Showing 168001 words to 171000 words out of 198792 words
Chapter 57 - ZEE-BABY-1-AND-2 COMPLETE HAUSA NOVEL By hausanovels001.txt
hakuri baga wani mun samu ba agurin my dear ai duk dayane Allah nima zai bani wani insha Allah."Allah ya yarda my Neesher.
"Amin.
Wani bakin kishine ya tukaremun zuciyata naji kuka ya kufcemun nayi Saurin toshe bakina dan kar sujini na hade kaina da gwiwa inaji sunamun magana nayi shiru nayi banza dasu kamar bacci na keyi niko idanuna biyu har mu kazo gida muna zuwa yana parking na bude mota afusace na nufi ciki ko kallo basu isheni ba dan sam yau bana iya boye kishin Sardauna gwara nayi nesa dasu dan gudun kar nayi abin kunya da yar uwata mai kaunata.
Sardauna hankalin sa gurin zee Nisha tace"sweetheart me akama my dear naga kamar tana fushi.
"No ba fushi take ba ya fada yana rufe motar ya kama hannun Nisha suka nufo ciki.
lokacin zeey ta Haye sama.
Sardauna saida ya hadama Nisha ruwan zafi tayi wanka shida kansa ya shiryata cikin kayan bacci saida ya sakata bacci da salonsa Wanda ta zauce tana masa kukan dadi yada tsotseta tas shiko tausayin rashin cikin da tayi ne ga babbar matsalar da take ciki ta rashin mahifarta bazata sake daukan ciki ba yaji yana mugun tausayawa rayuwarta shiyasa yayi alkawalin bata farin ciki na har abadan ganin baccinta yayi nisa ya janye jikinsa ya lulubeta da blanket ya sauka ya fice.
Kai tsaye saman bene ya haura bedroom d'insa ya shiga yayi wanka yayi shirin bacci cikin wasu Riga da wando ruwan toka masu santsi ya fesa, turare yana baza kamshi ya nufi dakin zeey ya daukota.
Bangaran zee baby tana hawa sama ta shige bedroom d'inta ta fada saman bed ta fashe da kuka tana birgima saman gado tanajin wani irin daci da zafin kishi yana azalzalarta tsawon awa guda cur tayi tana kuka har zuwa yanzu taki dainawa.
Kofar ya murda ya shigo da sallama, yaji gunjin kukan zee arikice ya nufi gadon.
"Wayyo Allah!! My baby nine ko.? Ya isa da gudu ya dauketa cak ya rungumeta yana jijigata kamar jaririya"pls Mrs Sardauna kiyi hakuri na tuba jininki ya hau sosai ga sabon ciki ajikinki ga yawan zazzabi da amai yasa mun ke gaba ji yanzu ma jikinki akwai zafi kibar yawan damuwa na rantse miki da Allah zainab kece azuciyata sonki yayi fice karki taba tunanin akwai ta biyun ki azuciyata wlh kukan,ki da kinsan yada yake bata mun rai wlh bazaki yiba.
Kanta ya tallabo ya hade face dinsu yana shaka mata numfashinsa, cikin kasalaliyar murya mai cike da shaukin so yace "Babyna Oya fadamun me yasaka min ke kuka.? cikin shashekar kuka na kirasa"My Sardauna nah? "Na'am Mrs Sardauna pls ki temaki Sardaunan ki kibar kuka Oya Baby fadamun menene.? Ya fada yana tsotse hawayen fuskarta yana shafa bayanta"My Sardauna nah kishinka yake damuna narasa ya zanyi sonka yamun yawa bana son ganinka da kowace mace saidai kash, babu yada na iya yar uwata na sonka nima ina sonka itama ina sonta My Sardauna nah?na kirasa ina ririkeshi.
"Mmn tiwis don Allah kiyi hakuri ya fada yana mik'ewa rungume da ita ya sauka ya nufi toilet ya hada ruwan gumi yayi mata wanka tas tana zuba masa shagwaba da sangarta har ya gama mata ya,nadota cikin towel ya fito rungume da ita ya dorata saman gado ya goge mata jikinta ya shafeta da maiyuka masu kamshi ya,saka mata rigar bacci yar guntuwa ya fesheta da turare.
Ya kura mata idanu yada take turo baki.
Murmushi sakar mata ya dauketa cak yana rungume da ita suka sauko k'asa yaje kitchen ya dauko mata fresh milk,ya zauna parlo tana rungume jikinsa yana bata"My Abulena maza shanye babyna yunwa yakeji.
