Showing 21001 words to 24000 words out of 95354 words
Chapter 8 - BUGUN ZUCIYA Hausa Novels Complete by Fadila Lamido.txt
Nan danan idonta ya ciko da ruwa bawai auren bane bataso deeni ne bata shirya kaishi gida ba"
Baitai aune ba taji hawaye na zubu mata, hannu tasa ta sharewa Abba ne ya juyo ya kalleta sannan yace"
Mamana kina kuka ne ?
Shiru tayi tare da daura hannuwanta dukka biyu afuskanta"
Kallonta abba ya sake yi sannan yace Asmau Ki kwantar da hankalin ki, karkiga wai dan har yanzun baki kawo kowa amatsayi wadda zaki aura ba, zaisa namiki auren dole, bani da niyar na aurar dake ga wadda bakiso, dan haka Ki kwantar da hankalin ki kinji ko?
Sosai taji dadin mgnr Abba acikin zuciyarta tace haka na nufin duk wanda nake so Abba zai amince dashi, yanzun idan nakai mai deeni zai barni na Aure shi?
Dahaka suka isa gidan dada, harta sauka ta shiga ciki Abba sai kallonta yake yana murmushi tare da godewa Allah da bashi yariya kimtsatsiya"
***
Jikinta babu kwari ta shiga gidan dada, idonta har sun fara tasawa almar tayi koka"
Atsakar gida ta samu dada tana shara kai tsaye ta wuce daki"
Bayanta dada tabi da kallo daidai lokaci da Abba ya shigo dada take fadin ita kuma wannan meya same ta"?
Abba ne yace rabu da ita dada shirman miyace"
Tabarma ya nufa ya zauna sannan suka shiga gaisawa da Dada, sun dan taba hira har ya bada lbrn yadda sukayi da Asmau "
Cikin dariya ta mike tace inazuwa barin ganta"
Kan gado ta sameta ta kwanta ta kifa ciki' ahankali dada ta Saka hannunta ta dagota sannan tace ke kanki daya kuwa ?
Shiru tayi dan haka dada tace" to shike nan tashi Ki gayamin meye matsalan ?
Tashi tayi da sauri ta zauna sannan tace dada idan na gaya miki zaki tai make ni?
Me zai hana takwara?
Dada ?, idan na fada miki bazaki fadawa Abba ba?
Nan danan jikin dada ya haurawa ba komai ta tuna ba , sai Firdausi mgn da ma' u tayi yasa ta fara tunani ko itama ta kwaso abin mgn ne, dan haka batasan lokacin da tace babu meji takwara ina jinki"
Hawaye ne ya zubo mata tasa hannu ta share sannan tace"
Dada dan Allah ko abinda zan fada be miki ba, ki tai make ni kirufa min asiri"
Naji naji Asma'u menene kike ta maimaita zance daya"
Dada nifa deeni nake so"
Tsaki dada taja sannan tace to dan wanan kiketa kunbiya2, wanene deeni?
Dada baki ganeshi ba ? Shamsu fah na kayin makarantar m...
Zaro ido dada ta yi tare da dafa kirji arikece tace kar dai kice min wannan tambadaden yaron?
Cikin sauri Asma'u ta diro ta Saka hannuta duk biyun ta rufe bakin dada"
Dada ko banda rawa babu abinda jikinta keyi salati take kokarin yi amman saboda rawan jiki fadi take"
Kalu lahaula innalillahi La,ila ha'illahu......
Asmau kara rudewa tayi ta manta tsoron dada shiya harta fada mata"
Tsugunawa tayi ta rike hannu dada tace dada dan Allah kiyi shiru haka ya isa"
Ina rawa kawai jikin dada yake gaf2 idonta na kifkifyawa"
Cikin matsan cin kuka tace dada yau dan nagaya miki damuwata shine kika rikece, dada idan ban gaya miki ba wa zan gayawa, kefa kika ce duk abinda ya dame ni na fada miki"
Arikece Dada ta bige hannun asma'u tare da fadi ke dallah can rabo dani neman tsari nake"
Toh dada ai ba daidai kikeyi ba kibari karkizo kiyi sabo"
Kallonta dada tayi sannan ta saki salatin ta fara fadin"
Summassabila yassara....
