Showing 54001 words to 57000 words out of 198792 words
Chapter 19 - ZEE-BABY-1-AND-2 COMPLETE HAUSA NOVEL By hausanovels001.txt
sun jima sosai kafin suyi sallama sigari ya kunna yana zuga yasha tafi goma kafin yaji yar nutsuwa mashakurah tayi ta kiransa wayar na ringing baya dauka Dole ta hakura ga zazzabi yaci karfinta Dole ta shirya ta nufo hospital bangaran hayatu kuwa saida abokinsa ya dawo ya iskosa tsirara asume duk an tsatsarga masa diyan kaya Allah yasa su biyu sukazo kaya suka samasa suka nufi hospital dashi aka bashi temakon gagawa ya farfado, bangaran umma hankalinta atashe da taji shiru Nisha ma ta tashi hanlinta gashi tana tsoron Dr baza jeba hospital umma Kiran Dr Sardauna tayi cikin sa'a wayar da take hannusa ce take tambayarsa ya jikinta zainaba yace da sauki tana bacci amma idan ta tashi gida zai kaita bazai mayar da ita nanba batayi musu ba tunaninta dan yaji dadin dubata agidane lokacin da mashakurah ta isa hospital ana sallah la'asar parking tayi ta fito Office Dr Sardauna ta nufa ta murda arufe tayi ta bubugawa bai bude ba niko nace mashakurah kin manta sallah ake,
kiransa tayi awaya Kiran ya tashi zee daga bacci idanunta bude taga wayoyinsa har biyu ita sai yanzu abubuwan suke dawo mata dan d'azu bata haiyacinta sosai mik'ewa nayi na sabko jin kasana da lema hamdala nayi da ciwon cikin ya tsaya yau da gagawa wayar har yanzu ruri takeyi ganin sunan yasa naja tsaki "wlh natsaneki shegiya katuwar banza jarababiya mai bin namiji har gida drip nacire na nufi kofar na murda akulle Allah ya isa akan me zai zo ya kulleni gashi drip ta kare da ban iya cirewaba jinina ya zuke haka yaso mugu gashi inaso natafi na gyara jikina kar mai yawa ya fara zuba gun wayar na dawo dayar na dauka karamar cikin sa'a babu security number mahabeer na fara nema wacce naga my bro nayi dailing bugo biyu ya daga"Dr namu ykk ya matata yanzu Nisha ta kirani ganinan anjima kukan shagwab'a na samasa"my heart kayi sauri kazo ka kaini gida wlh ya rufeni ya tafi sha'aninsa kayi sauri inaso naje na kimtsa kaina kuma na fadama abinda shegen dan iskan hayatu yamun cikin tashin hankali yace me ya miki my zeena Dr ne ya rufeki maybe dan karki fitane sautin kuka na kara arikice yace"Ok bari nazo yanzu mutafi yi hakuri bari kuka sai nazo ya tsinke Kiran ta ajiye wayar ta shiga toileta tana shiga toilet Dr Sardauna ya bude kofar shida mashakurah suka shigo dubawa yayi yaga bata saman gadon ta cire drip din kara ruwa yaji a toilet "my Dr najima fah ina jiranka Ashe baka Office? " hmm wayoyin ana na barsu muje na dubaki bakin gado ta zauna jikinta ya tab'a zafi gum bai wani bincike taba ya hada Allura zazzabi "sweet baby gyara ayi Allura daide lokacin zee baby ta fito tsaki taja tazo ta ingijesu dan neman magana basu kulataba ta zauna mashakurah tace"wayyo my Dr Allura zafi tattausan murmushi ya sakar mata "sweet baby yi hakuri ahankali zan miki ki zama jaruma mana dariya mashakurah tayi "my Dr na tsaya to yimun amma bari in rufe idanuna "yauwa matar Dr Sardauna Oya rufe idanunki wlh ji nake zazzabin kamar ajikina haushine ya cika zee taciki tayi Fammm amma ta dake ta dauke kanta ta shiga wakar larabci tana kada hannuwa Allura yama mashakurah sai matsar kwala take hannuta ya rike ya fara lallashinta karamar wayarsa ce tayi kara da sauri na dauka nayi picking na kara akunne "hello my heart kazo to kama jirani akofa ba sai ka shigoba na tsinke Kiran na ajiye masa wayarsa na sabko daga gadon na gyara