Showing 75001 words to 78000 words out of 100319 words

Chapter 26 - Masarautar Jordan Book 1 Complete Document .txt

amma dake kai gidahumi ne wai kana min barazana da mutuwa bayan rigata ce."


"Matukar ina raye bazan taɓa barinƙa ka samu nutsuwa da Feener ba, sai naga bayanka."


"Toh sai kaƴi gadin duniyar."

YA ALLAH MUNGODE KABAMU IKON CINYE JARABAWAR😭😭😭👏Ina cikin tashin hankali nida Family na ina baran Addu'arku Allah ya kawo mana ɗauki👏😭



Oum Muwaddah...
[2/5, 7:51 PM] +237 6 72 92 59 08: _HAZAK'A WRITERS ASSO...._


*_MASARAUTAR JORDAN!!!_*


_Jordan Historical_


*©2020*
BOOK ONE....






Alhamdulillah nagode sosai👏👏


Page.٣٦-36
Tsaki Dr yayi sannan ya kashe wayarshi ya bar gurin, yana mamakin halin Anim.


***
Anim Kamil Matawalle, D'a ne ga tsohon Daraktar gidan Radion na kasa, Alhaji kamil mutumin kirki ne bashi da abokin faɗa, haka ma Hajiya Balaraba. Mahaifiyar
Yaransu Uku, Anim ne Babb sai , Saifideen, sannan Ummulkhairi, Tun farko haɗuwasu da Feener ba yazo yana sonta bane an sashi ya sace ne ya ɓata mata suna, sabida tana jagorantar wani shiri na yaki da tafautaci da Yara da Mata.
Ganin tana tawayarwa mutane kai da kuma nuna musu illar bayarda yaransu, kuma mw gidanshi shiine ke jagoranta fitar da mata da yara a cikin kasar nan. Dan haka tabi kauyika tana wayarmu musu da kansu, har mutane suƙa fara hankalta. Dan haƙa suka daina bada yaransu.

Haka ya janyo karyewan arzikin Ubangidanshi, dan haka lokaci guda ya bawa Anim Hotonta da adress ɗin, ya kuma nima mishi aiki a gidan radion da Feener ke aiki, a hankali suka fara aiki A tare har kuma shirin suƙe gabatarwa tare.


...... Ahankali mutane suka fara zargin suna son juna, dukda dai Feener bata ɗauki abun ba sai daga baya ta mika wuya suka fara soyayya sama sama, har dai yakai gaban iyaye.


Anim yana da mata da yara Biyu mata, kuma bayi da lafiƴa yana fama da ciwon Hanta(😁😂😹 Yo na lura kun ra ja'a a wancan nikuwa labarin a kintse take) kuma cutar hanta tana cikin cututtuka masu hatsari. Sun taɓa haɗuwa da Dr saubiyu loƙacin shi an gayyace shi domin yayi musu lectures akan yadda zasu kare kansu da kuma gudun jefa wani a cikin matsala, har an gama kome na maganar aurensu kwatsam sai Feener ta fito da maganar zuwanta Jordan, kuma dama A nufinsa idan zasuyin Hoton prewedding toh anan zasu, cima burinsu, kuma abinda zai baku mamaki an bawa Anim kuɗi dan yayi aikin bayan shi ɗin kawaline, fasa auren da tafiyarta ba karamin asara yaja mishi ba, har maigidanshi ya kwace rabin kuɗin.
Abinda yafi ɗaga mishi hankali dawowarta da ciƙin dukda baya jin sonta, Dawowarta yaji yana masifar kaunarta dan da farko tafiyarta ji yayi kamar ya bita, sabida tsabar sonta da yake, karshe ya maida musu da kuɗinsu, baƴan tace bata sonshi.
Tsakani da Allah Anim yahakura, sai dai an sami matsala ranar da yaje dubata a asibiti, ya fito kenan ranshi a ɓace. Ya shiga motar garin tukin gangancin da yake, karshe yaje wata mota tabi takanshi....


Dakyar aka ciro shi suna zuwa Asibiti aka fara bashi taimakon gaggawa.

Duba wayarshi akaƴi suka sami lambar Mamie, kiranta akaƴi tazo taganshi. Shine takira wata kawarta ta gaya mata,ita kuma tazo da wani mutum suka fita dashi daga Asibitin......


Wannan shine asalin Abinda ya faru ina Mamie suka kaishi Oho.....
***
Ƙallon mara lafiyan yayi cikin sakin fuska yace.
"Yanzun ina ke miki ciwo?"
Girgiza mishi kai tayi cikin murmushi,
"Ok gashi Allah ya sawwaƙa"
Tura mata takardan yayi. A madadin ta ɗauƙa sai ta ɗaura hannunta akan nashi, janyewa yayi cikin ɗaurewan fuska yace.
"Hidayya! Bana son haka, duk zamanki a cikin asibitin kina cewa baki da lafiya nasani amma na shareki, pls ki rabu dani ina da matar da zan aura."


