Showing 78001 words to 81000 words out of 85666 words
Chapter 27 - BAZAWARA CE ITA COMPLETEHAUSA NOVELS BY .txt
shi yad'au keta da kansa yakaita asibiti saboda fyad'en da d'an fashinnan yy Mata?...
Cikin sananin farin ciki da Jin dad'in daya sinci kansa aciki had'eda zumud'i yace "Hafsat ya'akayi haka fad'amin ya'akayi nasameki abudurwa bayan kin tab'a aure sannan ni da hannuna nad'au keki nakaiki asibiti saboda fyad'en da d'an fashinnan yy Miki,Hafsat fad'amin fad'amin ya'akayi haka ya akayi haka takasan ce fad'amin fad'amin Hafsat."
Yafad'a Yana girgizata, tureshi tashiga yi tana fad'in "ni kasakeni karabu Dani cikin muryar kuka tacigaba dafad'in "bazan tab'a fad'a makaba wani Abu game daniba Dan baka cancan ci nafad'a makaba bazan Kuma fad'aba wlh Allah sai yasaka min kasakeni!."
Tafad'a cikin matsanan cin kuka tana kokarin mikewa ajikin sa.
karfin halin Fad'ar kawai take idan da zai saketan bazata iya mikewa ba, Dan kuwa bakaramin wuya Tasha ahannun Saba Dan shigan gogaggun Mata Wanda suka Saba da harka yy Mata,
taci gaba da yunkurin tashi ajikin sa tana ture hannnun sa.
Tunda yake ara yuwarsa bai tab'a sintar kansa a cikin matsanan cin farin ciki irin nayauba, dad'a cusata cikin jikin sa yake yanajin wani Abu Mai matukar sanyi Yana rasa zuciyarsa.
Cirota yy akirjin nasa dasauri yagyara Mata Kwan ciya akan pillow yamike cikin sauri yanufi bathroom ruwan zafi yahad'a cikin bath yafito yasun kuceta yy cikin bayin da ita yadireta cikin bath in sosai yagasa Mata jikinta dukda kuka da ihun da tarika yimasa,dagyar yasamu ya lallab'ata tayi wankan sarki,
Tana gamawa yad'auko ta yafito da ita yakwantar da'ita yaja blanket yarufe Mata jikin ta sannan yakoma bayin yasar kake jikinsa.
Koda yafito a'inda yakwantar da'ita anan yasameta idanunta abud'e Amma ko kyakkyawar mosi batayi,
Yatausaya Mata matuka dan kuwa yasan bakaramin azaba yabata ba tausayin ta yacika Masa zuciya har yafara da nasanin abunda ya'ai kata matan,har yafara ganin laifin zuciyarsa dataketa angizashi bayan awannin dasuka shud'e.
duba gayanda ya shigeta, dukda shimadai dauriya kawai yake Dan shima ab'an garensa yasha wuyan kasan cewar wanna itace Rana tafarko daya fara kusantar mace,gawani zazzab'in dayaji Yana shigarsa saidai farin cikin dayake Jin kansa yau zai'iya jure kowace irin cutace.
Yahayo gadon yazauna gefen ta Yana kallon idanun ta da hawaye ke zuba acikin sa yamika hannu yad'agota cak yahad'ata da kirjin sa,cikin muryarta daya dishe Dan kuka tace "kadai na tab'a jikina bb ruwanka Dani kada kasake tab'ani kasakeni ni tafiya zanyi."
Harcin ransa yakejin tausayin ta narasashi ahankali yafurta
"kiyi hakuri nasan Kona sakekin ma batafiyan Zaki iyayi ba lallai nasan ban kyauta mikiba kiyi hakuri kinji,hakika nasan ad'azu zuciyata bazata iya karb'ar roko da magiyar dakk min ba saboda alokacin tatsaya tadaina aiki."
Shiru yad'anyi yanajin sautin kukan ta harcikin ransa rumtse idanunsa yy tareda bud'ewa "Hafsat!"
Yakira sunan ta yace "Hafsat inason ki tun bayau ba tun ranar Dana fara d'aura idanuna akanki, akofar makaran tarku Al'hidaya"
D'an sassauta kukan ta tayi Jin ya'ambaci sunan makaran tar tabbas tatab'a yin wannan makaran tar daga baya tace batason shi shine Abba yacan za Mata wani.
