Showing 138001 words to 141000 words out of 198792 words

Chapter 47 - ZEE-BABY-1-AND-2 COMPLETE HAUSA NOVEL By hausanovels001.txt

27 Nov 2024

9737

suna hada, idanu da Sardauna ta barke da kuka" Allah ya isa, tsakanina da kai na tsaneka mugu azalumi macuci saboda yarda, da nayi da kai yasa kaci amanata tashi yayi cak ya dauketa ya sabko tana dukansa tana zaginsa ya nufi bathroom yasake mata wanka daket yasamu tayi alwalla ya fito da ita

Ya shafa mata mai tana dukansa yasa mata, abaya yace" maza yi sallah hararasa, nayi cike da tsanarsa haushinsa, araina na nufo gun darduma taku daya nayi na tsaya cak saboda azaba haka na daure ina takawa dan banaso ya tabani har na karasa, na hau darduma na kallesa " wlh babu abinda na tsana ayanzu sama dakai mugu mazinaci wlh natsani mazinaci arayuwata ganin irin mugun kallon da ya watsomun ya nufo guna yasa na tayar da sallah. Sardauna yace" wlh My Abulena ki taka asannu ina tausaya mikine idan kika sake kirana mazinaci Allah yanzu zan murkosheki na tisa, cin wulakanci zan miki amma idan kinyi garda idan kin gama sallah kirani mazinaci kiga, aiki da cikawa yanzu na kwashi gara gidan dadina ato tunda ba kwartanci nayi ba sunnah nayi da mafi soyuwa cikin zuciyata wlh ki iya bakinki ko na ba uwar dakinki abuncinta yanzu wlh.

ya fadi yana nufar kan table ya sunce ledojin ya dauki cup ya juyo tea mai masifar kamshi da dadi ya dauki plate ya sauye soyeyiyar kaza mai hade da folawa ya matso da table d'in gefen gado.tunda naji ya rantse zai sake nasan zai aikata naja bakina nayi shiru da cemasa kwarto amma nayi alkawalin sai naci masa mutumci na tona masa, asiri idan mun koma gida. Sardauna ya taso ya dauketa cak ya nufi saman gado da ita ya dorata cinyarsa ya dauko tea ya dora abakina buge hannunsa nayi" bazan shaba ko dolane? " kisha wlh ko na murkosheki yanzu zabi guda? cikin kuka nace "nabarka da Allah zaka ga karshenka na rike hannunsa ina shan tea d'in saida nashanye duka ina hawaye yabani kazar naci sosai dan yunwa nakeji inaci ina zaginsa araina ina koshi na fara kiciniyar sauka ajikinsa ya rungumeni tsam ina dukansa yaki sakina fashewa nayi da kuka na kwantar da kaina kirjinshi na lumshe idanuna dan sai nakejin ina sonsa da kaunarsa abinda ban taba kawowa araina ba sai yau" wayyo Sardauna ka cuceni ka hallakar dani Allah ya isa ban yafe maba na fadi ina dukansa. tsawa ya bugamun wacce tasani tsoransa ya dawomun sabo fil shiru nayi ina kokowar sabka daga jikinsa. "wai kinsan irin dacin kukanki da nakeji azuciyata my zeener wlh kiyi kokarin hadiye kukanki ya fadi yana matesata jikinsa allura ya dauko bata shiryaba taji allura ajikinta ta saki ihu ta rukumkumeshi tana kuka banza ya mata

saida ya mata har biyu ya ballo magani yasaka abakinsa ya dauki robar ruwa ya kurbi kadan ya tallabo kanta ya had'e bakinsu ya shiga juyo mata maganin da ya narke taki hadiyewa ta dantse hakoranta hancinta ya danne mata ba shiri ta shiga hadiyewa saida ta hadiye tas ya saki hancinta ya kamo harshenta ya shiga juyawa cikin wani irin shegen Salo yake tsotsar harshanta yana hadawa da lebanta da hakoranta ya shiga bata yawunsa tana hadiyewa batare da ta saniba dan wani irin sarrafa harshanta yakeyi kissing d'in zee yake bada wasaba ya rigada ya tado mata kwadayin tsotsar bakin junansu batasan lokacin da ta narke jikinsa ba ta tallabo kasan tana tsotsar harshansa zuwa k'asan bakinsa tana bashi yawunta yana sha wani irin shan bakin junsu sukeyi sai fitar da numfashi suke sai karan musayar yawunsu kakeji tsayin 30 suka kwashe suna shan bakin junansu amma sam babu Wanda ya gaji cikinsu sai hawaye da ya wanke musu fuska. suna cikin kissing d'in juna zee ta fizge bakinta ta fashe da kuka tana dukan Sardauna " Allah ya isa ban yafeba mugu ta fadi tana sabka daga saman gadon tana tangadi.