Rausayar da kai tayi cikin yanga da yauki, irinta goggagun Yan mata sannan tayi fari da idanuta tace.
"Dr! Nifa na jima ina sonka Nashiga a tabiyu"


Murmushi yayi tare da jingina a jikin kujeran da yake Yace.
"Ke tun lokacin balki kike bina, karki manta kefa kawarta ce, zaki dame ni"


Naɗe hannunta tayi a kirji tare da kallonshi tace.
"Wannan matsalar balki ce! Ni takaina nake."

"Hmmm! Yayi kyau"
Sako ya turo min tare da cewa.
*Hey Beauty har yau fushin ne? Ina kewarki sosai har da yarana*


Yana ta jiran reply amma fir naki tura mishi.

"Dr Magana nake da kai! Fa kuma kayi min shiru."
D'ago idanunshi yayi ya ɗaura akanta, sannan ya maida kan wayar ya kuma turo wani sakon
*Beauty kina gasa ni don Allah kiyi hakuri! Wallahi bani da wata bayan kenan*


"Ina magana ka share ni."


Tattara abubuwanshi yayi da sauri ya mike zai bar officer ɗin, tayi maza tasha gabanshi cikin marairecewa tace.
"Don Allah kace min wani abu mana"
Duba wayarshi yayi da sauri ya fita ta gefenta.
Takaicine ya turmusheta ranta na kara ɓaci cike da jin haushi tace.
"Allah dan ni akayi ka, itama balkisun nice na rabaku."

Ta kuma bi kofar da harara, kamar shi yaƴi mata wulakanci.
***
Farcena nake kankarewa zan kuntsa lalle a hannuna da kafana, naji Sallamar Hajja Kaka, watsar da rezan nayi na tafi da gudu na rungumeta ina cewa.
"Wayyo Amaryan Dudu tazo ku fito mu fara Celebrat."
Tureni tayi cikin sababi tace.
"Dalla can, me kika samu wan salebirita. Zagi a fakaice, ina d'iyoyin albarka"
Shareta nayi nacigaba da gyara farce, dama can mun saba duk lokacin da muka had'u na nuna farin cikina sai ta disgani. Kuma tayi burinta ya cika, karan sako naji na jawo wayar naga sakon Dr..
*Gani a waje ina jiranki don Allah"
Banza nayi dashi.
"Ke hafiran banza akaina miskilancinki zai motsa,"
Shigowar Zakari da kayanta, ya sani kallonshi nace.
"Malam Zakari don Allah kacew.."
Ban karasa ba sai gashi ya shigo,
"Ke miskilar banza ba magana nake dake ba?"

Share su nayi nace.
"Malam zakari zaka iya tafiya."
Sannan na mike zan bar falon, rike baki tayi cikin salati da salami tace.
"Amma wannan yarinya anyi yar banza."


"Beauty!!"
Cak na tsaya ni banyi gaba ba ni banyi baya ba, karasowa yayi yana kallona yadda nayi kicin kicin da fuska, murmusa min yayi sannan yace.
"Don Allah bani minti ɗaya mana,"


"Ah barka da zuwa, Hajja! Dr kaima kazo kenan."


Cike da kunya ya sosa kanshi yace.
"Hmm! Eh."
Cikin mutuwar jiki ya bini da kallo ganin na tafi na barshi, dawowa yayi ya zauna a kujeran dake kusada hajja kanshi sunkuye yana jin ba daɗi yace.
"Ummi! Ko zaki mata magana wallahi zolayarta nake, bawai da gaske ba, zaki iya tambayar batu. Amma duk Safinah ta ɗauki zafi dani sosai bana jin daɗin haka."



Taɓe baki Hajja tayi cikin kunar rai tace.
"Yo naga sokanci, toh kuka zakawa Maryam ɗin dan wancan me zubin lomar tuwon taki kulaka,, sai me ita da tayu kwantai yo ina abin moruwa a jikin kasusuwa, yarinyar da nonor arziki babu duk ya tsofai, itace zaka hana kanka sukuni, toh sai kacigaba in yan mata ne, yanzun ake haihuwar wasu, kazo kana ihu dan wancan me kugun kamar na zanzaro tana fushi da kai ka damu, dube ka jibgege irinka kazo kana damun kanka akan wancar me kiran bulogarin."


Bai da niyyar dariya haka yayita dariya, fitowa nayi na shiga kitchen naji irin tanadin da Hajja take min, tsuka nayi ƙasa ƙasa a raina nace.
"Zamu gauraya da juna idan muka haɗu."


