daidaita muryarta tayi ta sanar Mata tana school kiranta akai akan akwai lecture din da zasuyi Mai mahummanci da safen.
Rasa abin fada Mommyn tayi sbd takaici sai kawai ta kashe wayar tana cewa,"Neman lafiyar takima sai an ringa binki Ana rarrashi.
Ajiyar zuciya Amal ta sake jikinta na sanyi sbd duk abinda mommynta tace tayi shi takeyi Basa tsallake maganarta duk freedom da rayuwar yancin dasukeyi ba takura ba saka Ido to sunada tarbiyar data Basu shine basada rashin kunya ko gadara tareda reni ga wainda sukasan manyansu ne musamman ita datake mahaifiyarsi,
Amma ita yau gata a tsaka me wuya na wanna yanayi daya sameta,
WIh batasan tayaya zata iya kallo ko Shiga gidansuba idan akasan me tai ta Dena ciwon Mara din.,
Me ma zatace Akan AQEEL ASAD din Wanda ko gaisawa baa San sunayiba bare kalion juna har irin wannan abin yashiga,WIh musawa zatayi duk likata ta bada tabbacin cewa
tagano kila tayi sex ne ta dena.
Fitowa makaranta sukai tace suje talindo steak house.
Suna zuwa shine ya Shiga yayo Mata order na
abincinsu da AQEEL ASAD ya koya Mataci sbd acan
kawai ake siyo musu abinci.
Brown spaghetti sauce dinsu takeso sosai kaman maita kusan duk suna tare sai ansiyo Mata duk da
Bata taba fadaba Amma yanda take cinta yanayinta
Yana nuna yanda takejin dadin cin nata yasa ya
fahimci tana tsananin sonta Dan Haka duk zaa kawo
musu abinci sai anhado da ita Kuma Idan so nawa
zataji saita lumshe Ido cikin Jin dadinta.
Suna barowa Kai tsaye school Suka koma acan taci
abincin ko gamawa batayiba vau din sai amai ya biyo
baya sbd ba ahaka ta Saba cintaba,Yawanci a zaune kan gafafunsa yake zaunar da ita a dining ya ringa Bata abaki tanaci atmosphere din bama daya Dana makaranta ba aikuwa take cikinta yakasa amsa ta ringa amai Mai qarfi da galabaitarwa.
Hankalin Ahmed tashi yay ya rasa ya zaiyi Kuma waye zai Kira gashi ba Daman tabata,
Bottle water guda uku ya siyo Mata masu Dan sanyi yakawo ta karba da gyar ta iya wanke fuskarta da bakinta wani mummunan jiri na dibanta ta dawo mota tana shiga jikinta ya ringa kakkarwa.
Sake shiga damuwa Ahmed yay Yana Tunanin kaita gida Amma Kuma ya lura kaman yau tsoron zuwa gidan takeyi baisan meyake faruwaba kada yakaita ya lalata Mata shiri ko wani abinda takeda niyar Yi Dan
Haka saiya sake shiga damuwa.
Wayar AQEEL ASAD yafara Kira Amma sam baya dauka bd tana silent Yana meeting da mutane Kuma tana kife ne a gefensa so bazaiga ko hasken kiranba.
Kira kusan biyar yay masa Bai dagaba Dan Haka ya lalubo numbern Al-Amin ya saka kiransa.
Na farko Bai dagaba shima bd meeting din Amma ganin Ahmed ya sake Kiran yasan maganace data shafi Amal da ogansa tunda Shi duk kiransa Akan abinda ya shafa Amal ne bd Dan ita kawai aka daukesa aikin.
Ahankali Al-Amin din ya miqe ya fito daga office na meeting din ya Dan Yi gaba kadan kafin ya daga Yana cewa,
"Yes, Ahmed lafiya dai ko??
Ajiyar zuciya Ahmed ya sauke cikin damuwa Mai tsananin gaske ya sanar dashi Ms Amal ce batada lafiya sosai.
Dan juyawa Al-Amin yayi ya kalli kofar daya fito kafin mamaki da kulawa yace,
"Baa kaita asibiti bane?
Tana inane?
