Showing 99001 words to 102000 words out of 198792 words
Chapter 34 - ZEE-BABY-1-AND-2 COMPLETE HAUSA NOVEL By hausanovels001.txt
kerrrma face ya had'e" me namiki kawai dan na duba lafiyarki sakinta yayi ya dauki magungunan da yakawo ya bata ya janro gora ruwan da take ajiye kan table ya bata tasha tana rawar jiki" kinyi sallah? " banyiba tashi maza jeki kiyi cikin rawar jiki ta miki shima mik'ewa yayi bedroom ta shiga taje ta dauro alwalla ta saka hijab ta shimfida darduma tayar da sallah, tana gama ta Mike ta rufo kofa Sardauna ya shigo gabanta ya buga da karfi tsoro ya shigeta ganin dagashi sai guntun wando kofar ya murzawa key ya kamota ya rumgume" meye kike rawar jiki ni babu abinda zan miki ya fada yana tafe da ita sai jinta tayi saman gado ya mata rumfa ta bude baki zatayi magana ya cafke bakin tuni ya fara rikitata da salonsa amma tsoro ya hana taji dadin sai ji tayi har ya shigeta kuka take sosai tana rokonsa da ta damesa da kuka ya ramkwafo ya kame bakinta ya daga kafafunta da kyau yana kashe arna sarka masa, jiki tayi tabarwa Allah ikonsa dan muryata ta dishe hawaye kawai ke kwaranyowa daga idanunta, Sardauna saida ya kwasha awa daya cif akan Nisha ya barta ya mirgina gefe yajima kwance kafin ya Mike ya fice daga d'akin da kallo take binsa har ya fice daket ta tashi tana kuka ta shiga bathroom ta hada ruwan zafi ta shiga ciki tajima sosai saida taji gabanta ya rage zogi tayi wanka tsarki ta fito daure da towel doguwar Riga ta saka ta fada saman gadon ta lumshe idanunta Sardauna ya shigo "Nisha zan fita ki kula da kanki idanu ta bude ta kallesa dan wani mugun tsoronsa takeji" to kawai tace shima ficewa yayi bai sake maganaba shi ganin ragwantarta yake itako jarabarsa take gani gun aiki yakoma Nisha takira Salma kanwarta tana kuka ta fada mata yada Sardauna yake garzata babu tausayi shawara salma ta bata tayi hakuri kowa haka yake fuskanta saide da alamu Sardauna mabukacine sai tayi hakuri haka ta wuni cike da fargaba bangaran zee baby kuwa da ta tashi daga bacci garau ta tashi mahabeer bayanan wanka tayi taci abunci ta dauko wayarta taga Nisha kiranta tayi sukasha hira Nisha take fadama zee abunda Sardauna yake mata haka kawai zee hankalinta yayi mugun tashi ta fashe da kuka mai ciwo jin bakin Sardauna ya tsotsi na Nisha kashe wayar tai baki daya tayi jifa da ita Nisha ko tunaninta ko itama haka mahabeer ya mata shiyasa batason zancan haka zee ta wuni kamar zatayi hauka duk ta burkice haka mahabeer ya iskota kafin yasamu kanta yaci wuya daket tayi shiru har dare ba inda yaje yana aikin lallashinta tare suka kwanta zatonsa aljanune suka motsa Nisha duk yada take tsoron Sardauna haka ta daure suka kwanta gado daya haka yayi ta rikitata da salonsa har tayi bacci amma bai mata komaiba saboda taciyu ya saurara mata har ta warke haka sukayi bacci manne da juna asubah ta gari
*********************************
*Please agurguje bayan wata daya*