jikina na fara tafiya Kenan naji ya shakuni ya hadani da bango "dan ubakin meyasa kika daukarmun waya ni sa'ankine ke yar iska ahaka zaki fita waje"dallah malam sakeni meye zaka shakeni haka ko kasheni zakayi to sai me idan an dauki wayarka ko ranka ne acikin wayar da baza'a dauka ba na fadi inda dukansa akirjinsa mari ya kaimun" ni sa'an kine murmushin takaici nayi muna kallon juna ido cikin ido na kallesa cikin dakiya saboda tsumammun idanunsa fusgata suke inajin kasala ga yada ya matseni kirjinmu hade yake ga wani futinanan kamshi dayake fitowa daga jikinsa ga numfashinmu na gauraye gu daya dake'wa nayi cike da rashin kunya nace"nagode Dr Sardauna idan kanaso ka sheni ka huta yafi duk motsi kadan ka mareni kana neman kurmantani naji Nice yanzu mai laifi ni na tab'a maka phone d'inka nakira mijina Allah ya baka hakuri insha Allah hakan bazata kuma faruwa sakeni na tafi yana jirana baki ya bugemun da karfi idanunsa sunyi jajur "dan ubanki ba inda zaki shine ya kawoki da zaizo daukarki lokacin da aka kusa karya miki haki a idanu ubanwa ye ya hanashi zuwa temakonki sai mayarwace gida to bazaki yar isaka"kai wlh ni ba yar iskabace sakeni wai inama dan dalili jarababe masifafe ko kaikade ne ka iya shiga damuwa da iya masifa duk kabi da dameni meye hadinka dani" nine jarababen ya fadi yana kara matseta ya tallabo kanta idanu ta zaro"me...ye...za...ka..mun
...sakeni banason iskanci kafita bayana Sardauna kara kusanto fuskarta yakeyi ya tsirawa jajayen lips d'inta idanu yana mamakin yada take iya kallon kwayar idanunsa habarta ya dago takai masa duka" wlh Sardauna karabu dani mashakurah ce ta Mike tayo gunsu "Dr dan Allah saketa ya kake nema had'e fuskarku ni ana banga abunda tayi maba ta fada tana janyesa Dole ya fasa had'e face d'insu ya murde mata lips da karfi "Allah ya isa mugu sai kaga karshenka kofa aka fara bubugawa mashakurah taje da sauri dan haushin yada yama zee takeji duk da fadane suke tasa hannuta zata bude Dr Sardauna ya juyo yana kallonta ya buga mata tsawa"wlh sweet baby idan kika bude kofar nan zan baki mamaki zakigane waye Dr Sardauna ayau yana cikin magana zee tana ga hankalinsa na gun mashakurah yana mata masifa ta zambaceshi ta gantsara masa cizo amurdadan damtsen hannusa ta Duka ta k'asansa dama rumfa ya mata da faffadan kinjinsa kafin ya damkota ta Nufi kofa da gudu tana Kiran Mahabeer dan ta matsu tabar hospital din daurewa kawai take Sardauna ya motso mata zazafar sha'awarsa bayan mashakurah ta lab'e jikinta na rawa take k'ok'arin bude kofar dumama mashakurah duka tayi agadon baya tayi k'asa da murya cikin rada tace "Aunty yar lukuta taremun muguncan har na fita amma karki tab'a jikinsa please kuma wlh idan kika tab'ashi ina kallonki da idanun baya Allah sai naci durin uwarki idan mun hadu da sauri mashakurah ta juyo ranta ab'ace itako k'ok'arin bude kofar take murya Mahabeer taji cikin sauri take murza key d'in"my heart ganinan.................... βπ»
ππ»Yar ilu ceπ€ͺ
*πππ©π»βπ¦±ZEE BABYπ©π»βπ¦±ππ*
*DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE*
*ππ»20*