Kara danne bakin dada asmau tayi cikin rude tace dada dan Allah kiyi hakuri kar Abba yaji"
Ina dada bata san tanayi ba cigaba tayi da addu,ai ta batare da tasan metake fada ba"
Itama asmau rudewa tayi tare da kirgixa dada daker ta samu dada ta dawo cikin hayyacin ta"
Kallo dada ta bita dashi tana share zufa zuwa can dada ta dage ta kwasa mata mari"
Hannu tasa ta dafe gurin tare da runtse ido"
Mikewa dada tayi sannan tace duk yadda akayi kinada wani ciwo acikin kanki, idan ma mafarki kike to maza ki farka, dan bazai taba tabbata ba"
Cikin kuka asma'u takalli kofa sannan tace dada to kiyi shiru kar abbba yaji"
Dallah can rufemin baki fitsarariya tir da halin ki, waye zaiso ya hada zuriya da irin jaraba inbada ke shasha"
Ta inda dada take shiga batanan take fita ba, ma'u ko kuka take yi, tare da data sanin fadinwa dada"
Dada ko rufe ido tayi taita masifa daga karshe ta kara fasa kuka"
Saida sukayi me isan su sannan dada tace Asma,u kiyiwa girman Allah ki fita harkan Yaron nan, ni daman tunda na ganku tare kwanaki hankali na be kwanta ba, na firgita da ganin ku tare, wlh takwara ina gargadin ki karki yadda abbanki yaji wannan mgnr, kisan ba lafiyayye bane tun tuni akace zuciyar shi tana daf da bugawa"
Kudundune kai asma,u tayi tana kuka ciki2, zuwa can ta dago kai tace shikenan dada naji nahakura, idan Allah yaso zan cireshi azuciyata, sannan dada dan Allah karki gayawa kowa"
Cikin fada dada tace bazanyi shiruba asmau , idan nayi shiru na zuba ido wani abu kuma ya faru fah"
Dada babu abinda zai faru namiki alkawari dada daga yau bazan sake kulashi ba"
Yadda asmau ta marairaice ne tabawa dada tausayi, dan haka ta shiga mata nasiha"
Da gsk jikin ma'u yayi sanyi dada ta kula da haka, dan haka bayan ta gama ita da kanta ta daga ma'u sannan ta share mata hawaye tace muje kar abban Ki ya gaji da jira"
Tsaye suka samu Abba ganin fitowan su yasa shi fadin da zanje na dawo ne"
A'a karka batta tasata agaba ku tafi gida"
Sallama yayi ya fice ma'u nabin shi abaya"
Har suka isa gida tana share hawaye abba na kula da ita amman yayi kaman be ganta ba, a tunanin shi mgnr auren da yayi mata ne"
Ranan ma'u bata runtsaba tunani yadda zatayi ta rabo da deeni take, amman duk inda ta juya saitaga bazata iya rabuwa dashi ba"
Washegari ma babu mkrnt wuni tayi da tunanin deeni acikin zuciyan ta ta yanke shawaran gayawa deeni ya nemo masu mafita"
Washegari ta kama asabar dan haka karfe 7:30 tayi sallama ta wuce mkrnt"
Tundaga nesa take kallon gurin zaman deeni abin mamaki yau babushi aguri, mamaki abin ya bata dan kullum gurin take samun shi"
Koda takai kofar gidan gurin ta tsaya ta kallah sosai sannan ta shiga cikin gidan"
Ummi ta gani zaune ita da wata mata sai kuka take matan na lallashin ta"
Arude tace ummi lafiya ?
Ummi tana kuka tace Asma'u ankama auta, suntafi dashi"
Ankama deeni ? Ummi waye ya kamashi? kuma me yayi?
Share hawaye ummi tayi sannan tace"
Asma,u bansan me yayi musu ba, muna cikin bacci mukaji sojoji cike da gida, kafin infito ma sunsa deeni amota, wasun su suna kaimai duka"
Tsugunawa ma'u tayi ta fara kuka saida tayi me isarta sannan tace ummi babu wadda yabi bayan su?
Sojuji ne fa asmau, kisan ba hankali suka cika ba kuma da alama badaga nan garin suke ba"
Zama tayi dirshen taita kuka ranan bata iya zuwa makaranta ba, tana ganin lokacin tashi yayi ta wuce gida tana tafe tana kuka,
Akofar gida sukaci karo da abba kallonta yayi yaga idonta jawur yace lfy?
Abba cikina ne yake min ciwo"
Cikin tausayawa Abba yace toh sannu maza ki shiga gida"
Kaitsaye dakin mama ta shiga domin yau ta rasa inda zata tsoma ranta jikin mama ta fada sannan ta saki kuka meban tausayi"
Jikin mama sanyi yayi dan bata taba ganin ma'u nayin irin wannan kukan ba, cike da damuwa tace asmau daina kuka ki gayamin me yayi zafi ?
