Showing 3001 words to 6000 words out of 135756 words

Chapter 2 - Bibiyata Akeyi book Complete 1 to end..txt

25 Nov 2024

7545

halinda ake ciki yau *hanna* watanta biyu rabonta da gidan antynta kunga kuwa hanna mai laipy ceh sosai.


Saurin sauke amal tayi
Kama kunnunwanta tayi da hanna yenta biyu alamunna tuba nake,
Folding hanneyanta tayi irin banhakuraba rausayarda kanta tayi tace pleassssssse ok amma da sharadi ehem inaji karkira yin sati baki zoba nayadda tace cikin sauri karasowa tayi suka rungume junansu jin amal sukayi tanacewa nibanda ni jawota *hanna* tayi suka hada suka rungume


Yawwa ainaji dadin zuwanki dama aiki yamin yawa narasa yadda zanyi yanxu saiki canja kaya mushiga kicin,
Gaskiya anty ninagaji kiyi kayanki kawae, yawwa waeni meya hana baby amal zuwa makaranta,
Kedai bari wae uncle dinsune yadawo daga karatu shine wae yau saidai abatta daizo ganinsu, aikuwa yanxu kusan 12:00 harmafa dataje tadawo


Wallahi abbansu amal dinnanma
Agaisheshi dan kaninsa zaizo sai ahanata zuwa maaranta yajira ran weekend mana kafinya gansu mtsww taja guntun tsaki,
Aibaki saniba duk abinda yarannan yafada yazaune
Nibari wannan bamai karewa bane tashi kidauramin abinci.


Tashi tayi cikin azama tafara girkawa dama ita ba bayaba wajen iya girki bawani abinci mai yawa tayiba dan ita aganinta yin abinci kala kala masuci kalilan almubazzarancine.


Fried rice tayii mai raida lpy wadda tasha kayan lambu kala da iri dakuma hanta wanda akayankata kananu sannan tahada coslow wadda yasha dafaffen koyi bama kamar zeyi magana., zobo tahada wadda yasha kayan kamshi sannan tayi kunun aya tahada ayan da dabino da kwakwa ta markada,
daidai cikinsu tayi wadda babu barna aciki, jan nama tasoya tazuba akan abincin tarufe zuwa 1:30 tagama komai tajereshi adaining ta kimtsa ko ina ta wanke kwanukan da akayi amfani dasu,


Fitowa tayi tagyra ko ina nagidan sannan ta jona burner tazuba turare mai dadin kamshi kamkace meh gidan gabaki daya yadauki kamshi mai sanyin dadi.


Wanka tashiga adakin amal daganan tadauro alwola tayi sallah ta idar lokacin anty harta gama shiryasu amal da bashir itama tayi wanka tashirya,


Fita tayi zuwa dakin anty kibani kaya nasa bude wadrop kidauka mana to Ai naga duk kintaba sawane kajimin yarinya wanda bantaba sawaba kikeso nabaki hava anty yanxu ya mahmood yaga kaya ajikinki nima kuma yagani ajikina haba Ai abunda kunya uhm kyaji dashi bude akwati kidauka to anty tank u


Simple makeup tayi dama ita bama'abociya san kwalliya barkatai bane,
Jan swiss less tadauko dinkin riga da siket tasa,
Ya matukar amsar kalan fatarta, dayake farace amma batacika haske sosae ba saidai kuma baza'a kirata da baka ko chacolate ba,
Tayi mamakin yanda kayan yazauna mata chif chif kaman angwada,
Anty kuma tadan Fita kiba kadan.


Fotowa tayi daga dakin tanacewa anty amma kayannan bama kanki kika dinkawa bako????
Fitowa tayi daga dakinsu amal tana rikeda rigar bashir ahannu, wanda tacire masa ranan kewa,
Au dama wannan kika dauka Toh kinyiwa kanki dama dinkin sallah namiki kuma bazan sakeba, hava anty nidin kinefa,
Eh kedin tawa😏, kantarufe baki sukaji karan door bell, jeki duba barin futoda Su amal, juyawa anty tayi ciki itakuma danufi kofa bude kofan tayi tajuya tanayiwa anty magana, alamu taji kaman Ana kallonta, Juyowar dazatayi daga mutum abakin kofa yakafeta da idoh yajingina ajikin kofa tareda harde hanneyanta,


Baki tabude tana kollonsa jitayi yace......


