Showing 258001 words to 261000 words out of 375662 words

Chapter 87 - SAFIYYA Book Complete Hausa Novels Maman Maama.docx

10 Oct 2025

7978

get

you back to the hospital, and I need to

get back home" ya tayar da motar tare da

cewa "it is a long way ai. You can tell me

in the way",

Muka juya mota muka koma daya hannun

muka dauki hanyar komawa cikin gari,

amu jima muna tafiya ba yayi packing a

gaban wani masallaci ya shiga yayi sallah

nima nayi alwala na dauko sallaya a cikin motarsa nayi sallah, na lura da motar guards dina a dan nesa da mu kadan. Ina idarwa ya dawo ya sake tayar da motar

muka cigaba da tafiya, muna fara tafiyar

ya kalle ni yace "uhun. Ina jin ki. Start

talking" na danyi shiru ina kallon sa,

thinking of where to start from.

Na san yana bukatar ya fahimci komai, tun

daga dalilin da yasa na kasa kai shi gidan

mu a wancan lokacin zuwa uzurin Daddy

na hana yi min samari wanda shine dalilin

da yasa ban kai shi gurin sa din ba, amma

ba zai fahimci duk wannan ba sai ya san

labarin Ammie. Dan haka daga labarin

Ammie ya kamata in fara yi masa, ko

kuma ma ince daga labarin Baba Hadiza.

Na dauki waya ta na bude pictures nayi

scrolling zuwa hoton su Ammie da na

dauka ranar nan a waya ta, na nuna masa

tare da nuna Ammie nace "wannan ita ce

mahaifiyata" ya kalle ta sannan ya kalle ni,

"kuma kama sosa'" nayi murmushi

"Nagode" yace "Allah ya yi mata rahama"

nace "Amen" sai kuma na nuna Baba

Hadiza nace "wannan mahaifiyar ta ce,

sunan ta Baba Hadiza, wadannan kuma

yan'uwan ta ne, uwa daya uba daya" ya

gyada kai cikin fahimta tate da mayar da

hankalinsa kan driving din da yake sai nace "duk sun mutu gabakidaya" yayl sauri ya kalle ni da mamaki "what? Ga baki dayan sup" Na gyada kai "yes,

Ammie ce kadal ta girma a cikin su, ita ce

ta karshen mutuwa" yace "how? Accident

ko menene?" Nace "no they died in

different kind of tragedies" na danyi

murmushi nace "| used to say that

tragedy is another name for my family.

Yanzu kuma zan fahimtar da kai dalili",

Daga nan sal na bashi labari, labarin Baba

Hadiza da iyayenta da yan'uwan ta da

yanayin rayuwar su, sai kuma na bashi

labarin auren ta da Alhaji Haladu da

yanayin zamanta da abokan zamanta har

zuwa mutuwar Alhaji Haladu da kuma

yadda rayuwa da kasance musu bayan

nan. Sannan one by one na bashi labarin

yadda suka mutu, tun daga kan Khadijah

har zuwa kan Sauda, da kuma yadda

Ammie ta gudu dan kar ayi mata irin auren

Baba Hadiza, dan kar ta haife ni in rayu

cikin wahala kamar yadda su suka yi, na

bashi labarin shigowar ta Abuja da

zamanta a gidan Hajiya.

Duk a cikin labarin nawa in dai aka zo kan

abinda bai fahimta ba zai tambaye ni in

sake fahimtar da shi, amma sai na ga

labarin Hajiya ya dauki hankalin sa sosai.

"you mean Hajiya Maryama? Yayar Mommy?" Na gyada kai "eh ita. I guess you already know her" yace "naje gidan ta ones, she said ta san grandma dina, and ranar nan ita ma grandma take ce min ta

san ta and she said she knows her

daughter mai suna Safiya, wai kuma ta

auri wani mai suna Adam. I told her bata

da yaya amma she insisted tana da ya mai

suna Safiya" nayi murmushi ina jin dadi,

nace "haka take cewa, cewa take yi yarta

ce, amma in reality yar aikin ta ce. And

she was so kind to her in ways that I

cannot describe" muka sake yin shiru a

lokacin da muke shigowa unguwar mu. Ya

je yayi packing a kofar gidan mu yana

kallona yace "yanzu cewa zaki yi zaki

shiga gida ki bar ni ko?" Nace "ko zaka zo

mu shiga tare?" Ya kama handle din kofa

"finally za*a kai ni wajen Daddy" nayi

dariya "rufa min asiri. Wasa nake maka fa"