tana kuka ta nufi kofar fita tana tangadi tana tafiya agwale k'asanta na mata azama zafi Sardauna ko jikinsa ya gama mutuwa daket ya Mike ya biyota ya damkota kokowa suke tana kuka tana Kiran Ammi daukota yayi cak ya nufo gado" MyBugun Numfashina kiyi hakuri banason azabtar dake pls kibar kukan wlh kona mun rai yake banason damuwarki. kwantar da ita yay saman gado ya Haye samanta yana lallashinta ta sauraresa fur takiya face d'insu ya had'e yana sabke tagwayan ajiyar zuciya yana hura mata iskar bakinsa ya rike kanta da kyau yada bata ko motsin kirki yana shafa kanta yana hura mata iskar bakinsa"my sweet zee babyna pls karki hadasa mun ciwon zuciya wlh bazan iya jure rashinki ba jikinta ya gama saki magani da alluran sun fara aiki tana cikin rigimar bacci ya dauketa. "My sweet Abulena kiyi hakuri zaki gane ba zina nayi dakeba.my zeener ki gane ina miki so na fitar hankali da bazan tab'a zina da keba my sweet gidan dadina ina sonki pls kibar tayarmun da hankali karki kini nasan kina sona sabkar numfashinta yaji cikin hancinsa ya d'ago ya zuba mata idanu bacci take hawaye ya wanke mata fuska murmushi ya saki ya fito da harshansa ya lashe fuskarta tas ya daure mata gashinta ya dagata ya sabko daga saman gadon" wannan fah dole zan ajiye so na dawo Sardauna ko ma shirya dan so take ta bujeremun Allah ka temakeni ta yarda da auranmu inajin tsoron ta kini nasanta da taurin kai abun nata ya fara yawa Allah kadubeni ka barni da,my Abuta ina sonta domin Allah my zee babyn Sardauna murmushi ya saki ya sauye coffee d'insa a cup yasha ya cire jallabiyar jikinsa.

ya saka kayan bacci ya kara gudun Ac ya hauro saman gadon yacire mata kayanta ya barta haka ba komai jikinta sai pant ya rungumota ya jamusu bargo ya mannata da jikinsa ya had'e face d'insu ya kamo lebanta yana tsotsa ahankali hannunsa daya saman manyan breast d'inta ya fara murzawa ahankali yana lailaya mata nipple d'in ya lumshe idanunsa yana shafar sassan jikinta ahankali da hannun daya yana Nishi yada yakejin dadin tsotsar lebanta da murza manyan breast d'inta tsayayyu bakinta ta zare ashagwab'e ta kirasa My Sardauna nah karka barni ka kasance dani har karshan rayuwata ina sonka kallonta yayi yana lumshe idanu yada yakejin dadin murza bresat d'nita yace" Wallahi nima bazan iya rayuwa babu keba kema karki barni mu kasance tare matata ina sonki Abulena bani mama nasha ya fadi yana dora bakinsa saman breast d'inta yana tsotsa anuntse cikin wani irin Salo yake shan nonuwanta Mika ta fara tana bank'aro masa kirjinta tana makaleshi tana sabmatu cikin bacci shima manneta yayi idanunsa na fitar da ruwan hawaye ya lumshe idanu yana tsotsar nonuwanta tamkar jariri yana mulmula dayan ahaka har barawon bacci ya dauke Sardauna nono zee abakinsa yana tsotsa. Daide lokacine Nishar ta kira Sardauna lokacin shabiyu asaudiya sukama A, Nigeria karfe goma na safe shine fa tana cikin