To be continue


Ur's
Z33yyb3rw3r


BIBIYATA AKEYI


Bismillahirahmanirrahim


Writing by
Zaynab Bawa (z33iiyyb3rw3r)


Page 5


*
Baki tasake tana kallonsa jitayi yace
Rufe bakin,
Saurin rufe bakin tayi sannan takauda kai gefe,
Tareda jan dan siririn tsaki ahankali tafara magana damme dakabugeni a school,
Kuma kabini abaya haryanda nazo kuma kasake bibiyata
Tsaki takara ja
Gani tayi yazuba mata idoh kaman wani wanda yakeson gano wani abu atattare da itah, kara tamke rai tayi cikin tsafin murya tace mekuma kake kallo,
Wani abu nakeson ganowa shin wae kece kuwa ta dazun nan kallon gefe da gefenta yayi wadda hakan yasata itama bin yadda ya kalla da kallo


Kai bake bace,
rike havansa yayi cikin zolaya yace oh namanta ashe yanxu kinyi makeup ne wani kololon bakin cikine yatokareta,
Wato nufinsa dazu batayi kyau ba kome,
Gyaran murya yayi tareda cewa idan kagama shirmenka saikaban hanya nawuce,
Sosa kyeyansa yahauyi, yayah bafah shirme nakayi ba koma meye nidai bani hanya *hanna* wanda kunya tabi tacikata jin kiran mijin anty da yaya Wato shine kaninnasa Wato ba ita yabiyo ba oh sh*t tace tareda dan dukan goshinta da tafin hannunta, meyasa na aikata haka wayyo yanxu shikenan zaidauka tunaninsa nakeyi tafada acikin ranta,


Saurin juyawa tayi tashige daki, murmushi yayi sannan yafurta,
She's amazing, ahankali yadda yah mahmood bazaijiyoshiba, abinda bai saniba shine tun tsayuwarsu yake kare musu kallo tass, daya Bayan daya. idankagama saikawuce mushiga cewar yah mahmood, Sosa kansa yayi sannan yashiga da sallama, antyne tafuto cikin fara'a tanamasa barka, yaude naga najeeb, dariya yayi sannan yadan waiga ko zaiga ta inda zata bullo amma shiru, yaya mahmood dake zaune gefensa yagane wanda yake nema dafashi yayi cikin sauri yajuyo daga masa gira yayi, mekake nema, bbu kawae inaduba yanayin gidanne ow kawae ya mahmood yace danyaga rainin hankalin najeeb yawuce yanda yake tsammani,


Waye najeeb??????
NAJEEB
najeeb kanin mijin antyne wanda yakasance shine autansu,
Su bakwae ne awajan mahaifinsu , iyayensu asalin yan bauchi ne wanda yanxu hakama anan suke zama babansu yarike mukamai da yawa a high court,
Sanda yakai matsayin Grand cady sannan yayi ritaya, matarshi tafarko itace hadiza, hadiza irin mutanan ne masu masifa,
Amma kuma tanada kirki sosai dasanin darajar dan adam, yaranta hudu da alhaji masa'ud babbar yarsu itace ikilma wanda yanxu tanada aure da yara shida sai aminu wanda shima yaransa hudu dakuma halima wacce ke aure acikin garin bauchi da yara shida itama, awajan haihuwar salima ne Allah yamata rasuwa, tarasu tabar yarta kyakkyawa maikama da ita, alhaji mas'ud yayi kuka narashin, mata mai nagarta, daga baya yafawwalawa Allah komai, yarungumi yayansa hudu databari hannu bibiyu, yaki jinin kallonsu cikin bacin rai,


Ana haka Allah yakawo wani wani justice, daga maiduguri, asalunsu shuwane dayarnsa mata da maza, lura yayida alhaji mas'ud baitaba Gani yayi maganar matarsa ba, adah yayi tunani koh danbasu saba sosai bane Amma yanxu abin yasha bambam dan wata rana yakirashi akan yazo gida yasameshi dan akwae wasu takardunda yakeso yazo yakarba yaje office yayi aiki akansu, sanda yakara kusan, hour biyu akan yadda ya umurceshi yazo, Bayan ya isoneh yake tambayrsa mayya zaunar dashi nan yake shaida masa cewa yatsaya shirya yaransane tambayarsa yayi ina matarsa nan yake shaida masa Ai Allah yamata rasuwa, hakuri yabashi sannan yace masa zama bbu mata banasa bane, yanemi wata ya aura domin yaransa, shaida masa yayi yanatsoron ya auro wanda zata musgunawa marayun yayansa neh shiyasa don yanxu samin mata tagari yayi karanci.


