Showing 18001 words to 21000 words out of 134057 words

Chapter 7 - FARRAH BOOK COMPLETE DOCUMENT BY MY SHAKUR .txt

24 Jan 2025

7511

tace “why are you taking Mr Rude too” kobi takanta basu yiba suka fice dashi yana surutan da ba’a ganewa zuwa mota, abayan mota suka kwantar dashi sanan suka maida motan suka rufe suka koma gaba suka tada motan sai gida.






Atsakar gida sukaga Alhaji daya kasa bacci tsaye yana sanye da jallabiya tun kafin suyi parking yayi wajen motan suna parking yabude bayan yana kallon Zayn din dakaman yay bacci babu abinda yake sai wurin taba dasauran kayan maye ahankali Alhaji yay tapping fuskanshi yakira sunanshi. “Zayn! Zayn Son” bude idanu Zayn yayi ahankali yakalli Alhaji sanan yatashi zaune yawani yunkuro da layi zai fita daga motan sai amai ajikin Alhaji, ko damuwa baiyiba saima wani rungumeshi da Alhaji yayi yace “haba Zayn mesa zaka fara Wanan shaye shayen, gashinan cikin ka bai saba dashi ba jibi yanda kake amai, sannu yarona, sannu Son” saida yagama tass sanan yature Alhaji cikin maye yace “leave me alone Papa, u brought me back, I hate you Papa, you are the world most awful Dad”.


Chat me up directly idan kinason book dinan.
wa.me/+2347012181461






💫 FARRAH💫






✍🏻M SHAKUR




EPISODE 7️⃣
Ko kadan Alhaji bai damu da maganganun dayake ba rikeshi yasakeyi yace “muje ka kwanta” tayashi bodyguards sukayi yana sumbatu da surutai haka sukai ciki dashi.


Mami dake tsaye gaban window dakinta tana kallon komi dan tunda taga Alhaji yarasa sukuni tasan cewa Zayn baidawo gida ba, ganin yanda yadawo abuge yay shaye shaye harda amai yasa ahankali tasaki labulen window tawani zauna akujeran dake jikin window jikinta kaman an kwaramai kankara. “Innalillahi wa innailaihi raji’un” tai salati ahankali, tadade zaune ahaka sanan tawuce tashiga bayi tadauro alwala tazo tahau kan dadduma ta kabbarta salla.






Kwantar dashi sukai akan gadonshi Alhaji yaciremai takalman kafanshi sanan ahankali yajamai bargo ya rufamai yawuce yafito falon inda bodyguards dinshi sukenan tsaye cikin tsananin fushi yace “menene amfanin ku haaa nabar care wannan karamin yaron nawa a hannunku kunbarshi yana shaye shaye batare dakun hanashi ba, inada ina kuka kaishi tell me everything” yay maganan yana zare jallabiyan jikinshi da Zayn yabata da amai yarage Saura dogon wando da t-shirt fara mai kyau ya ijiye rigan sanan ya zauna yana kallon bodyguards din dasuka fara magana tundaga fitansu har zuwa dawowan su babu abinda suka boyemai har restroom scene din.




Goshi Alhaji yadafa cikeda damuwa yakai kusan minti daya ahaka sanan yadago kanshi yakalli bodyguards din yace “you guys are dismissed, kuje ku kwanta I will sleep with him yau” wucewa sukayi suka fita saida suka maida kofan suka rufe sanan Alhaji yatashi ahankali yakoma dakin da Zayn din yake a kwance, gefen gadin yazauna ahankali yana kallon fuskanshi yanda yake bacci peacefully, murya chan kasa Alhaji yace “why Zayn? Why did u choose this path eh? Ban haneka da komi ba, duk abinda kakeso nabaka maisa kazabi wanan rayuwan eh? You are still very small you are just 26, kona maka aure ne eh”? Yay maganan yana kallonshi still sanan ahankali yatashi yazo ta saitin kanshi yazauna ya jingina da bangon gado yana shafamai kai kaman wani dan yaro ahaka bacci yay awon gaba dashi.
******