Kiran matar aljanin zee tazo ta kawo mata mugun labari Wanda zata sakata cikin chakwakiya babba ta hadasa fiti da tashin hankali dan daukar fansar mijinta dan Sardauna ya ilatashi sosai jinya yakeyi.
Sardauna da zee baby Bacci suke sosai manne da juna har anyi sallah Azuhur basu motsaba dan Sardauna jiya ko gyangyadi baiba baccin da yasamu yanzu shine shiko dama idan ya tara barci yanada nauyin bacci barin ma jinsa jikin burin ransa zee ga abinda yafi so abakinsa yana tsotsa su hussaini so biyu suna zuwa suna buga kofa basu tashiba baccinsu suke duk Wanda yayi yunkorin motsawa sai dan uwansa ya rikoshi ya rungume gam kuma har yanzu nono zee a bakin Sardauna da tayi kwakwaran motsi sai ya fara tsotsa. Karfe biyu daide zee ta farka saboda fitsarin da takeji taganta manne da Sardauna nonota a bakinsa idanun ta zuba masa ta beka hannu ta shafi fuskarsa tanajin wani irin mahaukacin sonsa da kaunarsa ta kurawa fuskara idanu ita dashi kamar an tsaga kara saboda tsantsar kamarsu hata dimple d'insu dama da hagum iri daya ko magana suke yana lobawa bakinsa ta kurawa idanu shi nashi k'aramine itako lips d'inta yana da dan fadi jitayi ya fara tsotsar breast d'inta idanu ta lumshe tana shafa fuskarsa wani irin dadi na ratsata " Ashhh uhmm wai My Sardauna nah dadi wlh. ta fadi tana Mika tana kara tura masa. wayarsa ce ta dauki ringing ta bude idanunta ta kallesa idanunsa lumshe alamar bacci yakeyi ahankali ta janye

nonota abakinsa ta janye jikinta ta sabko tana tafiya agwale ta nufi gun wayar ta dauki wayar ba suna picking tai ta kara akunnanta muryata k'asa tace "hello daga can taji muryar Nisha wacce bakin ciki ya tokareta amma ta dake dan taji muryar zee amma sai ta nuna da Sardauna take magana tayi sallama ashagwab'e tace" my sweetheart Dr nah wlh nayi missing naka sosai jiya daya pls kadawo babynka na mun motsa kaji my Dr nawa.kuma ka tsaremun kanka ka rufe idanunka da kallon mata dan duk duniya natsani wacce zata rabi mijina abin sona Sardauna zakin love mace daya zan iya barwa kai my dear zainabata itako nasan ko maza sun kare bazata taba son mijin Nisha ba nasan bazata soka ba my Dr ka kularmun da kanka ka gaishemun da my zainab ilove u my Dr da sauri na tsinke Kiran gabana na mahaukacin bugawa wani irin jirine naji na dibata nan take zufa naji ta karyomun jin yada nisha take magana ashagwabe zatonta Dr ne da yada takeson mijinta da yada ta karamani har taji zata iya barmun mijinta dan tasan inada aure wani irin kuka ne ya kufcemun na rufe bakina da tafin hannuwana na ajiye masa wayarsa sai lokacin na lurama ba kaya ajikina cikin tafiya agwale na isa bakin gadon na dauki abayata na saka na yane kaina na tsaya kan Sardauna na k'ura masa idanu inajin sonsa kamar zai kasheni da sauri na kauda kaina nan saman table naga canji kudin Saudiya na dauka ina dingishi na nufi kofa na murza key na bude kofar ahankali na fice ina kuka ko da na fito ban yarda na shiga gun Ammi get na bude na fice bakin titi na nufa" Sardauna Allah ya isa kasamun sonka adare daya ka rabani da budurcina kasa na aikita zina da aurena kaikuma kana tare da matarka da kakeso har da cikinta kasamun kinshinta araina kasa na tsani kaina ayanzu babu abinda natsana sama da kai na fasa zuwa Nigeria yawona zan shiga zan kira mahbeer ya sakeni na rokesa gafara nayi zina da auransa Sardauna ya zanyi da sonka naji natsani duk wata macan da zata kalleka da sunan tana