MAHFUS yaciba da fad'in
"Tun lokacin da shekarun ki Basu wuce goma zuwa Sha biyu ba,wata rana nazo Nigeria saboda Kiran Mommy datayimin
akan tasamamin Matar aure nazo nagan ta,
kwanana d'aya da
zuwa nashirya zanje gidansu Sadeeq sai Mommy tace nasauke Zahara a makaranta ta aiki driver,
lokacinda muka Isa makaran tar lokacin
driver'n ku yasauke ki abakin get
tundaga nesa nake
hangoki harkk zo tajikin motana kk shige ban d'aga idanuna akan kiba harsai da kk b'acewa ganina,
Najima sosai tsaye agun sakamakon wani bakon yanayin da yasauka azuciya ta Wanda tunda nake bantab'a ji gameda wata mace aduniya ba sai ke.
Koda nakoma gida sainaji inaso nakara ganin ki haka nakwana dason in sake ganin ki,washe
gari aranar ce yakamata nakoma Dan banada wani
tim Amma haka nahakura da tafiyar Dan kawai naje nakuma ganin ki, har Zahara tashiga
mota driver zai kaita nace tafito nakai ta,
tunkan na'iso bakin get in school in naketa ware Ido ko zanga kalar motar data kawoki jiya har
muka karasa ban ganiba nafaka motar nafito Zahara ma tafito tashige cikin makaran tar,
nikuma najin ginu dajikin mota inata zuba ido harna fara cire Rai da zuwan ki can bahango motar
Yana parking kk fito dad'an gudu kk zo kk wuce tagabana saboda makarar da
kkyi,
Saida nayi kwana biyar kullum ni nake kai Zahara makaran ta badun komaiba saidun in ganki,nayi mmkn zuciyata data kamu da sonki
dukda Karan cin shekarun ki alokacin Amma sai naji duk duniya bb wacce nakeso da kauna kamarki,nakuma Sha alwashin zan jiraki harkikai munzalin aure nakuma aureki,
Abunda yakawoni Nigeria haka ban yishiba nakoma Dan Mommy tayi tayi Dani naje baga matar data nimamin naki nayi komawa ta,
Nakan Kai kwata shida shekara d'aya kafin nazo Nigeria sai gashi alokacin watana biyu nakuma zuwa
Har nagama kwanakin dazanyi kullum sainaje makaran tar ku nafa motana nafito harsai naga shigewar ki kafin nakoma,
Tunaga lokacin akai akai nake zuwa Nigeria
Wata Rana nazo naje makaran tar ku nagama tsayuwa ta ban gankiba washegari nayi Sam mako azatona jiya namakara ne banzo da wuri ba shima har d'alibai suka gama shiga ban gan kiba,sainaji gabad'aya hankali yatashi alokacin nake ganin wautata da tun farko ban nimi sanin wacece ke inane gidan ku ko sunan kiba,
Kwana uku Ina zuwa duk sanda nazo haka zan karaci tsayuwa ta nakoma batareda naga Koda Mai kamar kice ba,
Nazaunar da Zahara
Nayita Mata kwatan cenki tace ita bata ganekiba,
Har naji haushi nayi Mata duka saboda tace bata ganekiba,
Haka nakoma zuciyata cikeda d'inbin sonki da kaunar ki nakuma sawa Raina bazan tab'a yin aureba idan bakeba Koda zan kare rayuwata ne ahaka,
Mommy tayi tayi nayi aure naki Dan har lokacin ban fidda Rai da samun kiba inaji araina wata Rana zan mallakeki."
Shiru yy tareda Kuma rungumota ajikinsa, JUHAIFAH kuwa tsit tayi tana saurarar sa, yaja numfashi tareda rumtsa idanunsa yabud'e sannan yaci gaba.
