Showing 54001 words to 57000 words out of 95354 words
Chapter 19 - BUGUN ZUCIYA Hausa Novels Complete by Fadila Lamido.txt
miki gata ne Amman nasan bazaki fahimci haka ba sainan gaba"
Batare da tayi tunanin komai ba tace nayafe maka toh sakeni"
Rangwanta rokon da yayi mata yayi sannan yace husna bakijin wani irin?
Kokarin kwace kanta take tare da fadin ni ba abun da nakej.....
Bata ankaraba taji hannun Jamal acikin rigarta, kallon shi tayi tare da zaro ido tunda take bata kawowa azuciyarta haka zata faru tsakaninta da Jamal ba, nan danan jikinta ya dauki rawa, tare da tsirarowan hawaye"
Hannun shi daya yasa ya dafe kanta yana lashe hawayen yayin da hannun shi daya yake saman kirjinta๐"
Saida yaga hawayen ya daina zuba sannan ya sauke bakinshi kan nata"
Wani abu ma'u taji tun daga tsakiyan kanta har zuwa babban dan yatsanta, kokarin kwace kanta take Amman ta kasa gaba daya Jamal ya gama kashi mata jiki"
Tafi tafi Jamal ya cire riga sannan ya zage zip din rigar ma'u, duk da zulzullewar ma'u be hana Jamal sarrafa asma'u ba yadda ransa keso"
Kiran sallah mangariba yasa shi sakinta tare da maida nunfashi, sai lokacin na kula da bra din ma'u dake yashe atsakiyan falon"
Itako ma'u tashi tayi ta zauna tare da juyawa Jamal baya hawaye na zuba a idonta, kokarin maida zip dinta take sai lokacin ta lura zip din yariga fice"
Tsugunawa Jamal yayi agabanta tare da fadin yi hakuri kitashi kinga lokacin sallah yayi"
Mikewa tayi cikin fushi batare da tabari sun hada ido ba ta shige daki"
Murmushi yabita dashi sannan ya miki ya dauki rigarshi tare da bra dinta"
Dakinta ya shiga aje mata bra din abakin gado sannan ya shige nasa dakin"
Wanka yayi ya nufi masallaci, saida yayi ishsha'i sannan ya nufi gida"
Bayan ya dawo dakin ma,u ya sake komawa, samunta yayi tanata raira kuka, tana ganin shigowan shi ta dauke kai"
Zama yayi nesa da ita ahankali yace"
Husna menene abin kuka kuma?, nifa mijin kine, kuma nasan kinsan hakkina akan ki"
Bata ce kalaba dan haka shima yaja bakin shi yayi shiru bata kara bari sun hada ido ba"
Acikin zuciyarta ko mamaki take wai yau Jamal ne ya aje girman shi agefe, ita kunya ma abin yake bata ko son tinawa batayi, saidai har yanzun tanajin jikinta ba daidai ba, tun da deeni yake tabata bata tabajin yadda taji yau ba"
Muryan Jamal ne ya katse Mata tunani"
Husna me zai hana yau ki tayani kwana?
Make kafada tayi batare da ta waigo ta kalleshi ba"
Cikin kwantar da murya ya sake cewa haba husna baki son na tafi ina farin ciki ne?, jiya fah narokeki kiyi kunshi kika ki, yanzun kuma nace kitayani kwana zakice a'a"
Kara dauke kanta tayi tare da zunburo baki"
Damuwa ne ya bayyana karara afuskan shi"
Zuwa can ya mike ya fice adakin"
Ma'u na ganin fitan shi ta mike ta haye gado, tare da fadi azuciyar ta, haka kawai ni zakama wayo"
Shiko Jamal koda ya koma dakinsa kasa kwanciya yayi, gani yake kamar wannan ne daranshi nakarshi aduniya, dan haka ya mike ya koma dakin ma'u"
Itako lokacin tayi nisa abacci, gadon ya hau ya kwanta sannan ya jawota jikin shi ya rungume tare da sun batan ta"
Bebarta haka ba kara turmutsa hannun shi yake, cikin jikinta"
Cikin baccinta taji hannuwa na yawo ajikinta, cikin sauri ta rike hannun tare da zillewa"
Kara kankameta yayi ajikin shi ya shiga sarrafata san ransa"
Sun kwashe tsayon lokaci ahaka, Jamal duk ya daririce yafita hayyacin sa, ma'u tayi tayi takwace kanta ta kasa"
Ganin Jamal na kokarin maidata mace jikinta ya hau rawa fadi take"
Dan darajan iyayen ka, dan kalmar la'ilaha illalahu, karka min haka"
Be saurareta ba ganin haka yasa tacigaba da rokon sa, da duk wata kalma da tazo bakin shi"
Duk da cewa yakai kololuwa be hanashi tausayinta ba, sai dai ya kasa sakinta, tana manne ajikin shi, yace haba husna ya kamata ki duba halin da nake ciki, ki tausaya min"