sonka gashi Nisha ta nuna itama sonka take Dole zan kaurace muku kuyi soyayyarku My dear Nisha nagode da adalcinki gareni da har kikaji zaki iya barmun Sardauna da banida miji wlh koda banida miji bazanso mijinki ba ai da kunya kuma ni bana ra'ayin mai mata inada mugun kishi bare Sardauna da yau daya sonsa yamun mugun kamu sonsa ya shigeni sosai har nakejin idan banyi nisa dashiba akwai matsala baba Astagafirullah ya Allah kayafemun ka ciremun son Sardauna ka maidomun son mijina mahbeer Sardauna yafi karfina yau zuwa zanyi nayi shaye shaye naje yawona da gidan casu na cashe nasha kwaya da sirot na more na tafi gidansu manal da jannat na boyema Sardauna har yagaji ya tafiyarsa Nigeria ni bazan koma k'asar haussa ba tunda Sardauna yafi karfina Nisha. Ki ajiye hankalinki Sardauna nakine ni ko da banida miji bazan shiga rayuwarki ba da masoyinki mahbeer kazo gareni nafasa cewa ka sakeni wlh nasan kana sona baza ka gujeniba dan dan uwanka ya kusanceni da zaran Sardauna ya gaji da nemana bai ganni ba yabar saudiya zan dawo gareka mijina yaya Mahbeer zan nuna maka zallar so da kauna my Ahkuyana takai karshan maganar tana sakin wani irin kuka mai cin rai dama duk maganar da take cikin kuka takeyi limozin ta tsinkayo tun kafin ta ISO ta daga hannu tana isowa ga banta tayi tsaye tana dingisawa tana cije baki ta ISO gaban motar. aka bude mata ta shige motar direba yaja suka tafi a motar duk mafi yawa takarune zee a kusan wata balarabiya mai tsohon ciki take zauna tana kuka wiwi balarabar ganin zee itama balaraba ce ta janyota jikinta tana buga bayanta tace" yarinya me aka miki ya kika fito babu Nikab yi shiru ki fadamun............... ✍🏻


πŸ€ΎπŸ»β€β™€Yanzu Aka fara muje zuwaβ›ΉπŸ»β€β™€β›ΉπŸ»β€β™€β›ΉπŸ»β€β™€





*ZEE BABY*




*book 2 πŸ‘‰πŸ»3*


...."jikin macan na shiga sosai ina kuka ban mata magana ba. " bazaki fadamun wa ya tabaki ba..? cikin shashekar kuka nace" Yayana ne ya dokeni ummana bata gida tana gidan biki gurinta zani yanzu. "to yi shiru bari kukan kin masa laifine shiyasa ya dokeki bari kukan kinji.?kai na daga mata nayi shiru. dagoni tayi ta gogemun hawayena. ta bude Jakarta taciro Nikab ta bani nasaka tana mun hira sauran jama'ar sai kallonmu suke. cikin tsiwa nace" wai dan durin uwarku me kuke kallo ajikinmu shegu yan iska. duk kunciki mana mota da tsami baki ta rufemun da sauri tana girgiza kai. "kul ki kuma zagi babu kyau. " to naji ai naga sun zuba mana idanu kamar mujiya ne. kai ta girgiza shiru nayi ban sake maganaba har mukazo inda zata sabka nayi mata godiya ta sabka niko ba azoba inda zan sabka dan gidansu manal zani. ana isa unguwar tun daga nesa nace" nan zan sauka motar ta tsaya na fito ahankali saboda zafin da nakeji agabana ina sabka na basu kudinsu na tsallaka titi ahankali na nufi layin gidansu manal. akofar gidan.

na tsaya ina danna Bell din gidan ba'a jima ba aka bude Radah ce murmushi na sakar mata na shigo rungumeni tayi ta rufo gidan tanajin dadi ta sakeni tayi ciki da gudu tana Kiran manal kai na girgiza nabita abaya. bangaran Sardauna zee na fita kamar da 30 minute ya farka yana lalubanta bata jikinsa ya kalli kofa yaga abude kai ya girgiza ya saki murmushi yanajin wani mugun farin ciki na ratsashi sabkowa yayi daga saman gado ya shiga bathroom yayi wanka ya dauro alwalla ya fito ya zura jallabiya sai istigifari yake irin yada yayi bacci baiyi sallah ba akan lokaci kan darduma ya hau ya tayar da sallah. bayan ya gama yayi ta neman gafarar ubangiji yama dan uwansa Addu'a da matansa Allah basu zaman lfy Allah yasa zee ta amshesa hannu bibbiyu. ya shafa Addu'a ya Mike dan wata irin yunwa yakeji saman kujera ya nufa ya janyo table yaci naman kazar kadan yasha lemo ya Mike yaje ya dubo zee da jikinta yaji ko bata zazzabi. wayarsa ta dauki ruri dauka yayi