Bayani yayi Masa a tagaice cewan kaman batasan zuwa gida Kuma ga ciwon sosai Yana damunta shi baisan ya zeyi bane shiyasa yakira Sir AQEEL yafada
Masa sai ya sanarda yanda zaayi idan ya kaita gidane kokuma asibiti.
Sake Shiga mamaki da Dan abinda zaayi din Dan shima anan din Kam baisan mezaice ba sbd maganar ivalin AQEEL ASAD din ake magana Kuma ko Dan tsakanin Nan yanzu yafi kowa sanin Amal ba garamin matsayi take dashiba a zuciyar Sir AQEEL din Dan
Haka shima bazai zage ya Fadi komai Dan Haka sai Sake Shiga mamaki da Dan abinda zaayi din Dan shima anan din Kam baisan mezaice ba sbd maganar ivalin AQEEL ASAD din ake magana Kuma ko Dan tsakanin Nan yanzu yafi kowa sanin Amal ba garamin matsayi take dashiba a zuciar Sir AQEEL din Dan
Haka shima bazai zage ya Fadi komai Dan Haka sai kawai yace Ahmed din yakaita gidan karatun zaa turo likita yanzu idan ya fadawa AQEEL ASAD din.
Ciki ya dawo ya qaraso gurin AQEEL ahankali tareda
Dan ranqwafowa cikin tausasa murya qasa gasa yace,
"Sir Ms Amal ce ba lafiya sosai inji Ahmed,
Nace yakaita gidan Karatu Dr tayo na zuwa insha
Allah.
Shiru yayi ya dauke wuta gaba daya kaman Wanda Bai fahimta hausar ba kafin ya juyo ahankali ya kalli
Al-Amin din Yana zuba Masa idanuwansa ya bude
Baki yace, "MARYAMAH??
gyada Kai Al-Amin yayi ahankali Yana saka Kiran Dr tayo ya juya ya fice cikin gaggawa yace taje ta duba
Amal din.
Yana dawowa Kai tsaye AQEEL yace ya siya musu tickets zasubi jirgin yamma idan akwai.
Amal kuwa gidan Karatu suka Isa suna Isa ta fito ta lallaba tashiga ciki sbd itama bazaso zuwa gidaba a wanna yanayin zai sake dagawa mommy hankali da zuwansu asibiti.
Kai tsaye bedroom dinsa ta nufa ta shiga ta zube gasa ta kwanta tana maida wani irin numfashi Mai
Dan wahala
Tun tana juye juye hartasamu bacci Mai garfi ya dauketa cikeda azabar zafin ciwon zazzabi.
Tana grin tana bacci saiga Dr tayo wadda da Bata gantaba a koina ta iso dakin tayi knocking daqyar
Amal din ta farka ta jita ta rarrafo tazo tabude kofar ko tsayuwa Bata iya yi.
Kamata Dr tayo tayi Suka koma dayan bedroom din sbd Nan master bedroom dinsane ko wancan lokacin sbd yanayin jikin natane yasa Suka shigo.
Zaunar da ita tayi bakin gadon dayan bedroom din tana kallon yanayinta gabaki daya ta rasa karfin jikinta da kuzari.
Fara taba jikinta tayi taji zafinsa ta kwantar da ita tareda duba plse dinta take tagane tanada ciki ajikinta saidai tana bugatan sake tabbatarwa Amma kafin Nan abubuwa ta rubutawa Ahmed yaje asibitin ta yakarbo Mata a pharmacy yana kawowa drip tafara daura Mata ta zauna tana jiran yaqare jikinta ya Dan sake suje asibiti a can akwai abinda take buqatan dubawa.
Sai guraren 3 drip din yaqare Kuma tasamu karfin jikinta Sosai harma da isashen bacci
Wanka tayi jikinta ya sake sakewa tayi sallah Tasha yoghurt Mai sanyi sosai a fridge.
Har lokacin Dr tayo ce take tareda ita sbd AQEEL din daya bugaci hakan ita batama San yasan meyake faruwaba.
Fitowa sukayi tareda Dr tayo Suka nufi asibitin Dan itama tanason sanin matsalar Bata Saba ciwo Mai kashe jiki irin wannan dinba.