Tunda na shiga kitchen ɗin baɓ fito ba. Sai dai naji Ummina tana bashi hakuri, da gayya naki fitowa yaran ma naki kawo mishi su.
Bansan me Ummina tace mishi ba, sai da nafito naga bayanan taɓe bakina nayi a raina nace.
*Kaji dashi gulmame kawai*
Haka muka share kwana uku bama niman juna, ni dai a cikin kwana uku na watsar da kome amma Dr sai da mukayi sati biyu yana horani, ba kira ba txt duk sai naji ba daɗi na rasa wanda zan tunkara da maganar ana haka sai ga Dudu da matarshi ya kawota wuni zuwan Hajja. Dake a gurguje ya kawota, ko shigowa bayyi ba ya tafi.


Sai da dare da ya shigo ɗaukarta, nake mishi ba'a nace.
"Dudu kaida Uban gidanka kuna fushi dasu Twins toh sunyi fushi daku."


Zaro ido yayi dan bai fahimci kome ba, yace.
"Ai dama baku haɗuwa ne? Ai kullum yana zuwa gidan nan ko Batul?"

Kallon tuhuma nayi mata lokaci guda ta shiga yin tsili tsili da idanunta, cikin ɓacin rai na daka mata tsawa.
"Meye matsalarki da Dr? Wallahi Ummi ki ja mata kunne zan karyata akanshi."


"Toh ba a gidana zaki fara kishin banza ba, kishin wofi toh ba a gidana ba, idan kin matsu kidaina share shi mana ki ga ko zai kula min Y'a sakarya kawai."


Tashi nayi na bar falon cikin ɓacin rai na kuma banke kofar ɗakina,

Ina shiga ja wayata naga sakonshi sama da 15 tun sati biyu da suka wucce, rubuta mishi sakon nayi da cewa.


*Dama ka shigo rayuwata ce ka azabtar da zuciyata da ruhina? Me yasa ka koya min sonka bayan ba sona kake ba Why Hameed!*


Yana meeting yaga sakon, da sauri ya mai da min da cewa.
*Wallahi bashine manufata akanki ba! Manufata So da Kauna, Alhamdulillah tunda kin turo min sakon biko*
Zare idona nayi cike da mamaki dama bikonshi nayi taɓ ɗijam, *Aji Down*
Nace a raina, sannan na maida mishi da cewa.
*Allah ya kiyayye min nayi bikonka*


Dariya yayi kasa dan ma yana cikin manyan likitoti, shi yasa bai sami matsala ba, kuma taɓa irin Dr akwai matsala dan ko albashin da ake biyanshi na kula da lafiyan shugaban kasa, karshe ne balle kuma asibitocci uku yake aiki dasu a garin Abuja banda Alheri dan nashine nakanshi.
Ƙamar ya mike dan farin ciki sabida sun shirya da Beauty.
Ana gama meeting ɗin Dr Shahban na mishi magana suna da shiga tiyata bai kula ba yayi gaba abinshi zuciyarshi na gurin Yar Ummi.


... Bayan shiga ɗakina Hajja ta bankawa min harara, ciki sababi tace.
"Banda masifa! Wancan jibgegen katon take ihu akan banda so bai mata adalci ba ina ɗan kugunta zai iya ɗaukar shi, tana nan kamar lomar mayyu, kananun mata da jaraba yanzun ita a tunaninta zata ɗauk..."
Sulalewa Ummi tayi, yayinda Dudu da Batul tare da Khalil suke dariya kamar cikinsu zai ciwo. Haka Umma da Ƙhalila da suka shigo take gaya musu abinda yake faruwa tace.
"Amnah tunda Uwata ta haifeni ban taba ganin jarababbiyar mace irin Yakolo ba, ko ina zata kai wancan katon da take barbaranshi, Ina gaya muku duk ranar da ya rotseta sai kun kai mata a gaji dan yadda na ganshi karkarfa za ayi, shi yasa zan bawa Badaru shawara yasat, tafidda wani dan wallahi wannan ya haye ruwan cikin yar banzan can toh ta kare mata, dan sai kunyi dogon biki, ai manyan maza bana irin Yakolo bane kyanta ta sami dai dai irinta ɗan cas ko likita bokan turai"


Dariyar Dudu yaki tsayuwa, har da rike ciki haka ma Sophia itama dariyar ce, kowa a falon dariya yake. Bansan meye matsalar Hajja akan Dr ba wai ita dole na rabu dashi, na nemi wani tsabar barikanci matar nan ranar ido da ido tace min.


"Wallahi kika sake, wancan katon ya hayeki toh billahilazi, karshe da yoyon fitsari zaki wayi gari na dai gaya miki."