"Bayan shekaru 3 har lokacin Ina makale da sonki azuciyata wata Rana nazo Nigeria zuwan dayazame min musifa arayuwa shine Rana mafi muni arayuwa ta ranar daya haifar min da bakin cikin rayuwa
Shine ranar Dana sameki ahannun 'yanfashi
dukda kin Kara girma Amma bai hanani ganekiba Dan fuskarki yazame mun hoto acikin zuciya ta,lokacinda Dana sameki kwance gawani kato gefen ki Saida naji tamkar zuciyata zata fasa kirjina tafi ban yi tunanin cewa zuciyata bazatabugaba kafinnakoma gida,tundaga rana duk wani farin ciki yakau agareniHaka nayita jinyar zuciyata Dan saboda na mance dake,
Amma Ina kullun kamar dad'akaramin sonki ake acikin zuciyata
duk sanda natuno ki ranar bana iyayin bacci idan tunanin
nawa yazo kan yadda nasameki da
d'an fashinnan
sainaji kamar namutu nahuta,
Wani babban tashin hankalin shine ranar
Dana samu labarin
kintab'a aure sai
naji rayuwa Tama kwata-kwata batadaamfani,Sainad'auki laifin duk nad'aura Miki duk gani nake kamar komai da sa hannun ki ciki,
Aduk sanda naganki
sai naji raina yamugun b'aci sai intuna cewa wanine yarigani sanin ki, sai inji gaba kid'aya hankali na yatashi
Akoda yaushe idan muka had'u sai naji in kuntata Miki badun komaiba ba saidun kema kiji zafi
kamar yadda Nima
nakejin shi acikin zuciya ta amma duk sanda nayi Miki wani mugunta madadin ke kiji
zafin sai ni nafiki Jin zafin abunda namiki acikin Raina, dan kuwa haka zan kwana da bakin ciki da damuwa dakuma tashin hankali da takaicin abunda nayi mikin,
Hafsat Ina sonki son danake Miki shi yake kaini da ai kata Miki duk abunda nake Miki banason wani yarab'eki banaso banaso! Ngd wa Allah daya mallakamin ke nikad'ai batareda waniba."
Gyara zaman ta yy ajikin sa cikeda zumud'i yace
"Fad'amin ya'akayi haka ya'akayi nasameki acikkiyar budurwa bayan da hannuna nad'aukeki nakaiki asibita saboda fyad'en da aka yimiki?"
Shiru tayi tana cigaba da matsar kwalla,
Yace "Dan Allah kifad'amin kifad'amin wannan abun farin cikin."
Baki tatura gaba tace "nikabarni bb wani abunda zan fad'a maka" yace "kiyihakuri ki'idda cikawa bawan Allah farin cikin sa kinsan yadda nakejin kaina kuwa yau?wlh ji nake kamar anyimin albishir dagidan aljanna fad'amin naji Hafsy na"
yaja sunan nata cikin wani irin solo cikin tura Baki had'eda muryar shagob'a tace "Ina Nima d'azu haka nayita rokon ka kakyaleni kk to Nima bazan fad'aba Kuma wlh Allah sai yasakamin ni duk wani abunda kafad'a ma nasan ba gaskiya bace kafad'ane saboda kasami abunda kkso abunda nasani shine baka Sona katsaneni ni BAZAWARA ce sauran wasu wasunma 'yan fashi...."
Bakinsu yahad'e cikin hanzari Nan yashiga nuna Mata tsantsar so da kaunar dayajima yake yimata shi, Saida yatabbatar da sakonsa ya'isa gareta kafin yazare bakinsa yad'auke hannunsa daga saman kirjin ta gabad'ayan su numfashi suke maidawa idanunsa yad'aura cikin kwayar idon ta asannu yafurta
"Kada kisake fad'ar haka kinji?"
Sintar kanta tayi da gyad'a Masa Kai
Yace "Ina sonki sonda ban tab'a yiwa wata mace aduniya ba inaso nasan dalilin dayasa naganki kwance jini nazuba ta kasan ki bayan Kuma ba fyad'en suka yimikiba."
Numfashi taja ahan Kali tafara magana...........
afwan👏🏻👏🏻Breakfast👌🏻😂🥰
Tace "alokacin da Ya Sulaiman yazo zai kusan ceni sai nasuma natabbata wanna suma danayi shine yabada kariya wajen afkuwar lamarin, bayan lokacin da na farfad'o naduba jikina banga wani alama da ya nuna cewa yatab'ani ba."