....tana bude kofar Dr Na isowa da Sauri tayi wuff ta fice da gudu jikin Mahabeer ta fada" my zeena meye kike gudu numfashi ta maida ta rikeshi"my heart mutafi please "muje nama Dr godiya kukan shagwab'a ta saka masa tana tsalle sai kallonsu akeyi yada tayi kyau kamar yar tsala gashinta ya zubo har gadon bayanta "OK my zeena muje tunda bakiso ko??" Kai ta daga Sardauna ne ya Iso ransa ab'ace zee ta saki Mahabeer ta koma bayansa "Ah Dar namu menene kuma kake zaro idanu kana fushi? " bro wlh sai na hukunta yarinyar nan zagina tayi ta gudo daga cewa tabari ayi mata sauran Allura guda shine ta zageni ta gudo kai kuma dan daure mata gindi kake dariya kuma ahakane zaku fita da ita idanu zee ta zaro tana lab'e bayan Mahabeer "wai, Allah kaidai anyi katon banza yaushe na zageka kuma yaushe mijina yayi dariya cikin zafin zuciya yayi kanta Mahabeer ya taresa da sauri "yi hakuri Dr abar Allura bataso fizge hannusa yayi ya nufi cikin room d'in da ya fito"Ya Mahabeer mutafi manta dashi hannuta yaja suka fito"my zee baby wlh kiraba haraka da Dr Sardauna meyasa zakice masa karya yakeyi "to shikenan tunda hakane baka sona kanuna mun matsayi na ta b'are baki tana kuka harda ihu ta fizge hannuta ta dora akai"wayyo na mutu na lalace mijina baya sona saboda kalan dangi jama'ar harabar asibitin sai kallonsu akeyi arikice ya riketa yajata tana tirjewa lokacin Dr Sardauna ya rako mashakurah bayan ya gama sabke mata kwandon masifa tarasa me tamasa wai laifintane da tabar zee ta fita shiru tamasa har yagama ya sabko yace suje ya rakata gun mota suna fitowa harabar asibitin yaga tijara da zee takema Mahabeer yana lalabata ta shiga mota takaici da bakin ciki yasa ya juya ya koma yace mashakurah ta gaida gida zaizo da dare daket Mahabeer ya shayo kan zee da sa bakin wani datijo ta shiga motar tana turo baki shiga yayi yamata key sukabar hospital d'in
driving yake hankalinsa gun zee baby yada tayi fushi "My zeena meyasa ban isa nayi miki maganaba to yi hakuri kinji Amaryata kanta ta kwantar kafadarsa tana masa kukan shagwab'a ",yi hakuri zeezeena please karki samun ciwon zuciya zee rigimarki tayi yawa kalli kayan da kika fito dasu wlh jinake kamar zuciyata zatayi bindiga saboda kishinki ya gangara yai parking ya dago kanta sai shashekar kuka take yana share mata hawayen fuskarta idanunsa sun tara kwalla ya rasa ya zai mata ahankali ya kirata cikin sanyin murya "my zeena mekikeso yanzu ko dan ki tayarmun da hankali"to bakaibane ka batamun rai" ok yi hakuri dagowa tayi takallesa idanunsa sun tara kwalla cike da mamaki ta zaro idanu jikinsa tafada"Ya Mahabeer don Allah yi hakuri kamayar dasu ina sonka karkasa, na tsaneka ni inason jarumin namiji banason lusari ta dago tana gogeme hawayen fuskarsa shima ya goge mata ya saki murmushi "dama wayo namiki dan kibar kuka gashi nayi nasara ajiyar zuciya na sabke na manna masa kiss akumcinsa na koma gun zamana jikina yayi sanyi motar yaja muka tafi yanajana da hira jikina na saki muna hira har muka iso gida, a parlo muka isko yan gidan suna hira da sallama muka shigo direct bedroom na nufa, tana zuwa tayi wanka ta kimtsa jikinta ta saka doguwar riga mara hannu wacce tayi cif cif ajikinta ta gyara gashinta ta daure da ribbon ta fesa turare parlo ta fitokusan ghaisha ta zauna
"Momy sannu ya jikinki?? " ummina da sauki ta kalli hafeeza"ke baki iya gaishe da mutaneba ne? dariya hafeeza tayi "su manya ina yini ya jiki Aunty amarya tayi dariya"momy ya jikin Ashe cikinki yake ciwo adakile ta amsa khalisat ta rike hannuta "my zee sannu murmushi ta sakar mata"yauwa my khalisat ta kalli ghaisha"ummina bani wayarki na kira my dear ta kawomin wayata da kayana ummina wai kinsan me dan iskan hayatu yaso mun yau wlh kwartacin yaso yi dani fade da rana tsaka dan umma tace ya kaini hospital "innah lillahiwainna'ilaihir raji'un"amma wlh hayatu ya bata wayonsa "ummina kibarshi ai Dr yaci mutumcinsa duk abinda zee ta fada karaf akan kunne mahabeer isowa yayi ransa ab'ace "wlh yau sai hayatu ya gwamce mutuwa da rayuwa ghaisha tace"kanaji Dr ya hukuntashi Mahabeer abi komai asannu kar zumunci ya bace mun godewa Allah da bai cutar da itaba amma bata kara zuwa gidan hauwa ba zaman yayi yana huci zee ta dawo kusansa. "Ya Mahabeer kaje ka amsomun kayana kaji? " bari yanzu kuwa zan amso miki ya Mike ya fice ghaisha ta rumgumeta tana mata sannu Aunty amarya kallon zee take yada sam bataji kunyar fadar abunda hayatun yaso mataba har tsirara da yayi suna zaune suna hira har aka kira sallah magarib kowa ya tafi yin sallah itako tana zaune tana kallo, tunanin Dr Sardauna ya fado mata yada d'azu ya matseta yana mata masifa sai lumshe idanu takeyi can k'asan makoshi ta kira sunansa ahankali "Dr Sardauna Namijin duniya ta fadi tana kwanciya tsikar jikinta na mimmik'ewa yada ya rinka mata kiss akunne wani irin feelings takeji sanyi na ziyartota jikinta ta kame guri daya tana sabke ajiyar zuciya murya mahabeer ta maidoni haiyacina firgigit na tashi zaune" my heart sannu murmushi ya sakar mata"ga kayanki da wayarki "yauwa angona na gode"ficewa yayi yana murmushi mik'ewa nayi na dauki kayan na nufi bedroom saboda sam banida nutsuwa saman bed na fada na Kira ummina bugo biyu ta daga"ummina ya kukayi dasune? " zainaba ki ajiye hankalinki karki damu nima insha Allahu ina tafe gwara na barmusu k'asar sati suka bani idan bansa kinzoba zasu d'aura miki aure"wani uban ashar ta lailayo ta dirka saida ummin ta lallasheta"yauwa ummin kizoma cikin satinan zanfi kowa farin ciki"eh zanzo dan Allah zeena yarinyar kirki ki nutsu"zan nutsu amma ko ba yanzuba sai na iske Abbu Rahman saudia "yanzu dai kibari har nazo kinji? " naji ummina kinada lbrn jannat da manal? " wlh banida amma zansa amso miki number su, munjima muna hira na kashe tunanin Sardauna ya adabi zuciyata burina najini jikinsa yana tsotsata ganin tunanin zaimun yawa yasa na Mike na watsa kwayoyi abakina na fito parlo,
Bangaran Dr Sardauna tun bayan tafiyar zee ransa ab'ace yake haushinta yakeji da na mahabeer sigari ya rinka zuga babu kakautawa har ya samu nutsuwa saide idan ya tuno yada suka manne juna d'azu tsikar jikinsa ta fara minmmik'ewa yanajin wani iri da muguwar sha'awa na ziyartasa tsaki yaja ya Mike ya fara duba marasa lfy dan ya manta abinda yake damunsa ahaka har karfe shida ya nufo gida yana zuwa ana Kiran sallah magarib agagauce yayi wanka ya shirya cikin jallabi ruwan toka ya taje kansa ya kwanta luf ya dan zubo kamar na mace sai sheki yake turare ya fesa sai zuba kamshi yakeyi yayi mugun kyau kamar balarabe ya nufi masallaci bai dawoba saida akayi sallah isha'i mota ya shiga ya nufi gidansu mashakurah, zee tana zuwa parlo ta isko Daddy na zaune kusansa ta zauna"Daddy oyoyo" momy ya jikinki? " Daddy da sauki ummina tace zatazo"eh momy wlh naji dadi sosai momy Aunty amaryace ta ISO "Daddy nanah abunci na jiranku mik'ewa yayi "momy tashi muje hannusa ta kama ghaisha ta Mike da sauran yaran dukansu suka nufi dining sai ga mahabeer da Najib suma sun shigo Aunty amarya tayi serving d'insu Daddy yace"ina Dr Mahabeer yace ya tafi zance gun amaryasa dariya sukayi kowa ya fara cin abuncin zee ko tunda akace Dr Sardauna ya tafi zance abun ya tsaya mata arai ta kasa cin abunci haka kawai taji tanason ganin Dr Sardauna adaide wannan lokacin ko zuciyarta tabar zafi sama sama taci abunci ta Mike ta dawo parlo ta zauna Nawwara ta hau cinyarta tana mata surutu jitayi parlon ya isheta ta mik'e zata nufi bedroom wayarta ta dauki ringing taga number saudiya ce