Abubuwa dayawa sun faru tsakanin Sardauna da Nisha tun tana tsoron Sardauna har ta hakura ta sakar masa jiki dan mugun mabukacine akullum sai ya sadu da ita sau ukku tun tanajin dadi tana sambatu idan yana mata har ta dawo tana kuka tana rokonsa amma baya sarara mata Dole zata hakuri shiyasa, yanzu batada wani sukuni duk, da yana kokarin ya faranta mata amma duk da haka tana cikin damuwar jarabar Sardauna amma idan kaganta sai kayi mamaki bazakace tanada damuwaba dan tayi kiba tayi fari sosai tsaf da ita dan sosai Sardauna yake kula da ita ko can gidansu Sardauna iyayansu sunji dadin yada Aisha ta murmure tayi kiba tayi kyau sun yarda Sardauna yasan darajar mace umma hauwa ma taji dadin ganin yarta tayi tsaf bangaran zee baby da mahabeer yanzu da sauki dan suna shiri ta rage masa rashin kunya ta ajiye hankalinta har ta danyi kumari shiyasa itama su ghaisha da Daddy da ummi Raiyan sukejin dadi zee tana cikin kwanciyar hankali zee ta yarde ma mahbeer ya kwanta da ita Dan wata irin jaraba takeji saide bata yarda yayi romance tace idan yana bukatar hakkinsa yayi dan abukace take kulkum cikin zuba take to matsalar koda yaushe idan zai kusanceta sai ya koma ba namiji bs gansaba yayi lagwab shinefa ta fara masa masifa ita tagaji wlh gida zata ta fada har kuka yake mata tayi hakuri ta rufa masa asiri zai nemo magani to shine ta barsa ko sunje gida bata fadi duk bayan kwana biyu Nisha take zuwa gidan zee susha hira amma zee sam taki zuwa gidan Nisha babu yanda mahabeer baiba amma taki karshema kuka take saka masa, Dole ya barta Nishar taci gaba da zauwa tana mamakin kibar Nisha sai ta tuna Sardauna kawai tatali haka zee kullum tana duba wayarta ko taga kiran Sardauna amma shiru bai kiraba har tsawon wata daya da yayi mata alkawalin kira gashi ko takirasa bata samunsa har number da Nisha ta bata amma idan takira bata samunsa fushi tayi tafita daga lamarinsa gashi tanason ganinsa amma ta gwamce har a bada karta ganshi indai sai taje gidan Nisha Dan ta tsani Nishar kanta bare wani gidanta haushin Sardauna takeji yada yakeba Nisha kukawa har ta wani murmure tayi kiba da fari
Misalin karfe tara na safe zaune suke kan dining suna breakfast Sardauna ya zubama Nisha idanu saki murmushi yada nisha takecin nama kasa cikin rawar jiki kamar wani zai amshe mata kai ya girgiza"my Nisha kici mana ahankali waye zai amshe miki ya fada yana murmushi kallonsa tayi tana kid kif da idanunta sun kawo ruwa"my sweetheart kabarmun dariya wlh jinake kamar wani zai amshemun fah"yi hakuri ba mai amshe miki my Nisha ya fada yana jan hancinta bata sauraresa ba saida taci cinya da kirji ta hada tea mai uban kauri tasha mik'ewa Sardauna yayi" my nisha na tafi ba rakiya da cup d'in tea dinta ahannu ta rakoshi har har kofar parlo rumgumota yayi ya mata kiss agoshi "maza aje aci kaza yaja glass kofar ya fice itako ta dawo tana dariya ta zauna aparlo tana shan tea ta Mike taje ta dauko cinyar kaza ta zauna tanaci,
Gidan Mahbeer cikin shiri ya fito yana waya" ki kwantar da hankalinki khalisata yau insha Allah zan turo iyayena bari na lallaba yar rigimar ya tsinke kiran kofar bedroom din zee ya tsaya yana bubugawa kofar ta bude " wai meye zaka dameni ba wani anfani kakemunba shigowa dakin yayi "zo kiji
mana my zee magana zamuyi ni banason fada baki ta tab'e hannuta ya kama suka zauna bakin gado yana rike da hannuta"kanwata yar kirki Dan Allah temako nakeso kimun please hannuna na janye na zuba masa idanu cikin tsiwa nace temakon me zanma? " yauwa so nake muje gida kicewa su Daddy kece kikeson na Kara aure na auri khalisat tausayi take baki kinga nama Daddy maganar yakiya yace ko mata sun kare bazan auretaba kuma bai yarda namiki kishiyaba ki temaka mun kallonsa nayi cike da mamaki" yo idan ka aureta ya zaka mata kaida bakada anfanin komai? " wlh ko kusanta na tsaya tashi take gau kecedai bata tashi agabanki murmushi nasaki" gud my heart