Cikin muryan kukan tace mama bani da lfy"
Jawota mama tayi ta rungume dan yanayinta ya fara bawa mama tsoro, tana kwance ajikin ta tace menene yake miki ciwo?
Bansani ba mama, wlh bansan abinda ke min ciwo ba"
Shiru mama tayi tana kallon ma'u zuwa can tace"
Asma'u idan akwai abinda ke damun ki kifada karkice zaki boye mana damuwar ki"
Shiru tayi bata sake cewa komai ba tai kwance jikin mama jefi2 kana jin ajiyan zuciyarta"
Ganin ta samu natsuwa yasa mama ta kalleta sannan ta jawo Wata leda akusa da ita ta daura mata ajiki"
Duk da tana cikin damuwa da zumudin ta ta fara bude ledan, da kwalin waya ta faracin karo, jikinta babu kwari ta bude kwalin sannan ta ciro wayar, waya ce lafiyayya dadi taji sosai ajiye wayan tayi ta kara leka ledan takalma ne kafa 3 masu kyan gaske tare da turare masu tsada"
Kallon mama tayi tace mama wannan kayan fah ?
Naki ne yayanki ne ya kawo miki, yace agaidaki sauri yake aiki ne yakawoshi
Yayana ? Mama wanene yaya na?
β
Heart Beat
*Mmn Yazeed*β
[24/01, 11:04 a.m.] βͺ+234 906 689 6652β¬: ππππ
β*BUGUN ZUCIYA*β
( βHeartbeatβ)
πππ
π
πππ
βByβ
π
ββ*Fadeela Lamido*
*@AM££NCI WRITER'S ASSOCIATIONπ€*
Na sadaukar da wannan shafin ga masoya *BUGUN ZUCIYA* aduk inda suke ππ»ππ
2β£8β£ to 3β£0β£
π Yayan ki *Jamal*
Mikewa ma'u tayi da sauri sannan tayi jifa da ledan " bantawa tayi tacire wayar acikin kwali dan haka ta dauki kwalin ta buga da kasa" sai lokacin ta kula dan haka ta dauki wayar ta makawa bango"
Ji kake tassss"
Da gudu ta fita ta nufi dakinta ta fada gado tare da saka sabon kuka"
Wato Jamal ne yaje har gida ya kama deeni ? Ko tantama batayi Jamal ne wani sabon tsanan shi taji axuciyarta ji take kamar ta kashe shi"
Tashi tayi ta zauna yanzun meye abinyi ?
Yaya zanyi inkubutar da deeni daga hannun Jamal
Mama ko mamakin hali irin na ma'u tayi sannan ta juya ta kalli bannan da tayi ta girgiza kai, cike da takaici ta fita adakin"
Da misalin karfe biyu da rabi ma'u ta fito cikin shirin tafiya mkrnt yamma, kallonta mama tayi taga idonta duk sun kumbura cikin idonta jawur sun kankance, da alamar ma ko cire kayan makaratar batayi ba tunsafe, dauke idol tayi akanta domin al'amarinta ya fara bawa mama haushi"
Saida ta turu baki tace natafi"
Ko kallonta mama batayi ba tace adawo lfy"
Kaitsaye gidan su deeni ta shiga, ummi nazaune ta tasa abinci agaba ta kasa ci"
Gabata ma'u ta zauna ta bude sabon kuka, hankalin ummi kara tashi yayi, rufe abincin tayi sannan tace ki daina kuka Asma'u bakiga inda fuskan ki ta kunbure ba, mutaru miyi hakuri inada tabbacin auta na zai dawo gida domin nasan shiba rago bane, wannan tashin hakalin da kika ganni ci narashin tabbacin inda yake ne da rashin sanin halin dayake ciki amman da yardan Allah auta zai dawo"
Dahaka ummi ta samu ta shawo kan ma'u, ta wuce makaranta"
Da daddare Asma'u na kwance afalo tana cigaba da tunanin deeni badan tana tunanin kar asirinta ya tonu ba data ansa no Jamal agun yaya usman ta bashi hakuri ya sakar mata deeni"
Tana cikin wannan tunanin taji sallaman yaya usman rufe ido tayi kaman me bacci, Allah2 take ya wuce amman saitaji ya zauna akujeran dake kallon nata"
Zuwacan mama ta fito tana fadin ka iso?