Monday!
Ahankali yake bude idanunshi kanshi yamai wani kalan nauyi, da kyar ya iya tashi yazauna, Madaran dayagani a glass cup kan side drawer yasa hannu ya dauka ya kurba tass ya shanye sanan yatashi ahankali he’s not even in the mood yau yakira kowa baida karfin magana sabida kanshi, bayi ya shiga yakai kusan awa biyu yana wanka bubble bath da ruwa mai zafi sosai sanan yafito sanye da bathrobe, Papa yagani zaune akan gadonshi ya shimfidamai wani complete set na suit na Italian black hadadden gaske na Armani, akasalance yace “morning Papa” “morning Zayn dina, Zayn mai kiran Baban shi da suna kala kala yau Papa, gobe Abba, gata Dad, citta Baba” Alhaji yay maganan yana murmushi sanan yatashi yana daukan hanger na suit yakaraso gaban Zayn din yamikamai yana kallonshi yace “get dress in this, we are going to office dina yau, by 10 munada a very important meeting da board of directors kaji” dan yatsine fuska yayi yace “but I……” hannu Alhaji yasa akan lips dinshi looking very serious yace “no buts today Zayn, sabida rana irin tayau ne dalilin dayasa nasaka aka dawo dakai Nigeria, just do this for your father kaji ka shirya ina jiranka a falon Maman ka” Alhaji na maganan yajuya yafice, wani kalan gajeren tsaki yaja cikeda korafi yace “I told this old man ni duk wani harka na office dinshi banso, I am not interested ahhhh, why is he so adamant” yay maganan yana shiga closet dinshi, kodan yabatama Baban nashi rai saiya yabata kusan awa daya yana shiryawa sanan ya shirya yay wani irin kyau, for the first time Zayn looks like all this serious working class young guys masu hankalin nan, dudda farin gemun na nan but still he looks so decent sabida baya saka kaya haka sai kayan yan iska, bakin coversgoe yasaka na dolce gabana sanan yafito yana baza uban kamshi babu maganan wani sallan safe, a compound dinsu yaga Hajiya Mariya dauke kai yayi kaman bai ganta ba itama haka daman duk eye service ne sabida ubanshi, flat dinsu Ya shiga Mami ce kadai zaune a dinning tanashan fresh orange juice, zubomai idanu tayi ganin yay kyau yay kaman mutum dan murmushi kadan yayi sanan yataho dinning din dukawa yayi yarungumeta tabaya yadaura fuskanshi akan shoulder nata ashagwabe yace “good morning Mami, are u still angry with me”? Girgizamai kai tayi sanan taja kujeran kusada ita alamun yazauna hakan yasa yazauna yana kallon fuskanta, murmushi tayi tace “kayi kyau sosai haka nakeso kazama serious person” murmushi yayi yace “Mami yunwa nakeji” hararanshi tayi tana daukan plate tace “ba dole ba bakada abinci sai madara tun mana yaro ina hakan zai yu” chips tazubamai da miya sanan tasa fork tadawo tazauna tafara deba tana bashi yana karba yana danna waya she just wanna get close to him, zata rage mai direct fada, zata dinga kai fada with love and affection she believe Allah zai taimaka mata, da safen nan ta tambayi bodyguards nashi suka fadamata komi daga farko zuwa karshe, hankalinshi nakan waya yana cin abincin tace “Zayn” ahankali kaman wani dan yaro yace “uhn” anatse cikeda hikima tace “kanason mu maka aure”? Dawani irin sauri yakalli Mami haryana neman ya kware dasauri yadauki glass of water yasha sanan yanuna kanshi yace “Mami ni aure, I am too small for marriage, and besides ma aure sucks, I don’t wanna tara mata sukica gida kaman Dad” yay maganan yana yatsine fuska irin dagaske abin disgust him dinan sanan yace “Mami banso na auri mace cus babu wacce zata soni for me saidai sabida what I have, sabida the family I come from, Mami kinga I want a true love, wacce zata soni tsakani ga Allah sanan zata soni regardless of koma menakeyi, infact wacce zata soni without even knowing wanene ni kuma kinga babu irin matan nan aduniyan nan” dan murmushi Mami tayi ganin this is so far the longest maganan da Zayn yamata in years, ahankali tadauki tissue tana sharemai baki cikin hikima tace “idan kanaso kasami yarinya dazata soka ahaka kaima you have to be in the best version of you, you have to be a better person someone that respect kowa be it talaka mai kudi, someone that feels emotions, someone that understands people and understand life” ahankali yake kallon Mami tunda tafara maganan murya chan kasa yace “Mami this is the best version of me” zatai magana Alhaji yafito yana murmushi ganin yanda Mami kebashi abinci yace “yauwa Matar Aljanna dama abinda nake shiri nazo nayi kenan nabashi abinci saimu tafi” murmushi Mami tayi shikuma Zayn yakauda kai yace “nakoshi Mami” sanan yamike tsaye karasowa Alhaji yayi gabanta yamata peck agoshi yace “mun tafi” murmushi tayi tace “adawo lpy Allah yabada sa’a” “bye Mami” Zayn yafadi yana gaba, hakanan taji gabanta yafadi dasauri tamike tsaye tace “Zayn” Zayn dahar yakai tsakiyan falonsu yajuyo yace “uhn” shima Alhaji dake tareda shi juyowa yayi yace “soyayyan ta tashi bakison yafita ne yazauna dake” dan murmushi tayi takaraso tsakiyan dakin gaban Zayn din ta tsaya tana kallonshi, hannunta tasa ahankali tashiga gyara necktie dinshi ahankali tace “I am feeling somehow kaman kada kafitan nan bantaba jin hakaba kuma” wani kalan murmushi yayi yarike kafadunta yace “I love you too Mami” hararanshi tayi tace “bacemin daga gani ni” dariya Alhaji yayi yace “muntafi” har gaban flat dinta tarakasu, agabanta bodyguard yabude musu bayan jeep din Alhaji suka shiga sanan aka maida kofan aka rufe suka fice daga gidan, ijiyan Zuciya tasauke tana shafa kirjinta dan wani iri zuciyanta kemata kaman batada lafiya ahankali tace “Allah ya tsareku” sanan tawuce takoma ciki.