muje to ai farin cikinka nawane zan temakama rumgumoni yayi yana dariya "nagode kanwata zan kasance mai muku adalci jikina na amshe ina dariya" ai ba komai bari na shirya cikin gagawa na shiyar cikin wani ratsatsan less pink colour mai adon duwatsu baki Riga da siket na daure gashina da ribbon na murza daurin dankwali jaka da takalmi duk pink color mahbeer rumgumota yayi "kanwata kinyi kyau sosai wlh murmushi nayi"nagode mijin mace biyu dariya yayi yaja hannuna kuka fito takalmina mai shegen tsini akafata wayata na dauka a parlo muka fito ya rufe kofar muka nufi rumfar ajiye motoci "wow mijin mace biyu gidanmu akwai kyau dariya yayi muka shiga mota yaja muka nufi get mai gadi ya bude masa ya fice ya harba motar kan titi zee baby sai surutu take masa yana dariya Dan yana jin farin ciki yada zee baby ta yarda ya auri khalisat gudu yake sosai kan titi yan mintina kadan suka kawosu kofar gidan iyayan nasu honr yayi aka wangame masu katon get suka shige cikin sa'a kuwa Daddy na nan akusa da get Mahbeer yayi parking suka fito hannuta ya kama suka nufi part d'insu Daddy.............. βπ»
ππ»Yar lelen Janaf ceπ€π»
*πππ©π»βπ¦±ZEE BABYπ©π»βπ¦±ππ*
MALLAKAR UMMU FAREESA NE
*DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE*
*ππ»38*
....da sallama suka shigo parlon suna rike da hannu junansu Daddy da ghaisha da ummi Raiyan duk suna parlo zaune Daddy na shirin tashi ya gansu ya koma ya zauna ghaisha tace" oyoyo momy zee ta janye hannuta ta nufi gun ghaisha ta fada jikinta tana dariya"ummina ina kwana Daddy ina kwana dariya suka Mata mahbeer ya iso ya gaishesu ya zauna kusan Daddy zee tashi tayi ta koma kusan umminta ta rumgumeta tana mata kiss"ummina nayi missing dinki ina kwana murmushi tayi ta shafi kanta" baby kin tashi lfy? " Alhmdllh ummina ina so hafeeza? ghaisha tace" tana school Daddy ya kalli mahbeer "mahbeer naji dadin yada ka rike Amana Allah yama Albarka mik'ewa to ni zan fita sai ka tashi mutafi nanah ta rugu gunsa daukarta yayi" autar gida ya kike dariya tayi" ina lfy dady mahbeer ya kalli zeey baby da take sabgogin gabanta yace" zainab kima Daddy bayani abinda kikace kinaso ko?
jikinta ta janye ta Mike tazo gaban Daddy ta sunkuya cikin ladabi tace" Daddy dama yaya mahbeer ne kuma tayi shiru Daddy ya koma ya zauna" monyna dama me fadi maganarki kai tsaye meye yamiki kuka ta fara" ni banaso na hada fitina kar zumunci ya baci" haba momyna dawaye zumunci zai baci ai ni idan ya miki wani Abu kikaki fadi wlh kin cuceni Dan Ke amanace wajena har mahaifiyarki wlh nafi sonki Akan yarana ke yar zumunace maza fadamun meye ya miki mahbeer ya kalleta gabansa na faduwa" zainab bangane inda kika dosaba fah cikin kuka tace" yo dama ina zaka gane tunda baka ganewa wlh Daddy dama khalisat ce yakeso yar gidan anty amarya shiyasa tunda mukayi aure bai taba sabke hakkin da Allah ya Dora masaba kullum saiyace bashida lafiya amma wai zai Kara aure ashe nice bayaso shine yace wai muzo insa baki ku yarda ya auri khalisat bayan auranta idan sun gama cin amarcin ya fara kulani niko saboda biyayyar aure duk da na tsani kishiya to ya zanyin tunda inason mijina Dole nace muzo na rokeka ta