Dole na amsa inasha ina lumshe idanu dan wata muguwar sha'awarsa nake baki na turo gaba"Yayana? Idanu Sardauna ya kurama zeey yada take lumshewa ya gano zallar fitinar da take cinta.
agaguce yasamu ta sha fresh milk ya goya abarsa dan bata iya cin komai ya dauko ruwan gora guda marar sanyi suka haura, saman bene.
Suna zuwa dakin baccinsa ya shige ya murza, key tana goye abayansa sai kissing d'in wuyansa zuwa kunnensa take tana nishi tana shafar kirjinsa sai lumshe idanu yake."oh Baby nima akame nake.
Magani ya dauko ya ballo ya saman bed ya kwantar da ita."Yaya Sardauna nah? " Na'am babyna kinaso ko..?"kai na daga masa, cike da kunya.
Murmushi ya sakar mun ya dagoni ya bani magani nasha ya kwantar dani ya hauro saman gadon yamata rumfa da faffadan kirjinshi "My sweetie Abulena ina sonki kefa.? A shagwab'e nace"Yayana Dr Sardauna nima ina sonka "Babyna ina sonki da kaunar inason wannan cikin na jikinki ya fada yana shafar marata da ramin cibinta. "Yayana bazan iya rayuwa babu kaiba pls Yayana cemun i love u. "Oh my baby kina zautani i love u Baby ya fada yana sakar mata kiss awuyanta ya kuma cewa"i love u my zainab tawan ya bata kiss ya kuma cewa"i love u more Babyn Sardauna mai cikin Sardauna ki rainar mun babyna zaki haifamun tiwis ina son yara babyna ya fada ashagwab'e"Wayyo My Dr Sardauna nah ka tafi da imanina bana iya fushi dakai i love u Mijina na har abadan."babu bata lokaci ya kame bakinta yana bata zazafan kissing yana tsotsar bakinta cikin kwarewa, yana hadawa da lebenta da hakoranta ya fara juye mata yawunsa tana hadiya sun jima sosai suna tsotsar bakin junansu kafin ya cire mata rigar ya dora bakinsa saman breast dinta yana zagaya harshensa saman nipples dinta dayan yana mulmulawa.
Nishi zeey take tana cakuda sumar kansa da hannu biyu"My heartbeat ka, tsotsarmun pls.
Da sauri ya fara tostsar breast din zee sai nishi take tana shan yaji dan wani irin salon tsotsa yake musu idan ya tsotsi wannan ya saki ya tsotsa wannan haka yake mata sai da yaga takusa sume masa ya gangaru cibinta ya zura harshe yana karkadawa yana tsotsar yana murza marata da hannnu daya hannun daya ya gangara can yaji ruwa tsudum suna gangarowa ga wani taushi da dumi yatsa ya tura yana karkadawa.
Ihu Zee ta saki tana sambatu tana ware masa kafa.
Bakinsa ya cire daga cibinta ya kafa bakinsa k'asanta yana lasar ni'imar da take bulbulowa yana masa tanda yana lumshe idanunsa yana nishi hannunsa daya saman breast dinta yana murzawa yana ma k'santa wani irin sha da tsotsa yana zubar da hawaye dan wani irin gardin dadi yakeji sosai yake tsotsa da tanda yana zagaya harshe yana bin gefe da gefe runi Zee ta fice haiyacinta rokonsa take ya shigeta kar dadi ya kasheta ga wata murza da ya kema breast dinta wata zabura tayi ta fizge jikinta ta mike cikin rawar jiki ta cire masa wandonsa sai jin bakinta yayi agabansa tana masa wani irin salon tsotsa hannunta na yawo saman yan marenansa.
Wani rikitaccen ihu yake yana rike kanta yana sambatu itako ta dage tana tsotsa tanajin wani irin sweet.
breast dinta Sardauna yake murzawa hannunsa daya k'santa suna zunduma ihu gabaki daya sun haukacewa juna Sardauna jin zee zata zautashi ya janye bakinta ya kwantar da ita ya maida bakinta k'asanta yana tsotsa da wani shegen salonsa saida ya kuma sumar da ita ya barta ya fara karantu Addu'ar saduwa ya ware mata kafafunta ya shige daket amma bata farfadoba murmushi ya saki ya dauketa cak ya mike tsaye hajiyarsa na cikin jikinta ya sauko ka'sa ya hadeta da bango daga tsaye ya dago kafarta guda, ya zungura mata hajiyar saida ta shige cikin wani irin shegen salo.