yai picking ya kara akunne. "hello my Neesher ykk ina babyna nayi missing dinku. " My Dr i miss u jinake kamar ka shekara. murmushi ya saki" my Neesher ai muna tafe gobe insha Allahu zuwa jibi zamu isa. " my dr ka gashemun da my dear kace nayi missing dinta pls." zataji wlh baccin gajiya nayi shiyasa yau ban kiraki ba. " babu komai ai ni nakiraka babynka na kewarka. " ki shafamun shi dakyau da nazo zan bashi kwarin gwiwa. zan kiraki anjima. " OK sweetheart bye murmushi yayi yaji ta tsinke kira. Kiran daddy yayi lokacin yana Office ya dauka suka sha hira ya kashe ya kira ghaisha lokacin suna parlo ita da ummi Raiyan da su tuwusai da minata ta dauki Kiran ta kara akunnata. Sardauna ya shagwab'e" hello momyna i miss u. daga can tace" i miss too my son ina momy...?"
Tana lfy bacci take momy ki gaishemun da ummi zan kiraki an jima. " to su tuwusai Na gaisheka. " kice zan kira anjima bye i love u ghaishata ya tsinke Kiran

yana wani irin farin ciki ya ajiye wayar ya dauki turare ya fesa yaje gaban dressing mirroir ya gyara gashinsa yana wakar" wayyo zainabu abu Abuleta yar balarabar yarinya Wanda yace zainabu Abu ai kamar yace Sardauna Faisal duk Wanda yaso zainabu Abulena ai kamar yasoni duk Wanda baison Zainabu Abulena to wallahi Sardauna baya kaunarsa Abulena yar yarinya my gidan dadina Abu. Haka fah yari rika waka yana sakin murmushi ya gyara gashinsa ya fito ya nufi part d'insu Ammi suna parlo suna kallon TV ya shigo da sallama murmushi dauke fuskarsa. Ammi ta amsa ta rike baki" oh wannan yaran ai sai a barku wuni guda babu ko lekowa tun safe. kusanta Sardauna ya zauna yana dariya Hassan da hussaini sukace" Yayamun Dr ina yini yau sanmu yafi akirga muna tashinku amma shiru gashi za'ayi la'asar. kallonsu Sardauna yayi" wlh yan biyu gajiya ce shiyasa nayi bacci sosai to ina mutuniyar ko tana ciki akwance.Ammi ta dokesa abaya" kunji ja'irin yaro yo mu ai kai muka gani bari ni naje na ganta miji dadi idan bazata zoba. Sardauna yace wallah bata can koda na tashi bata d'akin. ya fada hankalinsa atashi yana mik'ewa tsaye. ai dukansu suka tashi tsaye.suna hada baki.

Wajan cewa"kana nufin ta fito...? Sardauna amutikar kidime yace" wlh ta fito kofarma abude na ganta ya fada yana nufar d'akunan yana duba ko ina jikinsa har tsuma yakeyi su Hassan hankalinsu ya tashi suka bazu yawon nemanta lugu da sako na gidan suka koma part d'in Sardauna ciki da bai babu zeey baby Ammi kuka ta fara" na shiga ukku ina zainaba ta tafi. Sardauna dabas ya zauna ya dafe kansa zuciyarsa na wani irin mahaukacin bugawa da karfin gaske jikinsa na rawa ya furta"My bugun Numfashina yaushe ne zaki barni na huta yaushe zaki bari muji dadin rayuwarmu pls karkiyi nisa dani wallahi ayanzu bazan iya rayuwa babu keba bazan iya ba sam bazan juri nisanki gareni ba pls ki fito don Allah. Ammi ganin yada jikin Sardauna yake rawa yana sambatu abun ya tsora tata sosai kusansa ta zauna ta rungumushi jikinta tana lallashinsa ta kalli hussaini tace" lokacin da kuke garin nan ina kukaga zainab na zuwa su waye kawayanta...? Hassan yace "yauwa Alhmdllh wlh sai yanzu na tuna Ashe

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login