Jikinta na karma tace dan Allah dai kayi hakuri"
Sunbatan ta yayi sannan ya zuba mata jajayen idonshi tare da fadin nayi, nayi hakurin Husna, idan ban yi hakurin ba ya zanyi dake, duk da nasan hakki nane, amman bazanso inkwace shi da karfi ba"
Daker ya iya tashi ya zauna tare da jawo bargo ya rufe jikin Sa, zuwa can ya dauki rigan shi ya maida sannan ya fice adakin"
Ma'u tashi tayi ta zauna, tausayin Jamal taji ya kamata, gaskiya ya bata tausayi kuma yanzun ne ta fara sanin yana da kirki, sai dai bazata iya bashi kanta ba, domin ta rigada tama deeni alkawari"
Amman kuma ta tabbatar da Jamal beji tausayinta ba bazata iya kwatan kanta ahannun shi ba, koma ba kowa bane zai samu wannan damar ya bari ta subuce mai, gsky Jamal yana da kirki kuma komai nashi daban ne"
Haka ta kwana ta tausayin Jamal azuciyanta"
******
Washegari karfe 8:00am Jamal ya fito cikin shirin tafiya"
Kaki ne ajikin sa fuskan shi daure tam kamar be taba dariya ba, bindigogi ne ajikin sa ta ko ina"
Falo ya sameta tana kwance tana danna waya"
Ajiye wayar tayi sannan ta gaidashi batare da ta daga ido ta kalleshi ba"
Daker ya amsan sannan ya zauna nesa da ita tare da fadin tashi ki zauna"
Zama tayi kamar yadda yace sai dai taki yadda su hada ido"
Meyasa bakison daura dan kwali?
Shiru tamai dan haka yaci gaba da cewa, ki dinga kokari kina daurawa sannan idan zaki kwanta bacci kidinka kokari kinayin addi'oi, sai Abu nakarshe da zan rokeki karki min wasa da aure, nasan kinsan akwai igiyoyina uku akan ki, bana wasa dasu, kena karkiyi wasa dasu, nasan kinje makaranta kuma na san angaya muku girman aure, karki yadda son zuciya yasa idon ki ya rufe ki take sani"
Shiru yayi nadan wani lokaci sannan yaja tsaki yace"
Idan namiki wani abu ki yafemin, nima na yafe miki wadda kika min abaya har zuwa yau, amma bazan yafe wadda kikayi bayan bananan ba"
Jitayi jikinta yayi sanyi, take taji kwallah tacika mata ido, cikin rawar murya tace bazaka dawo bani"
Hmmm zan dawo insha Allahu, kisan idan mutun zai yi tafiya yana da kyau ya neme gafara"
Mikewa yayi yace ni dai zan shiga gurin Momy bazan dawo tanan ba zan wuce, ki dinga barin wayar ki akunne"
Jamal na fita hawayen da take makalewa suka zubu, tashi tayi ta daga labulen window har ya shiga part din momy tana kallon shi tana hawaye"
Duk da cewa jira take Jamal yabar kasan takira deeni awaya amman yanzun sai taji kwata2 batason tafiyan shi, ko banza yanzun Jamal ya zama dan uwanta batajin kin shi kaman da"
Bayan yayi sallama da iyayen sa aka fitarmai da akwatin shi"
Harya mike Momy tace toh ina asma'u fa, nafisa jeki kirata"
Sai da ta goge fuskanta sosai sannan ta fito, duk afalo ta same su"
Momy da daddy fita sukayi suka tsaya agaban motar suna kallon yadda ake zuba kayan Jamal aciki"
Jamal ma hannu ma'u ya roko suna daf da fita ya lura kuka takeyi, ajikin bango ya mannata sannan ya fara share mata hawaye rungumeta yayi tsam ajikin shi, tare da zura bakin shi cikin nata"
Angama loda kayan Jamal amman har yanzun basu fito ba, dan haka momy ta nufi komawa ta dubo su"
Tana tura kofar tasakai, juyowa naga Momy tayi da sauri har tana tuntube"
Karan kofar ne yasa Jamal ya saki ma'u, cikin sauri ya fito daga falon ya nufi mota yayin da ma'u kebin bayan shi, tana tafiya ahankali tare da kallon kasa"
Tana zuwa gurin da momy take ta tsaya har yanzun idonta na kasa"
Cikin motar ya shiga ya zauna daddy ne zaija motar yayin da Jamal ke zaune agefen sa"
Har daddy ya tada motar Momy ta daga hannu tanawa jamal bye bye, idonta cike da kalla, juyawa tayi takali asma'u hawaye tagani yana malaluwa daga idonta"
Hannun asma'u ta jawo takaita saiti window da Jamal ke zaune"