Numfashi zee ta sabke ta kankame Sardauna tana lumshe idanu tanajin mahaukacin dadi na ratsata yada Sardauna yake kai komo cikin wani dan iskan salon da shi kansa bai san ya iya shi ba.
"Wayyo my Dr Sardauna zaka kasheni da dadi shiko wani irin mugun dadin yake ratsashi ya lumshe idanu yana sauke ajiyar zuciya yana yana fitar da numfashi daki daki da sauri yana cacakarta da kyau yanajin wata irin jajijiyar dadi na daukarsa.
Ihun da zeey ne ta sake saki yasa shima ya saki wani sihirtaccen kukan mara sauti ya kankameta yana haqarta bada wasaba duk sun haukace sai sambatu suke zubawa juna zeey ta kankameshi kamar yada ya kankameta yana kukan dadi da Kiran sunanta k'asan makoshi. Zeey tace"Yayana karamun najita har wuyana wayyo Sardauna Jarumin maza.🙈🤭Gaskiya yakamata Alkalamina✍🏻 karage sambado irin wannan labaran haka sunyi tsauri😕.Aradu yau irin abubuwan da zasuyi yafi karfin bakina dole na fece Asubah ta gari kuci lokacin ku daga yau bazan sake muku labe ba🤸🏻♀🤸🏻♀🤸🏻♀
No Editing🤦🏻♀
*9/February/2020*
*💖💖👩🏻🦱ZEE BABY👩🏻🦱💖💖*
MALLAKAR UMMU FAREESA NE
*DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE*
*Book 2 👉🏻13*
....Washe gari tun bayan da sukayi sallah Asuba, suka koma baccin gajiya dan Sardauna baima zeey ta sauki ba amma da yake jarumace Sam bata gajiba ko nuna gazawarta.
Da misalin karfe goma hucin zafin jikin Zeey ya tayar da Sardauna daga bacci.
Idanunsa ya bude Addu'a dauke bakinsa ya zuba ma zeey idanu tayi dai daya zaman kirjinsa tana rawar sanyi jikinta zafi rau.
Matseta yayi jikinsa ya jamusu blanket"oh my God my baby zazzabi ne kuma?
Ya kai karshan maganar yana kankameta yana sabke ajiyar zuciya.
Awuyace tace"Yayana? " Babyna zazzabi ko..?"kai ta daga masa tana Kara makaleshi."Sorry babyna ya fada ya janye blanket din ya Mike zaune ya janye rigarta yana shafa cikinta,"babyna good morning kabar mun Matata ta huta ya fada ya sunkuyar da kansa saman shafafan cikin nata yana kissing dinsa. ya fito da harshansa yana lasar cibiyarta yana shafar mararta.
A shagwabe tace"My Sardauna nadam " Abulena zazzabi ko..?"Kai ta d'aga.
"Sorry Babyna.
yana
manne da ita jikinsa,ya sauko ya nufi bathroom.
Kayan jikinsu ya cire musu ya kunna fanfo ya sakar musu shower ya dauko sabulu ya rungumeta jikinsa sosai ruwan mai gumi na kwarara kansu yana murza mata sabulun cikin nutsuwa yana dan tausa mata jikinta ruwan na shigarsu,manneshi tayi sosai tana sabke ajiya zuciya.
Cikin sanyin murya tace"Yayana.?"Babyna sannu."kai ta daga masa tana Kara rungumeshi.
A haka ya musu wanka ya daura towel ya nado zee cikin towel ya rungumota suka fito.
A gagauce ya goge mata jikinta ya shafa mata mai,shima ya shirya ya saka kaya,3quarter ne sai short dan yau weekend ne babu inda zai fita turare ya fesa.
Yazo ya dauki zee ya nufi dakin ta ya saka mata wata Riga iya gwiwa maron colour tayi mata kyau sosai ya gyara mata gashinta ya kameshi tsakiya ya daure mata da Ribbon jelar gashin ta sauka tsakiyar bayanta.
Kiss ya sakar mata a tsakiyar kanta mai fitar da kamshi.
"Wow My Abulena kinyi mutikar kyau."Kafeshi nayi da idanu ina yamutsa fuska na kirashi "Yayana zazzabi kuma inason kamshin ka.
"Wlh nidai zazzabi bazan yafe masa ba Baby nane yake sa momy zazzabi kinsan cikin tiwis akwai wuya zo muje muyi breakfast na baki magani sai ki shaki kamshin mijnki."hannu na daga masa ya daukeni ya rungumeni muka fita.