matsa gaban Daddy ta rike kafafunsa tana kuka"Daddy don Allah kubarsa ya auri khalisat ko ya fara sabke nauyin da yake kansa wlh banaso Allah yayi fushi dashi ummi Ranyan hankalinta yayi mugun tashi sanin karfin sha'awar yartata Allah kukane ya kufce Mata ta Mike da gudu tayi kan yarta ta janye zee daga gun Daddy ta rumgumeta Daddy mutuwar zaune yayi "bakinsa ya kasa furta komai saboda Bacin rai da kunyar abunda d'ansa yayi gashi ummi Raiyan taji hankalinta ya tashi ance ba'ason yarta za'a mata kishiya mahbeer hankalinsa ya tashi ya bude baki zaiyi magana ghaisha ta zabga masa Mari" wlh mahbeer kabani kunya mune zaka tozarta abaka amanar yarinya ka ajiyeta tsawon wata da kwanaki babu wani labari Dan shiga hakki karamun kaninka Sardauna yafika hankali da tunani shiyasa son yaron yafita daban azuciyata duk basu shiru da zainab wlh na tabata da shine bazai tozartamu ba haka to wlh sai ka saketa yanzu gun ummi ta nufa "Raiyan kiyi hakuri don Allah ki ajiye hankalinki insha Allahu momy zataji dadin aura"khadija wlh banji haushi tashin hankalina dayane da tace bai sabke mata nauyiba yarinyar tanada karfin sha'awa banaso ta fada halak amma babu komai Dan uwanatane shine yaje ya daukota kuma nasan halinta kumasa uzuri amma inaso ashirya mana tafiya zan tafi da baby saudiya tsaye daddy ya Mike ya wanke mahbeer da Mari yana wuci" wlh mahbeer kaci Amanata na dauki yar kanena mafi soyuwa azuciyata na hadaku aure ganin yada ka Nuna kaunarta gareta amma kaci amana har kasa mahaifiyarta kuka Dan bakada kunya ka daukota kakawota ta roki iyayanka ka Kara aure ka ajiyeta baka bata hakkinta yanzu da yarinyar mai shige shigece taje tabi maza fah nagode mahbeer gun
ummi Raiyan yazo" Raiyan kiyi hakuri babu inda zaku komai zai wuce tunda baya Sonta zan raba auran zan aura da ita inda za'a rikemun ita da mutumci hannu zee ya kamo yazo gaban mahbeer ya kalleta" momy tsakaninki da Allah tunda kukayi aure babu abinda ya shiga tsakaninku dashi cikin kuka kanta ak'asa tace" wallahi Daddy babu komai kowa adakinsa yake amma daddy ku yafe masa karkuyi fushi dashi Wlh nayafe masa" Alhmdllh mahbeer inaso yanzu kasaki zainab wlh ko namaka mugun baki iya rikicewa ya riki jikinsa na rawa yace" Daddy Dan Allah ku saurareni kuji uzurina wlh ina son zainab bazan iya sakintaba hannuta ta fizge ta nufi gun mahbeer tana kuka ta rumgumeshi" yayana Mahbeer karka sakeni riketa yayi gam idanu iyayan suka zuba masu cikin tsawa Daddy yace" idan kana sonta da ka sabke nauyin da yake kanka bazan bari diyar Dan uwana ta cutuba ghaisha tace " kwarai kuwa wlh idan baka saketaba baki zanma yanzu wlh kabamu kunya kasa munji kunya agaban mahaifiyarta" ghaisha kutsaya kuji.. " bamason jin komai saketa yanzu kaje ka auri kowacece ma tunda ka bujire mana kansa ya Sada cikin sanyi jiki ya janye zee daga jikinsa yace" zan muku biyayya tunda haka kuka zaba amma zee in a so ki fadi gaskiya tsakaninki da Allah gun ghaisha ta nufa "ummi dama idan yazo guna sai yace bayada lfy amma agun khalisat ras yake"Hasbinallah Dan ubanka saketa ko na maka mugun baki cikin rawar baki yace" kuyi hakuri Daddy wlh bazaku ganeba amma wlh banida lafiya amma shikenan Zainab na sakeki Saki daya ya fada yana share hawayen fuskarsa ya fice zee kuka take kamar ranta zai fita ghaisha ta rumgumeta tana lallashinta Daddy yace "insha Allah momy Alkhairi zai biyo baya Allah yasa haka yafi alheri lallashinsu sukayi har ummi Raiyan suka kwatanta mata ilar