Babban kampanine girmanshi wane NNPC, parking motansu direban Alhaji yayi a executive parking lodge sanan bodyguard yafito yabude musu fitowa sukayi Zayn yaciro dark shades yasaka daya karaba fuskanshi wani irin bala’in kyau sanan suka shiga ciki, zubewa kawai ake ana gaidasu dama dama Alhaji na iya amsa wayanda zai iya dan nashi ko kallo baiga wanda ya isheshi ba, elevator suka shiga yakaisu 31st floor, direct zuwa wani lafiyayyen conference room, bude musu kofa bodyguards sukayi Alhaji yashiga Zayn biyedashi abaya, bodyguards don suka tsaya gaban dakin, manya manyan mutane ne a conference room din kowa ya halarta CEO kawai ake jira, duka mikewa tsaye akayi ganin Alhaji, wucewa Zayn yayi direct asalin babban kujeran na Baban shi yawuce directly yawani fada akai yazauna kowa na tsaye yana kallonshi amman ko ajikinshi saima zare glass din idanunshi dayayi yakalli Uncle dake tsaye shima akujeran farko na right hand dinshi, tabe baki yayi abinshi daidai Alhaji yakaraso wajen baimabi takan mutanen ba sai tsayawa kan Zayn dayayi cikeda tsantsan so yace “kagaji ko inbude maka bottle water dinan kasha” girgizamai kai yayi ahankali hakan yasa Alhaji yazauna kan kujeran dakenan close to Zayn din na left side sanan yace “settle down” hakan yasa kowa na dakin ya zauna yana murmushi daidai lokacin wata secretary ta shigo takawoma Alhaji wasu files sanan ta wuce tafita, kafin Alhaji yace “barkanmu da safiya duka, nasan kuna mamakin wanan urgent meeting dinan dana kira ko” yadanyi murmushi sanan yakalli Zayn, hannunshi yakai yadaura akan Zayn cikeda asalin so yana murmushi yace “this is my only son Zayn Ganuwa, yayi graduating from one of the best schools in this world wato Oxford university, yanada 2 degrees daya under business management daya kuma under mechanical engineering, yanada masters a business administration not to talk of wasu good Human Resources courses, programs dayayi, he’s 26 by the way” Alhaji yasake maganan yana murmushi still yana kallon Zayn din dayama ciro waya yana daddannawa abinshi, ahankali Alhaji yazare hannunshi daga kanshi sanan yajuya ya fuskanci mutanen yace “the reason for this meeting shine” yaydan shiru sanan yace “inaso na sauka daga matakin CEO na wanan kampanin nawa, inaso nabarma dana Zayn all my companies” shiru dakin yayi kaman kankara koshi Zayn din tsayar da danna wayan nashi yayi yana kallon mahaifin nashi, Alhaji yace “lawyer na yariga yagama aiki on all the paper works komi nawa yanzu sunan Zayn ne akai, Zayn ne mamalakin sa” tura file din yayi gaban Zayn sanan yabashi pen ahankali yace “sign here son” shiru Zayn yayi kaman bazai karbi pen dinba saikuma ya karba ahankali sanan yay signing, tafi mutanen wajen suka hauyi, hadiye wani abu uncle yayi awuyanshi sanan shima yashiga tafi yadafa kafadan Zayn yace “congratulations Zayn” maganganu sukayi na wanda kampanin zai kara bunkasa sai wajajen 1 sanan aka gama, Alhaji da Uncle da Zayn suka fito masallaci sukaje salla sukayi sanan Zayn yace “Dad mutafi gida” tashi Alhaji yayi yace “bari na maida Zayn gida zan dawo anjima” gyadamai kai Uncle yayi sanan suka fito daga masallacin sukai mota.






