Showing 72001 words to 75000 words out of 95354 words

Chapter 25 - BUGUN ZUCIYA Hausa Novels Complete by Fadila Lamido.txt

29 Oct 2025

485

shi, daddy ne yace"

Jamal shamsudeen dan uwanka ne, da wacce ta haifeni da wacce ta haifi baban sa uwa daya uba daya suke, dan haka babu fada, kada nasakejin Wata mgn, wannan ma ai zancen baza ne kakeyi asma'u ai matar Aure ce, wani kishin banza zaka nuna mana?

Shiru Jamal yayi tare dasa hannun shi yasafu fuskan shi"

Shiko deeni kyauda kai yake tare dajin wani iri acikin zuciyar Sa"

Daddy ne ya juya ya kalli deeni sannan yace"

Kai kuma Shamsudeen kayi hakuri, kadauka dama can asma'u ba rabonka bace, Kuma ba laifin mahaifinta bane, kasa azuciyar ka Allah ne me badawa kuma me hanawa karfin mutum da dukiyar sa baza su iya bada abinda Allah be yadda dashi ba, haka kuma inda Allah ya nufa asma'u matar kace Duk kin da mahaifinta yayi saika aureta, dan haka ina dada baka hakuri, Sannan nabaka dama kaje ka nemi yariyar da kakeso ko yar gidan waye zan tsaya maka, amman ka gyara halinka, nasani ka rage wasu abubuwa amman inason cigaban yafi haka, Allah ya muku Albar kaπŸ™πŸ»πŸ™πŸ»


Deeni bece komai ba kuma be daga kai ya kalli kowaba ya tashi ya fita"

Cikin sauri daddy yabi bayan shi, momy ma mikewa tayi sannan ta mikawa asma'u hannu suka fice"

Daga Jamal sai usman suka rage adakin, Jamal sai kyauda kai yake' sai yanzun yakejin kunyan usman"


. Da daddare Jamal ya dami Momy da waya, saidai daya kira kusan sau 6 kuma data dauka saiyace ya manta ne, ba ita zai kira ba"

No ma'u tun rana yake kira amman ba'a dauka"

Momy yasake kira bayan ta dauka yasake Jan tsaki yace wai no nan rikina ni take"

Gutum murmushi momy tayi sannan tace....

Anya jamal mantuwa ce ? kodai asma'u....

Bejira me momy zatace ba yayi maza ya kashe wayar"

Befi da minti goma ma'u ta shigo, fuskanta turbune, kamar zatai kuka, can nesa dashi ta tsaya sannan ta sunkuyar da kanta tare da fadin gani"

Kallonta yayi sosai sannan ya nuna mata gefen shi tare da fadin zokizauna"

Karasa tayi ta zauna inda ya nuna mata, cikin zafin nama ya jawota jikin shi ya rungume"

Sun dadde ahaka, dumin jikinta ya gama daburta shi, wani tunani ya fara kawowa, zaiso hakan ya kasan ce ayau, amman kuma likita yace karna ataka kafar bare asa masu ruwa, wanka ma da dabara usman ke masa"

Wata zuciyar ce ta tambayeshi bazaka iya bane? Zan iya ya bata amsa, haka zuciyar shi taci gaba da bashi karfin guiwa dan haka yasa hannun shi ya yaye hijjabin dake jikinta ya ajeshi agefe"

Arude ma'u tace dan Allah kabari yaya usman fah yana falo"

Cikin Wata kasalalliyar murya yace bazan iyaba inason Zumata ayau.....








Heart Beat
*Mmn Yazeed*​
[24/01, 11:04 a.m.] β€ͺ+234 906 689 6652‬: πŸ’—πŸ’πŸ’πŸ’—
​*BUGUN ZUCIYA*​
( ​Heartbeat​)

πŸ’“πŸ’πŸ’—
πŸ’—

πŸ’“πŸ’πŸ’—
​By​
πŸ’—
​​*Fadeela Lamido*




*@AM££NCI WRITER'S ASSOCIATION🀝*
​



9⃣0⃣to9⃣2⃣





eyi yinkurin hanawa ba, cikin sauri ya saketa tare da kauda kansa gefe"

Bakin gadon ta zauna jikinta asanyaye, waigowa Jamal yayi ya kalli ma'u sannan yace.....

Oya tashi ki tafi, tunda nikikewa rowa, ina matsayin mijin ki amman na nemi hakki na aki bani, ni daman nasan ba sona kike ba, ai waccen katon dan isanka kin bashi dama sobo dashi kina son shi"

Da sauri ta waiga ta kalleshi tare da fadin yaya Jamal ni ka dani gayamin irin wannan mgr.....