picking tayi ta kara akunne aka kashe shiru taji tsaki tayi ta nufi kofar parlo tana cewa "Ya Mahabeer na tafi na gano Daddah kwana biyu bamu haduba ta fice anutse take tafiya ta nufi part d'in Daddah ina sanyo kaina kofar parlo naji nayi karo da mutum da sauri na janye ina shirin matsawa ya damkoni yayi wani lungu dani ihu nayi saki ya rufemun bakina ganin zan bata masa lokacin ya daukeni cak kamar yar baby wani lungu ya shigar dani ya direni ya matseni yamun rumfa da faffadan kirjinshi wani fitinanan kamshin sa ya bugi hancina dama tun d'azu cikin shaukinsa nake nan take naji ina bukatar ya shigar dani jikinsa fiye da hakan tsumammun idanunsa ya zubamun cikin zazakar muryasa yace"dan ubanki wa kikama rashin kunya agaban bro ya fada yana riko k'uguna da har zan masa rashin kunya na fasa cikin dakiya na hadiye maitata na kallesa gajeran wandone jikinsa sai singileti jikinsa ko ina gashine sai yau nasan l'alle ba karamin kato bane duk amunmurde yake ga Faffadan kirji araina nace Dr Sardauna ka hadu ta ko ina isashan Namiji jarumi Wanda baya daukan raini na burgeni dama Mahabeer yakeda wannan sufar karfafan da na more miji da sauri na dawo nutsuwata nace"Allah ya baka hakuri Dr sakeni na tafi banason tashin hakanli banida lfy wai meye nufinka akaina da kakeson tab'amun jiki sakeni ni ba yar iska bace da kakeson kullum ka tab'ani baki ya bugemun ya shigar dani jikinsa sosai wani irin sanyi ya ratsa zuciyata atare ni muka sabke ajiyar zuciya muka rumgumo juna da karfi sai ajiyar zuciya Muke sabkewa a tare wani irin shock mukaji atare kamar wutar nefa ta jamu wuyana ya sunsuna ya tura fuskarshi k'asan wuyana"kamshinki dadi kamar sweet yawunki bakinki mai kyau jajayen lips d'inki masu dan fadi sun fiye sweet ya fada yana tallabo kaina muna kallon juna ido cikin. ido habata ya dago duk jikina ya saki wani mugun dafi ya zubamun daga cikin idanunsa inaso na janye nakasa bazan iya barin jinki Sardauna alokacin ba wani shegen kiss ya sakarmun ak'asan wuyana saida na sabke ajiyar zuciya na ririkeshi ashagawb'e nace "My Sardauna kabari " My Zeener bazan iya bariba ya fada yana lasar wuyana ya had'e face d'inmu haiyacina na dawo na ingijeshi da karfi amma ko motsi baiba dukansa nake"sakeni malam meye haka da sauri ya had'e bakinmu ya lalabo harshena tunda naji gumin bakinsa anawa nayi lakwas tallaboni yayi da kyau ya fara tsutsar bakina yana zubamun yawunsa ina hadiyewa harshensa na kamo ina tsotsa dadi nakeji har tsakiyar kaina tallabe kawunan juna mukayi sosai Muke tsotsar bakin junanmu muna shan yawun juna da mukejinsa tamkar zumuwa sai numfashi Muke fitarwa k'aran musayar yawunmu na fitowa muna shafar gashin juna idanunmu alumshe sosai Dr yake zukar yawuna yana tsotsar bakina da zafi zafi duk na dimauce na gigice jina nake awata duniya jina nake bazan iya rayuwa idan Sardauna bai tsotsi bakinaba shima bangaransa hakane wani dadi yake dibarsa yawunta akwai teste da zaki fiye da zumuwa baisan lokacin da ya zare bakinsa anataba ya k'uramata idanu cikin wata shu'umar murya ya yace" my zeener yawunki so sweet na kara sha ko? Ni ban koshi ba wlh ya fada ashagwab'e da wannan muyar tashi gabaki daya na gama rikece wani Abu naji kamar sonsa ya soki zuciyata nan take dan baitaba mun magana da wannan sigar muryaba ga shagwab'arsa