Bedroom dinsa yaje ya dauko maganin zee yana rungume da ita ya fara taka step ta sakalo hannunta wuyansa ta kwantar da kanta kirjinsa tana cusa kanta tana shakar kamshina.
"Yayana ina son kamshinka sosai harda kai."My zee zeena kiyi ta shakar abinki,kinji Babyna."kai na daga masa.
suna saukowa,Nisha ya hango zaune tana kallon Tv tana waya tana dariya,
jin takun Sardauna ta tsinke kiran ta Mike tana dariya"Oyoyo sannunku barka da fitowa."My Neesher ykk ya karfin jiki..? "My Dr Alhmdllh,ya jikin my dear.?"wlh yanzu ma zazzabi ne yake damunta ya fada yana shafa gashin zeey.
Nisha tace"my dear ina kwana sannu zazzabin ne? "Kai zee ta daga tana Kara kankame Sardauna tana nishi.
Kan dining suka nufa har Nisha tana jero ma zee sannu.
Sardauna yaja kujera ya zauna zee tana manne jikinsa ya kankameta gam ya lumshe idanunsa yana sabke ajiyar zuciya.
Ita ko tayi luf abinta tana sabke numfashi.
Nisha wacce takai cinsu ya cikata ji take kamar ta kashesu sai harara take zabga musu tana saka kudiri dayawa akansu.
Tea ta hada musu mai kauri"my Dr bismillah.
Idanunsa ya bude"thanks my nisha,ya dauki cup din ya tallabo kan zee"Baby amshi kisha.
Daket ya samu take kurba har tasha mai dan yawa shima ya shanye cup guda.
Nisha ta zuba musu farfesun kan rago da waina.
Sardauna miyau dinsa har tinkewa yake yace"thanks my nishana.
Dukansa zee ta fara tana gujin kuka.
"Baby me kuma nayi zakici ko..? "Cikin son naman na daga ma kai kafin ya bani har na sauka daga jikinsa na zauna saman kujera na fara ci sosai na kejin dadinsa har wainar.
Cikin farin ciki Sardauna shima ya fara ci sosai yana yima Nisha godiya. Nisha sai dariya take masa.
Nisha tace"my dear kici ahankali mana."my dear inaso ne"tana kai karshan maganar cikinta ya wuntsula mik'ewa tayi kafin ta cira aman ya kwace mata daga tsaye ta rika kwarara aman.
Cikin rawar jiki Sardauna ya taso ya kamata ya sunkuyar da ita tana rungume jikinsa take aman har saida ta kasa komai ta amaye.
Rungumeta Sardauna yayi sosai yana shafa bayanta"sannu Babyna Allah ya baki lfy wlh bansan ya zanyi da raina ba amanki ya dameni."
Fashe masa nayi da kuka"Yayana jiri nake ji ka kaini gun ghaisha ko ummina.
Nisha tace"sannu wlh abin tausayi.
Sardauna ya Mike da zeey ajikinsa"Baby wlh ba inda zan kaiki.
ya nufi saman bene da ita.
Nisha tabi su da harara ta kira Rabi'a ta gyara gurin tana zaune sai dariyar mugunta take.
Basu jimaba nisha ta tsinka yo su suna saukowa har ya canza mata kaya ta wani mannesa,kai ta dauke tana con alwashin rabasu nan kusa.
saida suka iso parlon ta Mike tana musu sannu.
Sardauna yace"nisha dauko min fresh milk.
Kitchen ta nufa.
Zeey ta gyara kwanciyarta jikin Sardauna ta sakalo hannunta wuyansa"Yayana"na'am my sweetie sannu zazzabi da amai ne ya takura ma Qalbina ko..? "Kai na daga ina lumshe idanuna"My Sardauna nah."Sweetie nah yi hakuri zaki warke ya fada yana tura hannunsa cikin rigarata yana shafar cikinta da marata.
Shiru tayi tana Kara mannesa.
Nisha ce tsaye kansu bakin cikinsu kamar ya kasheta tace"my Dr gashi."dago da kansa yayi ya amsa.
"Thanks my nishana."murmushi tayi ta zauna ta zuba musu idanu yada yake ba zeey fresh milk din abaki tana zuba shagwaba yana lallabata da shafa kanta zuwa bayanta tana sha ta kureshi da idanu.