Bazan bariba baki bashi dama bane? Duk hiranku kedashi inasa ne da ita niba jahili bane da ilmina karkiga kamar bansan abun da nake ba, da kunnena naji bawani bane ya gayamin, na dade ina dama furata bazan bari wani daga sama ya shanye min ba, zaki iya tuna amsan da kika bashi alokacin?


Idan bazaki iyaba barin tuna miki"

Kuka ne yaci karfin ma'u tare da wani irin nadama, fada ta farawa kanta da kanta meyasa bataji mgr Abba ba tun farko gashi abin na neman zama mata matsala agidan aurenta"

Girgiza kai tayi tare da fadin yaya Jamal nace maka kabar irin wannan maganganun, dan Allah ka bari"

Jajayen idonshi ya sauke akanta sannan yace....

Bazan bariba Husna, aduk lokacin dana nemin wani abugurin ki kika hanani abinda nake tunuwa kenan, fita kiban waje"

Mikewa tayi cikin fushi ta fita, usman ne ya kula cikin fushi take dan haka ya tsaidata tare da fadin yaya akayi?

Hawaye ta share tare da saukar da kanta kasa, zuwa can ta bude baki zatai mgn yaya usman ya tsaidata"

Ido ya zuba mata yana kallon yadda take share hawaye zuwa can yace....

Ki koma ki bashi hakuri"

Ido ta daga ta kalli usman da niyar mgn ya sake tsaidata tare da fadin nace miki kibashi hakuri ko?

Juyawa tayi ta koma ta sameshi idon shi kamar me bacci, cikin siririyar muryanta tace....

Yaya Jamal kayi hakuri bazan sake maka musuba"

Saida ta maimaita sannan ya bude ido tare da miko hannun Sa"

Karasawa tayi da saurinta dan gudun karta kara laifi"

Sosai ya shige jikinta, dada jawota yake kamar wadda yayi wanka da ruwan sanyi alokacin sanyi"

Ma'u arude take amman babu yadda zatayi dole tasa ta rufe idonta tanajin yadda hannun Jamal yake Yawo ajikinta"

Jikinta banda rawa babu abunda yake sai yazon ne tasan me aure yake nufi da batasan menene Aure ba, ko lokacin da ta bamawa deeni dama bata kawo ya zataji ajikinta ba, itadai kawai tanason taga deeni yayi farin ciki"

Yanzun ne wannan tunanin ya fado mata, yanzun ne take tuna lallai idan tabar Jamal zai gana mata azaba, amman bata isa tace komai ba idan ba haka ba yanzun nan Jamal zai burkitata"

Haka tanaji tana gani Jamal ya fara rabata da kayan jikinta, yadda yakeyi bazaki ce akwai ciwo ajikin saba ya manta da cewo sha'anin sa kawai yake "

Ganin haka abin ya farabawa ma'u tsoro da mamaki yanzun yaya Jamal ne yakemin haka mutum me jijji dakai tare dashariya"

Abu ya dada kankama ma'u dukta firgita da sallon Jamal, kuka tasa tare da rike hannunsa"

Jaye hannun sa yayi yaci gaba da abin da yakeyi, tare da tushe mata baki da nasa"

Ganin inda Jamal ya rikice ya makale ma'u yasa nayi saurin barin dakin😜

Jikin kofar na makale daga can naji ma'u tayi wata yar kara, shiko Jamal wani irin nishi yake kamar wadda ya shanye robar yaji"

Zuwa can naji yana cewa....

Tsarki ya tabbata ga ubangijin daya kago wannan halittan, Allah ya miki Albarka, Husna dame zan kwatantaki, idan nace miki zuma ma na maidaki baya, husna barin takaice miki, duk duniya babu wani abu me dadin dazan kwatantaki dashi, shiru naji, zuwa can ya sake cewa Husna dadinki yafi dadi dadi, kin sani farin ciki mara misaltuwa Allah ya miki albarka"

Kuka kawai ma'u ke yi, saboda irin radadin da takeji ta kasan ta, hawaye ya fara share mata, zuwa can ya wawusheta yayi toilet da ita"

Gasata yayi tsaf, duk da cewa bata son haka amman ba yadda zatayi dole ta daure"

A toilet din ya baro ta ya fito ya canza zanin gadon sannan ya boye wadda ya cire"

Daidai lokacin asma,u ta fito, tana kanin Jamal ta rufe ido"

Kamota yayi ya zaunar da ita abakin gadon fuskan sa dauke da farin ciki, yace.....

Bude idonki mana"

Kin budewa yayi dan haka yace....