Shiru justice yayi wani tunani sannan yayi gyaran murya yace, to Ai bakazauna hakaba, gayata nan nabaka dan inada tabbacin baxata musgunawa yarankaba, amma kaje kayi tunani kafin kayanke hukunci, shiru yayi sannan yamasa godiya yatafi,
Bayan kwana biyu ya yanke hukuncin amincewa da auran, amma kuma akwae fargaba aransa don baisan wani irinzama dasuyiba Bayan haka gata dangin shuwa kuma masuji da dukiya da mulki amma kuma bazai iya duban fuskan justice yace bayason auran yarsaba, zuwa yayi yashaida masa ya amince, wanda tuntuni ita ba'asamu matsala tawajan tava danta kasance mai biyayya ga iyayenta, dangin mahaifiyarta ne suka fara magana akan za'adauki karamar yarinya akaita bauta wajan yara, dan wannan auren bautane, toshe kunnuwanta tayi dan ita tansan mijinta kuma tana respecting duk wani wish nasa. cikin kwanciyar hankali yaturo magabatansa akayanke rana wanda suma danginsa bakarin farin ciki sukayiba ganin shidakansa yace sujemasa tambaya, dansunyi akan yayi aure harsun gaji, andaura aure ba'ayi wani shagaliba walima kawae akayi akakai tadakinta, dafarko yayi zaton samun matsala daga wajanta amma hakan bata faruba dan tana kula da yaransa kamar ita ta haifesu, dalilin dayasa yadauko salima daga gun mahaifiyarsa kenan yadamka mata


ba'a dade dayin aurenba ciki ya bullo tahaifi yarta fara sol mekamada mahaifinta amma hasken mamanta, itada kanta tabukaci asawa yarta hadiza bakaramin dadi yajiba, Bayan tayaye halima wacce suke kira da maamaa ta haifi danta mahmood shima kammannin babansa sak sanda tadau shekaru kafinnan ta haifi najeeb wanda shikuma bbu abinda yabaro namahaifiyarsu sai ma ince yaso yafita kyau, ammashi kalan babansa yadauko dan bakine shi daganan bata sake haihuwa ba nan duk gidan suka daukiso suka daurawa najeeb tundaga kan iyayen har yayun bawanda yakeson laipyn autansu,


Najeeb dan kimanin shekaru ashirin da shida kykyawane baki yanada tsayi amma ba sosaiba yayi karatunshi tundaga secoundry har zuwa doctarin deegree dinshi akasar waje wanda yanxu dawowarsa kenan daga can kasar yayi gam da katar da zinariyarshi😍😍


Back to labari tashi anty tayi tanufii dining sannan tamusu Iso karasawa sukayi dukkansu kowa yakama kujera yazauna kwala mata kira anty tayi kan tafuto itada amal suci abinci sannan tadauko wa uncle dinsu yaganshi,


Futowa tayi daukeda bashir akafadanta sannan dayan hannun yana rikeda amal zuba mata idanuwa yayi tundaga nesa yakasa daukewa jiyayi an dafashi........


Ur's
Z33yyb3rw3r


BIBIYATA AKEYI


Bismillahirahmanirrahim


Writing by
Zaynab Bawa (z33iiyyb3rw3r)


Page 6


Sorry for the last Page there are some several mistakes wllhy bansamu nagyaraba.


*
Jiyayi andafashi saurin juyowa yayi, nan take kuma kunya ta lullubeshi, ya mahmood ya kamashi yana tsare masa kanwar mata da idoh,


Karasowa tayi tajama amal kujera tazauna sannan itama tazauna, dama kujeran dining din mai kujeru shidane, anty nazaune kusada yah mahood, najeeb kuma yana dayan gefen ya mahmood itakuma tasa amal atsakiyanta da najeeb,


Anty tatashi tafara saving dinsu tana bude food flask din wani kamshi yadaki hancinsu lumshe ido najeeb yayi sannan yabudesu, saukesu yayi akan *hanna* wadda ita batasanma yanayiba, dan tunda ta iso tadauke idanta daga kansa,
Anty ne data zubawa amal abinci saurin rike hannun anty anty tayi, owh owh nibake dakiyi saving dinaba ni ummah ne data zubamin, ohoh kyaji dashi keda ummankin,


Juyawa tayi wajan najeeb daniyar zuba masa saurin langabar da kansa gefe yayi sannan yace owh owh nibake daki zubamin ba ummane data zubamin yakwaikwayi maganan amal amma kuma harcikin ransa yafiso tazuba masa, wata harara tawatsa masa kamar idanunta dasu fadi kasa, idoh daya ya kanne mata tare dayin murmushin dashikadae yasan ma'anarsa,