Da ta bani haushi nace.
"Toh ko D'an uwanki Alhaji Ibrahim Kyari zaki aura min,"


"A'a bai kai can ba, nia tawa tunanin ki hakura idan Uban yaran nan yazo sai ku taru kurufawa juna asiri,"


"Wa? Ni jikar Ibrahim walƙahi ko cikin Yan biyu tsautsayi yasa shi min fyaɗa m, ina ni ina Yaro wanda bai gama mallakar hankalinshi ba,ai idan nasake wani abu ya kuma shiga tsakanimu renani zai yi dan haka bar batunshi yaron da ba a gamawa tsarki ba shine zan barshi ya mallaki jikina, Yo Hajja banda yana cikin hauƙa yaushe zai nemi wani abu daga gareni ainni matar Manya ce irinsu Dr ba sa'an Dudu ba."


Rike baki tayi cike da alajabi tace.
"Amna ai ya cika miƙi mahaifa da mara da ruwan jikinshi, yar banza kafira. Idan ba namijin duniya ba babu namijin da zai iya ɗauraki saiti yar wofi wancan jibgegen, kwakuleki zai yi ya barki da azaba."


Ai tunda na lura aljanun batsarta suna kusa na sharta ban kuma yarda mun sake maganar ba dan bana ciki da iskanci😂




*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150 ne idan kuma Kati ne Transfer 200 ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105...*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode saura 25 pages Insha Allah*




Oum Muwaddah......
[2/5, 7:51 PM] +237 6 72 92 59 08: _HAZAK'A WRITERS ASSO...._


*_MASARAUTAR JORDAN!!!_*


_Jordan Historical_


*©2020*
BOOK ONE....
Sorry da spelling error
Page.٣٨-38


"Idan kina kuka ni kuma nayi ihu kenan? Meye amfanin kukanki d'aga min hankali zai yake, idan kinga da matsala."


"Bani ce da tafiyar ba Abbanmu ya shirya, wai kar Nannah taga kamar mun rike mata jikoki da gaya."
Shafa fuskana yayi sannan ya sumbaci goshina, sannan yace.
"Toh haka ma yayi Allah ya dawo daku lafiya, idan nagaji da jiranki zan biyo ki."


Shiru mukayi dukkanmu zuciyarmu ba daɗi,janye jikinshi yayi ya lakaci fusƙana yace.
"Bari naje asibiti ina da marasa lafiya."


Tunda yasa kai ya fita nake tsaye a gurin kamar wacce aka dasani, kuka nake kamar wacce aka min mutuwa. Dakyar na tattara na koma ciki,
***
Kwanakin da suka biyo baya da sauki, sai dai Dr yaki mu haɗu. Sai txt amma fir yaki muyi magana ta waya, ana jibi zamu tafi na sayi Data ta banki, playstore na shiga na sauke whatsp. Nayi sitting da layina, buɗe data nayi. Sannan na shiga sakwanine suka shiga saukowa, suna gama sauka na shiga duba Dr.
*Zuciyata tana kewarka*
Ina cikin sakon ban fita ba, can yayi min reply da cewa.
*Nima haka haske rayuwata! Na zata kin tafine*


Harara na tura mishi me cike da jin haushi nace.
*Haka ma zaka ce min!😏"
A dame ya turo min saƙon ban hakuri.
*Kiyi hakuri aiki yayi min yawa*
Cike da jin haushi nace na shiga voice not.
"Nagode ka cigaba da azabtar da zuciyata dan baka kaunarmu, nagode."

Yana gama sauraron voice ɗin wanda nake magana har da kuka, sai ga video call.
D'auka naƴi na ajiye agabana ina kallonshi. Kurawa juna ido mukayi wallahi har ya faɗa.


"Kiyi hakuri."
Cikin rawan murya nace.
"Ko dai kana guduna ne sabida Abinda ya faru har nayi hmm wallahi ni ba yar iska bace, kawai na rasa yadda zanyi ne amma bazan kara ba"

Murmushi yayi tare da gyara zamanshi, ya zuba min ido sannan yace.
"Toh keda ma kiss ɗin baki iya ba, shine kika dami kanki da cewa dan kin sumbace ni na gujeki! Ki duba abu ɗaya nifa ba wani abu nake muradi a gunki ba sonki nake da zuciyata baki ɗaya, dan haka idan kiƙa ce min nazo zaki kara min wani sumbar tare da rike wuyata kamar za a tsinke min ita."


Rufe fuskana nayi ina dariya, cikin jin kunya nace.
"Don Allah kabar faɗan haka. Kana sani jin kunyarka sannan ina baka hakuri da abin wallahi bansan zaka."

"Ba damuwa indai ana kula da tsoho irina ta hanyar zazzafar sumba haka ai ko waje alkur'an bazan fita ba, na dinga adanaki kenan"
Jan karamin pillow nayi tare da rufe fuskana nace.
"Pls Baby ka

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login