OK to shikenan amman inason kimin wani abu dan Allah kijirani naje nayi wanka kinga idan usman yaga Zanyi wanka bazai barni ba"

Komai batace ba ya juya fita, taganin shiganshi ta mike ta maida kayanta sannan ta maida hijjabinta ta zauna"

Be Wani dade ba ya fito yana dingishi tare da runtse idonshi guda daya"

Cikin sauri ya maida kayanshi sannan ya hau gadon ya kwanta"

Jawota yaso yi jikinshi cikin sauri ta mike tana dingisawa"

Gani tayi usman be wajen dan haka tawuce batare da wani ya gantaba"

Bayan nafisa ta kwanta idonta be daina zubar da ruwaba kamar yadda jikin ta be daina mata zugiba"

Can cikin dare zazzabi ya rufeta, rawan sanyinta ne ya tashi nafisa"

Ganin halin da take ciki Yasa ta kira momy"

P.c.m momy ta bata sannan ta rufeta da katon barko kafin da same akira likita"

Kusan kwana Jamal yayi yana kiran wayar ma'u amman taki dagawa"

Yau tsayon sati daya kenan ma'u bata daukan kiran Jamal, sannan kullum saiya aiko nafisa kiranta saitaki zuwa"

Momy ma hartayi mgn ta gaji, kirikiri take kin zuwa"

Ranan doctor dayake duba kafar Jamal yazo yana warware ciwon yace kash amman nace muku kar abari ruwa ya taba gurin"

Cikin sauri usman ya eh doctor ai munabin doka"

Girgiza kai yayi tare da fadin wannan kamar ansa musu ruwa sosai ma kuwa"

Usman ne ya kalli deeni yace kasa ruwa ne ?

Kyauda kai Jamal yayayi tare da fadin ni? Idan ma ruwan ne saidai idan kai kazuba"

Tsaki likitan yaja sannan ya fara wanke ciwon tare da kwaso ruwan daya shiga cikin ramin"

Bayan ya kama nadee kafar yayi tare da fadin ku kula sosai dan Allah kuma karya taka kafar koda yaushe ta kasance amike, idan ba hakaba gurin bazai warke yadda ya kamata ba naman wajen zai iya tattatewa"

Doctor na fita momy tacewa usman ko za'abar wankan ne?

Eh momy gara abarshi"

Momy najuyawa zata fita jamal yace usman dan rakani dakin nafisa"

Waigowa momy tayi sannan tace...


Kanajin dai abinda likita yace ko?, usman karka kulashi"

Mikewa yayi tare da fadin aini momy yau fitama zanyi basai ya ganni ba"

Kaitaye momy dakin nafisa ta nufa, hannun ma'u ta kamo bata saketa ba saida ta kaita gaban Jamal, sannan ta juya ta fita"

Murmushi ya sakar mata sannnan yace....

Husna wani irin huro ne wannan? Kodan kinga bani da kafa? Haba husna anya kina tausayamin kuwa ?

Muryanta kasa kasa ta fara gaidashi"

Make kafada yayi tare da fadin bazan amsaba, banason irin wannan gaisuwan"

Ahankali ta sake cewa wacce iri kake so?

Matso in nuna miki"

Saida gaban ta ya fadi, domin yanzun muryan Jamal kadai fadar mata da gaba take"

Ahankali ta karasa hannunsa ya ware, ta shige ciki"

Yauma Jamal be kyale ma'uba abinda ya nema rannan yauma shiyasa ke nema, harma yafi ranan nan zakiwa, tundaga ranan Jamal ya maida abin alada kullum sai yayi, tare da wujjugata sosai"

Ahaka har aka samu sati 2, dataje gaida shi usman yake fita falo, da wannan damar Jamal yake amfani yayi abin dayaso"

Wani fari yayi yai jawur, har usman na tsokanar shi dacewa lallai na iya jinya wannan irin murjewa haka"

Dariya kawai jamal keyi"

Domin shikadai yasan me yakeji"

****

Yau tunda ma'u ta tashi takejin miyau abakinta, ta rasa meke damunta"

Bata kawo tunanin komai azuciyarta ba, itadai kawai tunaninta bakinta ya bacci da kwadayi"

Zama tayi tana tunanin abinda zata saka abakinta domin miyoun ya daina zubowa"

Zuwa can tunaninta ya fada mata kan gwaiba, juyawa tayi tace nafisa nikam inasoncin gwaiba ina zan samu"

Tafff ai yanzun ba lokacinta bace"

Miyau ne cike da bakinta ta mike taje ta zubar tundaga ranan ma'u bata sakejin dadin jikinta ba"

Yauma kamar kullum ma'u taje gaida Jamal ta samu usman sai fifita yakemai, ya hada uban zufah"

Tsaye tayi agefe dan ko gaisuwan data mai ya kasa amsawa"

Zuwa can momy tashigo abincin dake gefe ta bude tare fadin....