A motar Dr tayo din Suka tafi tabar Ahmed anan akan daga can Dr zata ajiyeta gida ta yanda mommy zatasan taje asibiti bama sai takaitaba any wani bude buden zance.Isarsu asibitin Kai tsaye dr tayo scanning Tai Mata
Dan tafison tagani Kai tsaye din.
Dr tayo na cewa scanning zatayi Mata taji gabanta yayi wani faduwanda yasata dakatawa daga Hawa gadon scanning din ta kalleta da idanuwanta dasukai ciki tsaban firgita ahankali tace,
"Scanning name zaayi??
Qarasa zaunar da ita akai Dr tayo tayi tana cewa,
"Naga alaman kinda ciki ne inason tabbatarwa.
Shiru tayi tana kokarin fahimatar zancen dakyau a bude bd qwaqwalwanta daya kasa daukan zancan lokaci daya,
"Ciki as in ciki na haihuwan baby??
Gyada Mata Kai Dr tayi tana Dan kallonta da mamaki tace,
"Kina mamaki ne?
Qasa riqeta gafafunta sukai ta silale zata zame Dr tayo tayi saurin rigota tana cewa,
"Ki kula fa karki illata kanki da babynki.
Tunda mommynta ta haifeta tayi wayo tasan kanta tun tana Yar Qarama harta kawo yanzu Bata taba kukan wayyo ita Allah ba sai alokacin.
Ihun kuka Mai garfi ta fashe dashi tana Hawa gadon dukkanin jikinta na rawa tace a duba din idan da da akwaisa Amma dai fatarta Allah ubangiji yasa Babu cikin Dan kuwa batajin a rayuwarta zata shiga masifar datafi ace cikine a jikinta.
Innalillahi wanna ilayhi rajiun" ta ringa maimaitawa dukkanin jikinta na rawa gabaki daya ciwon zazzabinta bacewa yay take tajita Ras sbd tsananin tashin hankali da firgici.
Yanda tashiga tashin hankali da firgici yasa Dr tayo
Jin firgicin itama tana mamakin meyene abin daga hankali a ciki musamman irin wanna da zaace
AQEEL ASAD ne ubansa ita sai take ganin kaman sa'ar IDON NERA's dinne atlast dai zasu hada jini da
AQEEL ASAD irin masu kudin dasukeso ace sunada alaga dasu,
Kuma garshe dai gashi sun samu jikan da suketa so daga Siddi Dan ko ita tayita duba siddin akan nema haihuwa.


##MAMUH##
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
64
Dr tayo shiru tayi tana sake dubawa alokacinda ta tabbatarda cikine ajikin Amal din na sati biyar.,
Dagowa tayi ta kalli Fuskar Amal dake kallon screen din Amma Bata gane komai dake jiki ta sauke numfashi ahankali tana share Mata cikinta da tissue tace
"Cikin sati biyar ne da kwanaki inaga shiyasa gananun sickness din sukai yawa Amma daya gota hakan zuwa
4mnth ko fiyema Zaki iya denawa…....
"Ciki na haihuwa na sati bivar" takuma maimaita zancen cikin kanta tana Jin wani mummunan nauyi da tashin hankali mafi girma Yana rufeta,Hawayenta ne suka tsananta gudu ta sauko gadon
ahankali tareda saka Kiran Ahmed hannuwanta na
rawa tace yazo va dauketa sbd bazata iya nufar
gidansuba a yanzu.
Duk sauran bayanin Dr tayo daya biyo baya na yanda zata kula da cikin da kanta batai da batamasan me
take cewaba tadaiga bakinta na motsawa sbd Nisan
datayi ciki tinani Mai zurfi da tashin hankali.
Ringing din wayarta ya fargar da ita tana ganin
Ahmed ne ta mige tana Jan gafafunta ta fito batareda
ta daukaba kokuma yiwa Dr tayo din godiya.
Tana Isa motar ya bude Mata dasauri ta Shiga suna
fitowa asibitin ya tambayeta Ina Suka nufa Amma ba
amsa sbd Bata hayyacinta tayi nisa shiru Acikin
tunanin ya zatayi da rayuwarta a daidai wannan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login