Wani irin sassanyar numfashi yasauke tareda dad'a had'eta da jikinsa yace "alokacinda nazo kanki zan d'agaki naga jini wannan jinin Dana gani tabbas yayimiki fyad'e alokacin wanda yasa ni tabbatar wa kaina cewa wannan d'an fashin har yayi miki fyad'an kafin isowata Kuma lokacin da nakaiki asibiti nurse in ta tafad'a min cewa akwai rauni ajikin ki Wanda Dole sai anyi Miki d'inki,shikuma wanna name nene sai akayi ya Ina jinki."
Tace "lokacinda 'yan fashinnan suka taremu dayasa aka kaini cikin bishiyoyi saboda ya'idda kudirin sa akaina lokacinda yake kokarin kwantar dani Ina ki daya danneni sainayi yunkurin tashi harna tashin Ina kokarin guduwa saiya janyoni saina fad'i akan wata itace saita kwarjanini acan saman cinyata adaidai Nan"
Saita d'aura hannunta karshen cinyoyinta dafda kusa da gabanta
Dasauri yacusa hannunsa cikin blanket in inda tad'aura hannunta yasauke nashi yasaka yasarsa yashafa gurin tabbas ga alamar zane irinnan d'inki agurin dukda cewa ya warke Amma alamarsa baib'ace ba gashinan daf da gabanta.
Tacigaba da fad'in "alokacin Dana fad'i lokacin naji yake fad'in Wai kuna yacijeshi sana diyyar cizon da kuna yy mishi shine silar da baisamu damar yimin fyad'e ba, harkuma isowar wani dayazo taimakona inajin harlokacin baifasa fad'in cewa kunama tacijeshi ba,dukda dai idanuna arufe suke."
cikin hanzari yajanye blanket in yakwantar da'ita da baya wayarsa yad'auka yakunnan torch in wayar yakai hannu Yana kokarin ware kafafunta tayi saurin had'e kafafunta
Yace "gani zanyi saina duba har da inda nayi b'arnan Nan"
Tace "a'a bazaka ganinba"
Tafad'a tana yarfe hannu, d'ago yy yayi kiss in bakinta data turo gaba yace "wato kunama ne yacece ki alokacinda zai Miki fyad'e lallai kunama yy min abunda bazan tab'a mancewa dashiba daga yau bazan sake kashe kunama ba."
Ido taware tace
"kodakuwa kunamar zata cutar dakai."
Yace "Koda kuwa zai cutar Dani har'abada bazan tab'a kasheshiba domin Nima yatai makeni alokacin da ake kokarin tarwatsa min rayuwa,Kai gaskiya Sulaiman ma yaburge ni yaci gaisu zanje hargida nayi Masa godiya domin shima yymin babbar taimako,
Inason ki Hafsat kinbani farin cikin daban tab'a samun irinsa arayuwa taba."
Kiran sallar da akeyine yasashi d'agowa da mmk yake kallon agogo wai har asuba tayi yy mmkn saurin wayewar garin.........
Mommyn Twins ce
🅿️32
Saida yaje yy alawala kafin yazo zai d'agata yakaita bayin dan tayi alawala tace ita yabarta dakan ta zataje
Towel inda tad'aura d'azu datayi wanka tajanyoshi daga cikin blanket in tad'aura sanna tazamo bakin gadon ahankali tazura kafafunta kasa tamike tsaye ai dasauri takoma tazauna saboda azabebben rad'ad'in da kasan ta yake yimata ta rumtse idanunta tareda yarfe hannu cikin jin zafin da kasan ta keyimatan,
yana tsaye yana binta da kallo cikeda tausayin ta ya gyara hannun rigarsa yad'aga ta cak yakaita bayin Saida yaga tafara alawalar kafin yafita,
Kasa yasauka yashiga d'akinta yad'auko Mata doguwar riga da hijjab yadawo d'akin Yana shiga nata bud'e kofar bayin dasauri yazo inda take Yana kokarin d'aukarta tace "a'a zan tafi da kaina" ahankali take tafiyar kamar maikoyon tafiya duk d'aga kafarta d'aya saita matse idanunta saboda zafi harta Isa bakin gadon,tazauna tareda Kuma matse idanunta da karfi,
Zama yy agefenta yariko kafad'ar ta
Yace "sannu kinji muyi sallah muje asibiti" kawar da kanta tayi gefe cikin muryar shagob'a had'eda sonyin kuka
Tace "ba'inda zani" kayan daya d'auko Mata yad'auka yasaka Mata yazura Mata hijjab in yamike yad'au sallaya yashin fid'a musu sannan yariko hannunta yamikar da ita dagyar ta'iya tsayuwa kan kafarta sallar Kam karshe azaune tayishi suna idarwa tazame kan sallayar takwanta d'agota yy yamaidata kan gado yaja blanket yarufeta yakwanta gefen ta yajanyota jikinsa ya rungume ta batareda b'ata lokaciba bacci yad'aukesu kasan cewa jiya Basu rumtsaba.