Jamal daure katashi kaci abincin kafin likitan yazo"

Kallon abincin kawai ma'u tayi ta fara kakarin amai, da gudu ta nufi toilet, duk abinda ke cikinta saida ta amayar dashi"

Bayan ma'u ta fito wani irin kallo momy ta bita dashi me cike da tuhuma"

Gani tayi ma'u ta dashe tayi fari fat,

Acikin zuciyarta tace bazata sobo ba, dole nasa agwada min yariyar nan kamar ciki gareta daman Jamal ya fada akwai wata alaka tsakanin shamsudeen da asma'u na karyata shi, ga gaskiya na shirin bayyana










Heart beat
*Mmn Yazeed*
[24/01, 11:04 a.m.] β€ͺ+234 906 689 6652‬: πŸ’—πŸ’πŸ’πŸ’—
​*BUGUN ZUCIYA*​
( ​Heartbeat​)

πŸ’“πŸ’πŸ’—
πŸ’—

πŸ’“πŸ’πŸ’—
​By​
πŸ’—
​​*Fadeela Lamido*




*@AM££NCI WRITER'S ASSOCIATION🀝*
​

Dedicated
*Sadnaf*πŸ‘πŸ»πŸ’‹



9⃣6⃣to9⃣8⃣






Jamal be sake kallon inda suke ba, itako ma'u tana takure agefe"

Tattaunawa suka cigaba tsakanin momy da usman daga karshe momy taja ma'u suka wuce"

Adakinta ma'u ta kwana motsi kadan momy taji ma'u tayi zatace me kike so?

Washegari da safe momy da kanta ta hadawa ma'u kayanta sannan tace tayi wanka su tafi"

Wankan taje tayi saidai jikinta babu dadi hakama zuciyarta, azahiri batason Tafiyan tafison ta zauna gurin mijinta"

Bayan ta gama shiryawa ta zauna momy kadai take jira, tsintan kanta tayi da rafka uban tagumi"

Ahaka Momy ta sameta, dan haka ta tsaya cak tanabin ta da kallo sannan ta karasa kusa da ita tare da kiran sunan ta"

Ma'asawa tayi tare da kallon momy"

Ahankali momy tace.....

Asma'u anya kuwa kinason tafiyan nan?, kodai za'abar tafiyan ne?

Cikin sauri ta girgizakai tare da fadin inaso"

A'a asma'u bayan gashi naga duk kin shiga damuwa, ni asma'u bawai inason na rabaki da Jamal bane, wlh ciwon shine yake tayar min da hankali, kuma shi duk abinda likita yafada beji, idan wani abu ya faru Mu zai bari da wahala"

Nisawa tayi sannnan taci gaba da cewa kiyi hakuri nasani daga ke har Jamal bazakuji dadin hukunci na ba amman nan gaba zaku gane gata ake muku"

Tashi sukayi da nafisa kadai sukai sallama suka dauki hanya"

Karfe 2:38pm suka isa Kano suna isa gidan ma'u taga komai ya canja, kamar bata taba rayuwa agidan ba"

Mehadin ne yafara shiga da akwatin ma'u anan ne mama tagane sunyi baki"

Har sukashi falon momy na rike da hannun ma'u"

Da fara'a mama ta tarbe su, nan tashiga hidima dasu, bayan sun natsa ma'u tashi ta basu guri"

Dakinta na da ta shiga nan abubuwa da dama suka dawo mata, kwallace tacika mata ido, rayuwan su da deeni ne ya fara fado mata, dan haka batasan sanda ta fara hawaye ba"

Anan bacci ya kwasheta batare da tasan lokacin ba"

Ta dauki dogon lokaci tana bacci sai can kusan yamma ta farka"


Tana tashi taga wayarta tare da kudin masu yawa agefenta, kwasan kudin tayi ta nufi falo"


Babu kowa afalon dan haka ta nufi kitchen acan ta samu mama tana aikace2"

Mama na kallonta tayi murmushi tare da fadin Asma'u kin tashi?

Cikinjin kunya tace natashi mama ina momy"


Ai tuni ta wuce"

Mun shigo kina bacci tace abarki kar atashe Ki"

Wani iri taji azuciyarta, amman taki bari mama ta gane"

Tare da ma'u suka karasa aikin, bayan sungama tacewa mama zata gidan yaya usman"

Shiru mama tayi zuwa can tace......

Kin ganki, daga zuwanki zaki fara yawace yawace"

Turbune fuska ma'u tayi sannan tace.....

Mama gidan yaya usman din ne yawo? ni idan na tafima sai gobe zan dawo"

Tabe baki mama tayi sannan tace toh ai saiki bugawa mijinki waya idan ya amince drive ya sauke ki"

Da saurinta ta juya daki gyalenta ta dauka ta saka sannan ta fito ta samu mama zaune agefen kujera"

Kallonta tayi tace kinmai wayan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login