zamansu baya sabke mata hakkinta zata iya bin maza gashi har yana shirin Kara aure aurema da annoba Allah kadai yasan abinda yasa hakan ya faru Dan ubangiji shikeda ikon yin komai alokacin da yaso kai Daddy ya jinjina yana tuno mafarkin da yayi jiya shiyasa daga tashinsa yaba masu aikin gidan sadaka yayi sallah Allah ya baiyana masa fassara mafarkin gashi ya gani saida yaga hankalin ummi Raiyan ya kwanta ta gamsu da bayanin da suka mata ya Mike ya musu sallama yaje ya gaishe da su Daddah yake fada musu abunda ya faru fada suka masa akanme zai sa ya saketa bayanin mafarkin ya musu amafarki ubangiji ya Nuna masa mahbeer Sam ba abokin rabonta bane kaddara ce ta aure kawai ta hadasu sallama ya musu ya fice Dan yanaso ya biya gidan malam kabiru ya masa tambayoyi daket ghaisha ta shawo hankalin zee tayi shiru da kanta ta kaita har bedroom ta kwantar da ita ta zauna tana shafa mata kanta da maganganu masu dadi na lallashi har tayi bacci ta fito ummi ta Saki jikinta ganin sun nuna sun fita jin ciwon abinda mahbeer yama zee Daddy suna fita da direbansa gidan malam kabiru yaje yana kofar gida tare da Almajiransa ya fito
da sallama ya iso malam kabiru ya tashi tsaye" Alhji yau kaine da kanka to bismillah ciki suka shiga bayan sun gaisha Daddy yace" dama malam akan yaro nane auran gida ne na hadashi da yar kanena to auran sama da wata guda bai taba kusantartaba babu wani Abu da yashiga tsakaninsu na aurataiyya da ita kuma yakeson Kara aure nikuma nasaka ya saketa yanzu kuma dama akwai mugayan mafarkai da nakeyi akansu kullum ina Addu'ar Allah ya kade fitina tsakanin su to najiyane ya rikita ganin mahbeer cikin wani mugun yanayi Wanda hakan yana nufin tabbas mutikar suna tare mahbeer zai zama gawa to abin ya tsoratani tun asubah nayi sadaka ina Addu'ar Allah ya baiyana mun me hakan yake nufi to shine da sukazo da haka na raba auran shine nake so naji banyi kuskureba ko sab'ama Allah kuma" to Alhaji adukan halamu sun Nuna yaron bayason zama da ita tunda har yanason Kara aure inda rashin lfy yakeyi bazaiyi sha'awar Kara aureba amma duk dak da haka da sai kumasa uzuri kuji dalilinsa nayin haka amma. kuma hakan babu laifi tunda shine baya son zama da ita za'a iya rabaso domun anshiga hakkin yarinyar Dan idan tanada karfin sha'awa zata iya bin maza awaje kaga anyi barna tabbas mafarkinki akwai wani Al'amari Wanda Allah kadaine yasansa shine yayi sanadiyar mutuwar auran nasu shi babu Rabon zaisha walaha ko kuma ma yabar duniyar baki dayanta Dan haka, ni yanzu bazance kunyi laifiba Dan kun raba auran wannan shine daide kowa sai ya auri abokin rabonsa ajiyar zuciya Daddy ya sabke" nagode malam zan iya aura mata daya daga cikin yan uwansa" zaka iya tunda babu abinda ya shiga tsakaninsu amma saide kanesa bazata auri sama dashiba da sun kwanta aure to fa hakan bazai yuba mutikar yana duniya Allah ya haramta hakan amma tunda basu kwanta aureba zaka aura masa saide ni anawa ganin kabarta ta kawo miji da kanta saboda gudun komawa yar gidan jiya" tabbas hakane to nagode insha Allah baza a tisaba Allah yabata miji nagari" amin shiko yaron kirawosa zan masa yan tambayoyi Daddy bai musaba ya kira number mahbeer bugo daya ya daga dady yaba malam ya masa tambayoyi bai boye masaba irin yada yake tsintar kansa da yada yakeji game da khalisat bayan sun gama wayarne malam yace"to kaga irinta ko wlh dinka asirine ke dawainiya dashi amma babu komai nace yazo zuwa yamma zan masa rubutu na kwana uku insha Allah sai na karya ko menene ajikinsa idan yaso sai kubasa matarsa Dan yace yana Sonta ajiyar zuciya Daddy ya sabke" to nagode, zan tafi gun aiki kudi ya ajiyewa