Ido ya zuba mata sannan ya girgiza mata kai, wani hawayen ne ya sake zubowa wadda ita kanta tarasa na menene"
Hannun shi ya miko ya rike nata sannan yasa dayan hannun ya share mata hawaye, fuskan shi dauke da murmushi"
Daddy ne yayi gyaran murya sannan yace, asma'u koma gida kiji ko"
Ahankali jamal ya saketa tajuya ta nufi gida"
Daddy ne yakalli momy sannan yace toh kema wuce kuje Ku daura wa shamsudeen girki, yan zunan zan dawo"
Karfe 11:30am jirgin su jamal ya lula sararin samaniya"โ๐ป
Gidan Alhaji bashir daddy ya nufa"
Aharaban Gidan yaga wani gafjejen saurayi, cikin kananan kaya masu tsadan gasky, takalmin dake kafar sa ma abin kallo ne, yana ganin shi ya shai da shine shamsudeen, idon shi sanyi da bakin Glass kwaftarere"
Alama yamai da hannu yazo cikin sauri ya bude motar ya shiga, har suka kusa gidan deeni be juya ya gaida daddy ba, bare ya gaida shi"
Dan haka daddy jefi jefi yake juyawa ya kalli deeni yayi mormushi"
Shiko deeni yama manta inda yake yayi nesa atunanin asma'u ji yake yanzun Jamal babu abin da zai nuna mishi, ko yaki ko yaso dole ya bashi ma'u, jira yake kawai ya huta yaje nemanta"
Suna isa suka sakko sannan daddy ya rike hannun deeni suka nufi cikin gida"
Heart Beat
*Mmn Yazeed*
[24/01, 11:04 a.m.] โช+234 906 689 6652โฌ: ๐๐๐๐
โ*BUGUN ZUCIYA*โ
( โHeartbeatโ)
๐๐๐
๐
๐๐๐
โByโ
๐
โโ*Fadeela Lamido*
*@AMยฃยฃNCI WRITER'S ASSOCIATION๐ค*
โ
*SADAUKARWA๐๐ป*
*AMINCI WRITER'S*๐๐ป๐๐
*GAISUWA TA MUSAMMAN GARE KU๐๐ป*
*Fadeela Lamido Fans group*
*Bugun Zuciya fans 1 2 & 3*
6โฃ7โฃto7โฃ0โฃ
๐คณ๐ป Ma'u na kwance dakin nafisa taji uhun nafisan tana murnan ganin shamsudeeni"
Tsaki taja sannan ta dada gyara kwanciyarta dan yau jinta take kamar wata mara lfy, ga waya ahannunta amman ta kasa kiran deeni"
Momy ko tunda taga shamsudeen ya shiga ranta, sai dai ta kula akwai karancin tarbiya atare dashi, dan tunda ya shigo babu wadda ya gaida, kujera ya samu ya daura kafa daya kan daya"
Nafisa ko kur tamai da ido, hakanan taji yana birgeta"
Bayan sun hallara akan tebirin cin abici suna tsaka da cin abincin, daddy ya kalli deeni yace" shamsudeen baka iya gaisuwa bane?
'Dagowa yayi ya kalli daddy sanna ya maida kansa kasa yace"
Sassanun ku, ya gari yajin dadi?
Mormushi daddy yayi tare da bin deeni da kallo, zuwa can yace"
Shamsudeeni haka ake gaisuwa? Karna karajin kayi irin wannan gaisuwan bata mutanen kirki bace kaji ko?, yana da kyau idan ka samu dan uwanka musulmi kamai sallama, sannan ka gaida shi inakwana ina gajiya"
Ahankali deeni yace toh"
Daddy yaci gaba da cewa kuma irin wannan kayan dake jikin ka karka kara saka su, gobe zan baka kudi ka shiga kasuwa ka samo kaya na mutunci, gashi jamaludeen baya gari da kunje tare amman ba komai saina hadaka da drive"
Tsagal nafisa tace daddy zan rakashi"
Wani harara deeni ya waigo ya zafga mata, wadda saida yasa nafisa ta dukar dakai"
Shiko daddy fadi yake yauwa ga kanwar ka nan zata raka ka"
Bayan sun kammala ne, momy tasa Nafisa ta nunawa deeni dakin da zai zauna, tana gaba deeni nabinta abaya"
Koda suka shiga dakin wuceta yayi tare da fadin fice kiban guri shegiya munafuka"
Da mamaki ta kalleshi sannan ta juya ta fice guiwanta babu kwari"
Itako ma'u duk abinda ake tanaji, jin muryan bakon take kamar na deeni dan haka taji tunanin shi ya bijiru mata kewanshi ya dameta"
Tashi tayi ta zauna sannan tace afili Allah meyasa ka dauramin son abin da bazan samu ba, ina tsananin son deeni, inason nayi rayuwata dashi, nakuma kare dashi, bana gajiya da kallon sa, bana gajiya da sauraron muryan Sa, hawaye ne sosai yake zubowa a idon ta"
Nafisa ce ta shigo da gudu ta fada gado, tare da fashewa da kuka"
Hannu ma'u tasa ta goge hawayen dake fuskanta sannan ta juya ta kalli nafisa tace"
Nafisa menene?