Juyawa anty tayi ta kalleta, maza tashi kizuba muku abinci, batareda tayi wani tunani ba dan Azatonta koh yabi maganar amal ne kawae, shikuwa yaya mahmood yagama gane yanda yadosa,
Idan haka tafaru bakaramin farinciki zaiyiba dan yafi kowa yawa kaninsa addu'ar samun mace tagaari, fatanshi kawae Allah yasa bata tsayarda miji ba,


Kunkuni tatashi tanayi ciki ciki tamikawa anty bashir, no kawoshi haka nan muryar najeeb takatseta, yitayi kamar bataji shiba takara mikawa anty yaron wae bakiji mai akafada miki bane, kibashi yaron turo baki tayi, sannan tanufeshi ta dangwara masa yaron, akan cinyarsa, anty baki kawae tasake tana kallon ikon Allah,
Idan kingama shirmenda kikeyi saiki zuba muku abinci, kara turo dan bakinta tayi,
Wani irin kyau yaga tamasa tashi daya tsikar jikinsa tazuba, gashinda ke kwance ahannayensa suka tashi, Jiyayi kaman yaje yayi kissing din bakinta dan yanda take turoshi bakaramin kyau tayiba, saida shi Allah yayishi bameson taba matar daba muharramarsa bace, with time yafada acikin ransa dan duk randa Allah ya mallaka masa ita amatsayin mata wannan dan karamin bakinnata daga ranan bazai kara yin tsauri mawaniva,


Zuba masa abincinda tafarayi ne yadawo dashi daga tunanin daya wulla, zuba masa tagamayi sannan takoma kan amal itama tazuba nata tazauna,


===============


Inah mukabar masu *bibiyan* *hanna* ne tun fitarta daga gida suka fara binta har tashiga lectures tafito, fitarta daga lecture zuwa shop duk lokacin suna bib *bibiyarta* Bayan takarasa shop ne daya daga cikinsu fitsari ya mugun kamashi, dama kunsan ance tsautsayi baya wuce ranarsa domin oppotunity come at onces just like mistake come at onces either dakadauki tsaawon shekaru kana kare abu but na lokaci guda kayi sake da wannan kariyar wannan mistake din da za'asamu ayan secound itx really hard to make it up,


Fitsarine sosai yarikeshi wanda bazai iya jiraba gawajen wajen wucewar jama'a balle yayi awajan, yabukaci dayan dayakai shi yayi aiba wata damuwa tunda akwae mutane ashop tun har dasu dawo kafin asallameta,


Rakashi yayi kafin sudawo abinda suke gudu ya auku wandasu basuda masaniya akan faruwar hakanma domin alokacin najeeb yabige hanna haryaji zuciyarsa takamu da sanda, itama hakanne tafaru awajanta luv at first side,


Dawowarsu yayi daidai da fitowarta daga shop din, nan sukaci gaba da binta, wanda saken dasukayi nayan wannan minute din yana daidai darasa rayuwarsu,


Harzuwa lokacin da tajuya me keke napep zuwa gidan antynta harnan suna biye da ita sanda tazo gidanne ta shiga sukuma sukayi parking car dinsu, sunajiran fitanta,


Koda lokacin da najeeb yashigo tareda yaya mahmood yazo wanda yaje hargida yadaukeshi kuma sunriga da sunsan motar yaya mahmood kuma sunsan matsayinsa a wajanta so basu damu daduba motarshi ba koda wani acikinta dake motan nada bakin tinted,


Haka yayita kallon ta harsuka karasa cin abuncin, anty amma kin iya abinci wallahi nima Allah ya bani wacce ta iya girki yafadi haka tareda satan kallanta ta kasan idoh, to Ai baninayi ba cikin zumudi yace wayayi gata Zaune kusa dakai, hmmm yaja gauron numfashi anty amma mijinta yayi sa'a sainaji dama nine wannan mai sa'ar,


Siririn tsaki taja kaifa kafara wuce gona da iri ha'ah ta murguda masa baki, wow😍 gaskiya fushi yana miki kyau kamar karkiyi dariya,hakan dayafada ne yasata murmusawa wow to Ai kuma dariyan yafi miki kyau kainama kasa tantancewa


Ahaka yayita jan ta da kalamai masu dadin sauraro harta bashi phone number dinta,
Saida tayi la'asar kafin tafara shirin tafiya,
Bayanda bayiba akan yasauketa agidah amma fir taki,
Haka sukayi sallama da anty kafin tafuto da niyyar wucewa gida batayi mamakin ganin motarsu,
Sanda tayi dan tafiya kafin tasamu abin hawa gida tawuce,