Eh naje gidan momy yanzun tacemin kina nema"
Zama tayi sannan tace eh Daman Asma'u ce gatanan narasa gane mata, kwashe duk yadda akayi tayi ta gaya masa"
Sannan ta nuna masa yadda tayiwa wayar da Jamal ya kawo mata"
Cike da baccin rai yace mama bawani abinda yake damunta banda iskanci da sangarta, bataga ba,a dukanta ba kuma ai ba wuce dukan tayi ba, dan ubanta Jamal din sa'anta ne
Usman na tsaka da fada Abba ya shigo, daga mama har usman sannu suke mai" amman abban yaki amsawa fadin yake ina Asma'u
Toh fah mama ta fada azuciyarta domin indai taji alhaji ya kira ma'u da sunan ta toh akwai mgn"
Itako ma,u tanaji Abba ya kira sunanta ta bude ido tare da sakkowa akan kujeran azuciyarta tace shikenan dada ta fadawa abba"
Kusa da ita abba ya zauna sannan ya rike hannunta guda daya"
Jikinta gaba daya rawa yakeyi"
Abba ko ido ya kureta dashi zuwa can yace, yau naje gidan malam idris na tuntubeshi game dake, ya nunamin komai lfy kuma kina karatu sosai yadda ya kamata, amman abinda ya bani mama cewa da yayi wai baki zuwa makaranta akan lokaci, bayan nikuma nasan kina fita gida da wuri"
Shiru Abba yayi yana jiran yaji me zata ce"
Jita shiru yasa yace badake nake mgn ba"
Kanta akasa tace Abba wlh ni babu inda nake zuwa"
Amman kinsan malam idris bazaimin karya ba ko?
Nasani abba, amman ni daga nafita wlh tallahi banazuwa ko ina sai makaranta, sai dai idan kafin naje lokaci yake kure ....
Cikin ido abba ya kalleta sannan yace bari rantsuwa, ai bacewa nayi ki rantse ba, bakomai daga yau drive zai dinga kaiki makaranta, idan lokacin tashi yayi zai dawa ya daukeki, haka yayi ko ?
Daga kai tayi badan ranta yaso ba"
Juyawa abba yayi ya kalli usman sannan yace kaikuma me kazoyi da daddaren nan ?
Cikin natsuwa ya fara fada mishi komai kamar yadda mama tafada mai, sannan ya kara da cewa abba ya kamata adauki mataki akanta be kamata azuba mata ido tanayin abinda taga dama ba"
Shiru falon yayi zuwa can abba ya nisa sannan yace...
Ke !! Asma'u wani abu na damun ki ne?
Cikin sauri ta girgiza kai tare da fadin a'a"
Akwai wani abunda kikeson ne ko kike son a saya miki ?
Nan ma a,a ta sake cewa"
Shiru abba yayi sannan yace....
Ninasan abinda ke damun ki, Aure ne baki so, kuma bazai yiyoba, tun ranan dana miki mgnr aure kika fara koke2 ita kuma dada ta biye miki har tana taya Ki, bazan kara kaiki gidan ba bare ki kara sata kuka"
Juyawa yayi ya kalli mama sannan yace wlh tun ranan danakaita gidan, dada na nan babu lfy, yanzun jiya nakaita asibiti sunce jininta ya fara hawa"
Juyawa yayi ya kara kallon asma,u sannan yace ki shirya gobe zakiyi bako, ni ba nufina namiki auren dule ba, a'a zaizo ne ya ganki, kema ki ganshi, idan kun daidaita shikenan, idan kuma baku daidaita ba zan sake turo wani, bana bukatar kice wai saikinsa halinshi, duk wandan
kikaga na turo miki na yadda da inganshi tare da mutuncin iyayen sa, dan haka kwana 2 kawai na baku, ganin inda tayi shiru yasa abba fadin kinajina ko ?
Kai kawai ta iya dagawa sannan tasa hannunta ta share hawaye"
Tattaunawa suka fara tsakanin mama da abba tare da yaya usman, haka ne yabata daman tashi tabar musu falon"
****
Washegari ma'u ta tashi da matsanan cin ciwon kai, saka makon rashin baccin da batasamu, taso taki zuwa mkrnt amman kuma tanason taga halin da ummi take ciki, dan haka ta mike tahau shiri"
Drive ne ya kaita har bakin mkrntr sannan ya juya, dan kaka bata samu daman zuwa gidan su deeni ba saida aka tashi break"
Xama sukayi jugum ita da ummi kamar masu zaman makoki"
Bayan antashi makaranta abba da kanshi yazo ya dauketa"
Koda ta shiga gida a kitchen ta samu mama tanata soye2 sai alokacin ta tona da bakon da abba yace zaizo"
Yatsuna baki tayi sannan ta juya ta shige daki, wanka tayi tai sallah sannan ta tsaya tai addu'a sosai Allah ya kubutar da deeni daga hannun Jamal"
Tana zaune kan sallayan mama tashigo