Kaman jira take ta juyo ta kalli ma,u tace"
Anty Asma'u kina ganin waccan bakon daga zuwan shi ya fara duramin zagi"
Zagi? Kuma kika tsaya kina kallon shi?
Toh yazanyi babba ne fah"
Tabe baki ma'u tayi sannan tace hakane fah babu inda zakiyi nima da haka yaya Jamal yamin idan yaje gidan mu har bulala yake sawa ya dakeni"
Da gaske? Nafisa ta tambaya"
Kai ma'u ta gyada mata kawai domin kiran sunan jamal yasa tunanin sa ya dawo mata"
Har dare ma'u ta kasa kiran deeni, ga waya ahannunta amman zuciyarta babu sukuni, tunin jamal kawai take, lallai mutum rahama ne, Ashe ko gilmawan shi ma arziki ne"
Haka ta kwana da tunanin mutun 2 azuciyarta deeni da Jamal"
Washegari ma kasa kiran deenin tayi, ta rasa menene dalili, gashi dai azuciyarta tana masifan son jin muryan sa kuma tanason tasa wani hali yake ciki"
Tana daga cikin Daki taji fitan nafisa da bakon su, dan haka ta mike ta fito falo"
Kallon ta Momy tayi sannan tayi murmushi kadan tace"
Ai na dauka bacci kike, yanzun su nafisa suka fita, dakin bisu kema kiga gari"
Yake tayi kadan sannan ta dukar da kanta kasa"
Ganin haka yasa momy ta sake cewa ko Jamal yace karkije ko ina ne?
Kai ta girgiza tare da fadin a'a"
Shiru sukayi na d'an wani lokaci zuwa can, momy ta sake cewa"
Kunyi waya da jamal kuwa?
A'a ta fada tare da dago kai ta kalli momy, tambayan ta take son yi ita ya kirata ne, amman ta kasa"
Jugum sukayi kowanne da tunanin sa, Nafisa ce ta katsa musu tunanin da tashigo cikin kuka"
Jikin momy ta fada tare da fasa wani sabon kuka, arude momy ke tambayanta lfy ?
Cikin kuka tace yaya shamsudeen ne yaita zagina ahanya sannan yacewa drive ya tsaya na sauka"
Tabe baki momy tayi sannan tace toh yanzun ina samsudeen din?
Saukeni sukayi suka wuce, da kafa na dawo, kuma saida ya bari anyi nisa"
Hararanta momy tayi tare da fadi, maganin Ki kenan, daga ganin mutum sai shigemai kike, yanzun ai kya kiyaye shi"
***
Kwanan deeni uku agidan suka tafi kano shida alhaji bashir domin dauko ummi"
Bayan sun iso sun sameta jiki ya dada rikecewa, ko hutawa basuyi ba suka nufi asibiti da ita, kwananta uku sa samu sauki dan haka suka koma gida"
Washegari Alhaji bashir yace ta hada kayanta dan tafiya zasuyi da ita amman tace sam bazata ba, dagewa yayi itama ta dage, dole ya hakura, juyawa yayi yacewa deeni tashi mutafi"
Nan fah hankalin alhaji bashir ya Kara tashi domin cewa deeni yayi jeka kawai ina gurin ummina"
Shiru Alhaji bashir yayi zuwa can alhaji bashir ya kalli deeni tare da fadin bamu guri muyi mgn"
Mikewa yayi yana waiwayen ummi sa"
Ya kwashe kusan minti 30 sannan yaji Alhaji bashir ya kirashi"
Yi alwala muje masallaci, alhaji bashir ya fada tare da kwance agogon hannun shi"
Bata rai deeni yayi sannan yace"
Nifah banazuwa masallaci ad'aki nakeyin kayana, dan 'yan unguwar nan gaba dayan su munafukai ne"
Daker suka shawo kanshi ya yadda zashi masallaci, bayan ankidar ne yaji ance kowa ya zauna akwai daurin aure"
Mamaki ne ya kamashi lokacin dayaji ana daura auren ummin sa da alhaji bashir, ji yayi kaman acire masa wani gungumemen dutse ajikin sa"
Suna