DUBAI


Major general MG Abudullahi ne Zaune a office gabaki daya tunda karfe 11:30 tabuga a agogon nigeria wadda yayi daidai da 2:30 a agogon akasar dubai wani irin faduwa gabansa keyi kuma yarasa dalili tunyana daurewa avun har zazzabi yake shirin sa masa ba shiri yabaro office yayi gida amma duk da haka yakasa samun nutsuwa kamar wanda wani mummunan lamari ke shirin faruwa dashi,
Captain ahmad yafada cikin dagun murya cikin tsafin nama wani dan saurayi wanda bazaifi kimanin shekaru 30 ba ya isoh wajen cikin girmamawa yace Gani yallabai yisauri kakiramin Captain bala jiki harayana bari yaciro waya a aljihunsa dan yasan halin ogannasa bayasan wasa barinma daya fahimci ransa yana bace, ringing daya akadauki wZ33iiyyb3rw3rikawa MG wayan yayi ya karba tareda karawa a kunnensa.....


To be continue




Ur's
Z33yyb3rw3r


BIBIYATA AKEYI


Bismillahirahmanirrahim


Writting by
Zaynab Bawa (Z33iiyyb3rw3r)


_This Page is sincrely dedicated to u My dear *Ayeshert* *Aly* *garkuwa* u r such a wonderfull person i want u to know that u r _amazing_ so _much_ _love u_


Page 7


*_


Saurin karban wayan yayi tareda karawa a kunnensa, yafara, magana duk da bawae jin maiyake cewa nayiba amma nafahinci yanayin sa yasauya dan damuwar da take fustarsa ta sassauta, duk da dama bawae yakasance mutum mai fara'a bane amma akan iya gane lokacin dayake cikin bacin rai,


Sauke wayan yayi daga kunnensa tare da sauke wata nauyayyar ajiyan *zuciya*
Bawae dan yagama yadda da abinda Captain bala yace bane, amma hankalinsa yadan kwanta, domin yasamu sassauci daga yanda zuciyar sa ke bugawa,


Mikewa yayi akujerar dayake Zaune, ya lumshe idanuwansa, abubuwa kala kala yake sakawa acikin *zuciyarsa*


================
Bata isah gida ba sai karfe biyar na yamma, tura dan karamin kofar dake jikin gate din gidansu tayi tashiga da sallama duk da tasan bakowane awajan dazai amsaba amma yanada kyau shiga gida da sallama,


Cikin gidan tawuce kaitsaye, tasamu ammah zaune tana yanke, farcen kafanta, sannu da gida ammah tafada koda batasa ran amsawaba, amma dabi'ar tane koh bazata amsaba saita gaishe ta,


Idontane yakai kan kayan dake jikinta, ke zonan tayi saurin kwala mata kira, yitayi kamar batajiba dan idan zaka shekara kana ce mata ke bazata amsaba,


Sanin halinta ne yasa tayi saurin cewa *hanna* badake nakeyiba juyowa tayi au banji lokacin bane, Wani kululun bakin ciki ne yatokareta, aranta tanacewa yarinya batasan komai ba sai rashin kunya, afili kuma tace A'inah kikasamu wannan kayan jikinki ?????


Kallon gefe da gefenta tayi sannan tadago tace wanne???


ungo naki wannan najikinki mana to aini banga wani kaya ajikina ba nawane, oh namanta ashe ance idan mutum yafara tsufa yanada saurin mantuwa,


Tana fadin haka tayi saurin juyawa, dantasan abinda ta aikata don kokadan ammah batasan tsufa, Saurin shigewa sashin mama tayi tabar Ammah nata surfa ashar,


Shigewa tayi tana dariya afalo tatararda mama Zaune tana kollon wisal hausa, kewani irin shashancine haka zaki shigowa mutane daki babu sallama kamar wata tababbiya, turo vakinta tayi mana nayi sallama fa bakiji bane, kyaji dashi dai tafada tareda juyawa taci gaba da kallonta,


Wucewa tajeyi mama tayi saurin tareda keh A'inah kikasamu wannan kayan kuma, mama gidan anty na'ilah fah naje, shine kika samata kaya kaimama me shiga tsakanin yaya da kanwa fa zaiji kunya.


Uhm kawae tace tacigaba da kallanta, Bayan mangaruba kamar yadda suka saba kowa nacikin gida yana Zaune, antadi saikuma yan habaice habaicen daba'a rasasu acikin gidan, itade hankalinta gabaki daya baya wajensu yanakan phone dinta,


Jira takeyi kawae kiran najeeb yashigo, amma shiru saida
Har tayi shirin kwanciya tagama cire rai da kiransa, dan harta kwanta bacci, taji wayanta yafara ringing, koda taga

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login