Suna shiga motan kwanciya yayi yadaura kanshi kan cinyan Alhaji, Alhaji yace “kagaji ko” gyadamai kai yayi batare dayace komiba idanunshi a lumshe, Alhaji yace “karage gudu direba Zayn zaiyi bacci” “Toh Alhaji” direban ya amsa yana rage gudu sosai, shima Alhajin dan gyangyadi ne ya kwasheshi, kaman daga sama yaji direban su yataka wani mummunan burki da saida Zayn yawani fado kasa yabugu da kujera shikuma Alhaji kanshi yabugu da kujera baima damuwa ta Zayn dayay kasa yakeji yace “Subhanallahi Zayn tashi tashi are u okay, kai Labaran (direba) Maiya faru kataka burki haka?” Duka yay maganan nan ne in few seconds trying yadago Zayn dake yunkurin tashi zaune kawai sai hayaki cikin motan within a blink of an eye, wani kalan mahaukacin tari daga Zayn har Alhaji suka fara suna rike wuyansu cikin 12secs dukansu sukai passing out.




Bude bayan motan akayi wasu gardawan maza ne dake sanye da bakaken kaya sun rufe fuskokinsu da mask, Zayn suka wani fizgo a sume suka fito dashi daga motan akan titin da ranan Allah suka sashi akan machine dasuke taredashi guda 4 dasuka zagaye motan sanan sukai wani harbi a sama dayasa mutane da motocin dake titin kowa ya rude sanan suka saki tear-gas kusan guda 10 wajen yahau hayaki sanan sukai cikin dajin gefen titi da machinan suna arna wani uban gudu, gudu suke cikin dajin nan nakusan 1hr sanan sukakai wani babban fili da akai clearing grass na wajen ga helicopter 🚁 pake awajen sauka duk sukayi sanan suka hadu suka dauki Zayn dayake a sume zuwa cikin helicopter biyu daga cikinsu suka koma wajen machinan suka dauki wani jarkan man fetur suka bude suka zuzzuba a machinan suka kunna lighter machinan suka kama da wuta sanan sukai wajen helicopter suka shishiga daya daga cikinsu yace “let’s go” pilot din ya kunna jirgin kafin sutashi sama.




Tofa jama’a!!!
Yanzu nafara book kucigaba da bina sannu sannu zankai inda kukeso nakai.