Can cikin bacci yakejin yadda take kakkarwa cikin hanzari yabud'e idanunsa jikinta yy zafi rau hatta shi dake rungume da ita Saida zafin jikin nata yagarbi jikinsa dasauri yamike zaune wayarsa yad'au ka yakira Dr,
Dr naganin kiransa yad'aga dasauri yana tanbayarsa yadai ko jikin nasane yaga kiransa da sassafen nan,
MAHFUS yace "Dan Allah Dr kazo gidana dasauri matata ce batada lfy"
Dr najin haka batareda b'ata lokaciba ya'iso gidan,
Koda ya'iso yafito yy Masa jagora zuwa cikin bedroom insa,
Dr yadubi MAHFUS yace "meke damunta?"
Yace "Dr jikinta yy zafi sosai kotafiya dakyar takeyi dan Allah abata maganin dazai sa tawarke dawuri"
Shiru Dr yy Dan yafahimci abunda MAHFUS in yake nufi watodai ya angonce kenan shi yawarkar da kansa yad'aurawa wata jinya, allura yy Mata sanna yarubuta magani yabashi yace yasayo yanzu tasha,
Tare suka fito da Dr MAHFUS nayi Masa godiya yace bb komai sanna yad'aura dafad'in "agaskiya akiyaye gaba arikabin komai asannu Allah yakara sauki"
MAHFUS yamika Masa hannu yace "to ngd sosai."
Kowa yashige motarsa suka fita atare MAHFUS yanufi gun sayan magani.
Ahankali tamike zaune tazamo bakin gado tamike tsaye asannu tarika d'aga kafarta harta fita a bedroom in cikin dabara tarika sauka kan steps harta ta iso step in karshe takaraso parlour Saida tazauna saman kujera tahuta kafin tamike tanufi bedroom inta takwanta kan gado tana maida numfashin wahala Nan da Nan bacci yad'au keta sakamakon allurar da akayi Mata.
MAHFUS Koda yadawo bai ganta a d'akin Saba sai yasauka yashiga d'akinta ganin tana bacci sai bai tadataba yafita yakoma d'akin sa.
Ab'angaren
Ya "Al'ameen kallon Aunty Rukayya yy dake gefen yace "Shalele dai shuru tunda kuka Mai data ko a waya Bata tab'a kiraba"
Aunty Rukayya tace "hum ai inaga tayi fushine kasan dakyar tabari muka tafi ranar kuka tarika yi Wai Sam bazamu tafi mubarta ba."
Ya Al'ameen yace "Allah sarki wlh yau innan natashi da kewarta ne d'auko mayafin ki saina saukeki gidan nawuce office daga gurin"
Tace tom tamike taje tad'au mayafinta tafito suka nufi Maitama gidan JUHAIFAH abakin get Ya Al'ameen yasauke Aunty Rukayya shikuma yawuce gun aikinsa.
Dasallama tashigo cikin parlour'n shuru bb kowa tanufi kofar JUHAIFAH Bata fasa sallamar ba Jin shiru saita tura kofar tashiga d'akin can tahangota kwance
Takarasa bakin gadon tana zama JUHAIFAH nabud'e idanunta ganin Aunty Rukayya yasata mikewa dasauri tana mussuke idanunta
Tace "Aunty Rukayya yaushe kkzo?"
Aunty Rukayya tayi murmushi tace "yanzunnan shigowata nayita sallama naji shiru ashedai bacci kk"
Tace "Eh inasu Hassan?"
Aunty Rukayya tace "suntafi School"
Zamowa tayi bakin gadon tasauko kasa ahan Kali take tafiya harta shiga bayi,
Da mmk Aunty Rukayya ke kallon ta hartashi bayin
Zuwa can tafito tana matse idanu takaraso tazauna bakin gadon Nan ma binta dawani kallon Aunty Rukayya tayi
"Ke JUHAIFAH bakida lfy ne meke damun ki?"