Nisha kasa daurewa tayi tace"wai my dear kin manta ina gurin ne kike ma Dr irin wannan sangartar haka bakijin ko kunyata.? "Sardauna ne ya kalli nisha yana dariya "my nisha kinban dariya yo ita da mijinta kunyar me zataji taki kuma ma batada lfy ke lokacin da bakida lfy meye bakiyi zeey ta kauda kanta to wlh karki kuskura ki sake ban son irin wannan maganar ki kiyaye yakai karshan maganar yana kicin kicin da fuska.
Take nisha ta dawo haiyacinta cikin kwantar da murya tana dariya tace"wlh tsokanarta nakeyi my Dr kaima kasan babu wannan tsakani na da yar uwata.
Zeey ko ci kanki bata ce ba saima Kara makale Sardauna tayi tana zuba masa sangarta yana bata fresh milk.
Nisha ganin haka yasa ta dawo gaban Sardauna ta tsugunna tana hawaye"dan Allah mijina kayi hakuri karka yi fushi dani wasa nake mata amma bazan sake ba."Sardauna yace"my nisha pls karki damu ai nasani dan dai kawai kar wata rana ya zama gaske ne tashi ki zauna ya kama hannunta ya zaunar da ita kusansa"zeey ta dago ta kallesu haka kawai taji yau bata ra'ayin nisha shiyasa bata tanka musuba ta sake tura kanta kirjin Sardauna''Yayana kamshinka dadi.
Baby amshi maganin kisha tunda fresh milk ta zauna Alhmdllh yau sai na Karo katan guda.
ya fada yana ballo maganin ya bata tasha ya sake rungumeta gam tana masa hira kasa-kasa cikin sanyi murya hira Abbun ta take masa dan yau mahaifinta ta tuna.
Sardauna wani irin tausayinta ya kamashi yana amsa mata cike da kulawa yana shafa cikinta sun kankame junan su yana shafar cikinta da murza marata ahankali yana bata amsar hira cikin kulawa sun manta da wata Nisha agurin.
tun zee tana masa hira cikin haiyacinta har kuka ya kwace mata tana rirrikeshi tana kiran"Abbuna wlh yau son ganinsa nake gashinan yana kirana Binti kizo Yayana kaini gun ummina ta nunamun hoton Abbuna pls Yayana.
Ta fada tana shashekar kuka"Ya Salam Baby kiyi hakuri Nima inada hoton Abbumu muje na Nuna miki.
Ya Mike tana rungume jikinsa ya nufi saman bene da ita yana lallashinta.
Nisha suna tashi ta mike aguje ta shiga dakinta ta dora hannu akai tana kurma ihu da kuka,"wlh Zainab kinyi kadan karyarki tasha karya ki maidani bora acikin gidan mijina dole zanga bayanki wlh daga ke har abin cikinki sai kunbar Sardauna zan jure na dan lokaci kadan ne kafin na kawar dake da abin cikin ki baki daya mutikar kina numfashi bazan sami Sardauna ba shidin kuwa nawane ni daya sai yaransa da zan haifa masa ayanzu bazan iya jure ganin wata da Sardauna ba zan daga muku Kafa ne kafin na kawar da shegiyar karuwar yarinyar nan.
Saida taci kukanta ya isheta ta wanke fuskarata ta fito parlo.
Sardauna ko bedroom dinsa ya yakai zeey ya kwantar da ita saman bed,ya dauko wata yar akwati mai masifar kyau yazo ya zauna ya bude ya kwaso hotunan Abbu Faisal ba kadan ba ya janyo zeey jikinsa.
Baby to ga Abbunmu ki ganshi.
Amsa tayi tana kallo wani tun yana saurayi wani asaudiya wani harda su suna yara wani da umminta wani su dukane kowane tana rungume jikinsa suna dariya wani ya goyata wani sunacin abunci wani shida Sardauna sai yau ta Kara ganin tsantsar kamar Sardauna da Abbunta tamkar copy dinsa ne.
Fashewa tayi da kuka tana rirrikeshi "Wayyo Yayana wlh yau kewar Abbuna nake dan Allah muje gida ka kaini naga ummina ita daya tamun saura."matesta yayi jikinsa sosai " wlh zanyi mugun saba miki idan kika sake cewa ummi kadai ta miki saura zanyi fushi dake.
Kankameshi tayi"my Yayana dan Allah karkayi fushi dani yi hakuri na daina fada to kaini naga ummi.
"Haba baby pls kiyi hakuri baki da lfy bana son damuwarki bari kukan Baby kina so na kaiki ahalin da kike ciki atadawa ummi hankali itama maifiyarta idan taga tashin hankalinta itama hankalinta