Chat me up on WhatsApp idan kinason this book wa.me/+2347012181461


💫 FARRAH💫




✍🏻M SHAKUR




EPISODE 8️⃣
“Alhaji, Alhaji” sama sama yaji ana kiran sunanshi kaman amafarki, ahankali yake bude idanunshi dayaji sunmai wani irin nauyi da tunda yake zai iya cewa basu tabamai nauyi hakaba ga kanshi dake wani irin sarawa, alamun mutane yake gani akanshi yana kokarin ganesu kafin idanunshi sugama washewa tastas wani baturin likitan shine akanshi hakan yasa yadan ware idanu da kyau yana kallon inda yake ganin asibiti ne Dr yace “can you hear me Alhaji? Talk to me” yunkurowa Alhaji yayi zaitashi yace “ya akayi nake asibiti? Ina Zayn? Where is my Son”? Yay maganan recalling abinda yafaru dasu a mota kaman direbanshi yay hatsari ne the last thing daya tuna was hayakin daya cika motan. “Ina Zayn dina” Ganin Alhaji yay magana da kyau yama rude sai tambayan Zayn yake yasa Dr yace “are you having pains anyway Alhaji”? girgiza kai Alhaji yayi yace “just headache but bashine damuwa ta ba yanzu ni, ina Zayn, hope babu abinda ya sameshi? Yafadi daga jikina yabugi kujeran mota hope nothing happen to him kasan jikinshi bai son wahala hope wajen daya buge bai kumbura ba, shi yana wani daki ne? Ina yake Dr”? Ahankali Dr yadanja baya sanan ahankali yakalli kofan shigowa dakin yace “police are here lemme send them in they will answer all your questions” baima jira maganan Alhaji ba yafice da sauri, wasu manyan polisawa ne agaban dakin, sai Uncle, Mami da sauran matan Alhaji agaban dakin, matan Alhaji kuka wiwi Mami dai idanunta sunyi jaaaa kana ganinta kasan tafi kowa damuwa amman ta natsu sosai labbanta na motsi alamun kodai zikiri take kokuma addu’a take, polisawan Dr yasa su shiga ciki, suka shiga duk suna tsaye anan gaban dakin sukaji ihun Alhaji, daidai police daya nafitowa yace “come Dr” dasauri Dr yabisu Mami dasu Uncle sukai dakin suma.




“Dr wanan wani kalan wasa ne, wayay kid……na….pi….ng Zay….” Yama kasa karasa magana ya sume numfashinshi na daukewa wani irin salati kowa yahauyi, Uncle yakalli police din yace “Yaya can’t handle this news, do whatever it takes a samo Zayn dan Allah, Zayn shi kadai Allah yabama yaya na, Zayn is his entire life, please bring Zayn back” gyadamai kai Babban dan sandan yayi yace “inhar yanda muke suspecting hakane kidnapping nashi akayi to kuzamto kusada wayoyinku za’a iya kiran daya daga cikinku suyi maganan iya adaddin kudin dasuke so abiyasu kafin su sakeshi, meanwhile bari mukoma bakin aikin mu, idan Alhaji ya farfado yana cikin state dazai iya magana damu Dan shine yasan enemies nashi da wayanda zasuso su cutar dashi ko danshi asanar damu Dan mudawo muyi magana dashi, dole mu tsananta bincike bana fatan case dinan yay nisa” gyadamusu kai Uncle yayi yabasu hannu suka gaisa sanan sukai musu sallama suka tafi
Wanan kenan………
********






Wani irin bude idanunshi yayi tarr sabida wani ruwa wanda yake nan uwa kankara mai kuma bala’in wari dayaji an watsamai, afirgice yatashi zaune yana kokarin tattaba jikinshi amman yakasa sabida hannayenshi da aka kulle warin dayakeyi nawani irin shiga hancinshi yace “f*ck” kafin chan kaman wanda yatuna wani abu yabi hannayenshi guda biyu da kallo dayaga an kulle da igiya dakuma kafafunshi da suma yaga an kulle a igiya an dauresu tamau dan har zugi hannun da kafafun sukemai sanan ahankali yashiga dago kanshi in a very slow manner yana tuna the last inda yake yana tareda Baban shi a mota aka taka burki harya fado yabuge bin inda yake yayi da kallo gabanshi daji bayanshi daji gefenshi daji dayan gefenshi ma daji, Babban daji ne sosai mai girma, sai gawasu mutane daya tabbata maza ne suna sanye da bakaken kaya su hudu da mask a fuska dukansu suna tsaye tare sun bashi baya babban cikinsu da karaman waya Nokia mai tocula yana waya da bayajin abinda yake cewa, jakunkunan yagani irin manyan bag pack dinan guda hudu saikuma babban bargo guda daya, da toculoli sai bindiga dasuke cikin wani babban jaka manya dayasa yaji gabanshi yafadi, ko sunji ajikinsu ana kallonsu daya daga cikinsu ne yafara juyowa hada idanu sukai da Zayn din da idanunshi sukai jajir yana kallonsu taba sauran yayi alamun suma sujuyo sanan yafara tahowa gabanshi yace “Dady’s boy ya tashi daga baccin, Hello Zayyanu” wani mugun kallo Zayn yamai cikin zuciya da fushi yace “who the

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login