Shiru tayi batareda tace komai ba sai kwab'e fuska tayi, Aunty Rukayya takuma dubanta dakyau ganin tanata had'e kafarta tanakuma lankwasa yasun kafarta
Mmk ne yakuma kama ta cikeda zargin abunta take tace
"Kinyi sarki daruwan sanyi ko?"
Kai tagyad'a Mata saiga hawaye sharr jinjina Kai Aunty Rukayya tayi harta kasa b'oye mmkinta tace "wai sai jiya ko yau kk girma JUHAIFAH tuntunin nan?".
Yarfe hannu tayi cikin muryar shagob'a had'eda sonyin kuka tace "ia wlh Allah saiya sakamin"
'yar karamar dariya Aunty Rukayya tayi tace "Allah yakwata yabashi nasan dai badai ke kikabashi ba Allah ne yakwata yabashi."
Kuka tafashe dashi tana cigaba da yarfe hannu tace "Aunty Rukayya zafi zafi nakeji sosai"
Tausayin ta yakama Aunty Rukayya saita shiga rarrashin ta tanafad'in "kiyi hakuri ai dama dole duk wata macen kirki taji irin abunda kk jinsa ayanzu saboda kame kanta datayi harta tazo gidan mijinta lfy batareda wani tangard'aba duk da cewa ke baza'a fad'amiki hakanba kasan cewar kin tab'a aure to Amma kinyiwa wancan mijin rowa to gashi wannan yasamu
Saidai gadukkan alamu kinji jiki,yanzu abunda za'ayi da za'a Sami gabaruwa ne yanzu dasai nagirka Miki shi saiki yi sit bath dashi zakiji sassauci".
D'an sakaita kukan nata tayi
tace "Aunty Rukayya gabaruwa Kuma shida yake dad'a matse mace ninasan ma bb wani abunda zaimin."
Aunty Rukayya tace Waya fad'a Miki ai shi bazallar matse mace yakeba harda warkar da ciwo,
da gishire ake girkashi sai mace tarika zama acikin ruwan maid'an zafi sosai,idan kinaso saikin girka kinjuye cikin bath kafin kizuba gishirin yanada amfani sosai Dan har infection Yana maganin sa, sannan Kuma ayi Miki parpesun kasa maid'an ruwa ruwa dakayan yaji shima Yana taimakawa sosai,
Yanzudai Bari nahad'a Miki ruwan zafi saiki shiga kada kisakeyin sarki da ruwan sanyi Koda ba ciwo ajikin ki domin ruwan sanyi Yana rage mace sosai"
Kai kawai tagyad'a Aunty Rukayya tamike tashige bayin,
MAHFUS dayanzu sauko wanshi yazo yaduba kota tashi yabata maganin Tasha harya d'aura hannunsa kan kan handle saiya tsaya cak jin abunda Aunty Rukayya take fad'a dasauri yajuya dabaya yahaura sama yad'au makullin motarsa yafi amota yakira Sadeeq yace koyasan wani Abu waishi gabaruwa, Sadeeq yace Eh yasanshi yace to kafito yanzu muhad'u yafad'a Masa inda zasu had'un.
Ab'angaren su JUHAIFAH Aunty Rukayya tahad'a Mata ruwan zafi tafito tace taje tashiga ciki ita Kuma tanufi kicking tafara had'a Mata perpesun kazar.
MAHFUS ne yanzu shigowarsa d'aukeda manyan laidodi ahannu direct kicking yanufa da sallama Aunty Rukayya ta'amsa Masa ya'isa ya'aje laidar saman durowa yashiga gaisheta kansa akasa ta'amsa yy saurin fita a kicking in,
Aunty Rukayya tayi murmushi tamaso inda ya'aje laidar tabud'e yankakkun kajine gyararru aciki tabud'e fridge tazuba su ciki sanban tabud'e d'aya laidar da mmk take kallon lodin gabaruwa dake cikin laidar dasauri tad'au babban tukunya tacikasa da tuwa takunna wuta tar'aura SA kan wuwar sassan tad'ibi