ya langwabe kai "still da'" nace "ka dan

kara min lokaci kadan. I need to prepare

him. I need to find words da zanyi using

to convince him" ya kalli gate din mu yace

"you need the words now" na juya nima

na kalla and I saw Malam Ya'u a tsaye

yana kallon mu sai kuma ya juya ya koma

cikin gidan. Nayi ajjiyar zuciya nace "l

really don't know me zan ce masa, amma

kaima kana bukatar words din da zaka

fada a gida" yayi ajjiyar zuciya "I think we

should just tell them the truth, sai muga abinda zasu yi akai. Kamar yadda kika ce, they love us and will make the right decision for us". Na dauki wayata na rike ina juijuya ta ina kallon sa, feeling reluctant, kamar kar in

fita daga motar, kamar kar in rabu da shi,

but kamar yadda nace, we must face our

reality. Sai kuma nace "good night Malam

Muhammadu" na bude kofa na fita da

sauri sai ya kira sunana "Piya" na juyo ina

kallon sa sai yace "don't get married

again" nayi murmushi "I will, I will get

married. And you will be the groom" sal

kuma naji kunyar kalion da yayi min na yi

cikin gida da sauri. Amma sai na tsava a

jikin gate, ban matsa ba sai da naji alamar

ya tafi sannan na yi hanyar cikin gida ina

harhada kalamai a raina.

A hanya muka hadu da Baba Ya'u yana

fitowa daga bangaren Daddy, nace

"sannu Baba Ya'u" ya bini da kallo yace

"sannu ranki ya dade. An dawo lafiya?"

Nace "lafiya lau" sai ya koma gurin zaman

sa ni kuma na shiga cikin gidan.

Na san dai Mommy tana asibiti wajen

Safina, though ban sani ba ko ta dawo

gida bayan na fita, Mustapha kuma da

twins tunda ban gansu a waje ba kuma

basa falo na san maybe sunyi bacci, amma Daddy na san idonsa biyu tunda yanzu naga Baba Ya'u ya fito daga gurin sa. Ma san kuma ya kamata inje in gan shi

ya ganni, amma kuma ban san me zan ce

masa ba. Kitchen a fara shiga ina neman abinda

zanci dan yunwa nake ji, gwara ko fadan

za'a yi min ayi min da abinci a ciki na kar a

gama yi min fadan kuma in kasa cin

abinci. Na samu abinci na zuba, na hada

smoothie na na sha sannan na tafi part din Daddy.

Yana zaune ya saka tv a gaba amma daga

gani kasan ba ita yake kallo ba. Na shiga

da sallama "Daddy ba ka kwanta ba?" Ya

daga kai ya kalli agogo sannan na juyo

yana kallo na fuskarsa cike da damuwa.

Na karasa gabansa "barka da dare

Daddy" yace "kin dawo? Ya jikin Safinan?"

Na sunkuyar da kaina ban ce komai ba ina

jiran inji ta inda fadan zai fara sauka kaina,

ko kuma at least ya tambaye ni ina naje

amma sai naji yayi shiru bai ce komai ba,

sai dai fuskar sa a cike take fal da

damuwa, Haka na gaji da zama sai nace "Daddy a

kashe maka tvn ka je ka kwanta? It is

getting very late" yace "ki barshi, Ki je ki kwanta" sat nail ban Il dadi ba, bana son

jayi fushi da ni, so hake yayi min tada ya

aye min abinda nayi ba dal dal bane ba

in yaso ni kuma sat inyi masa bayant

Amma kuma ko bayanin ne ina bukatar

hada kalmomin da zanyi bayanin da su.

Dan haka wannan fushin da yayi duk da

dal banji dadin sa ba amma ya bani

chance din shirya case dina, Amma eluk

da haka sal nace "Daddy kayl hakur'" bal

amsa min ba daga farko sal daga baya

yace "akwal abinda kike so kl gaya min

ne? Akwai laifi da kike so kiyi confessing?* Na bude baki sal na mayar na rufe ban ce komal ba, sal yace "tashi kI je ki kwanta" har na tashi zan Ata /lkl a

sanyaye sai ya kira sunana, na juyo sal

yace "abinda ya faru a da ba zai maimaita

kansa ba. Do you understand me?" Na

gyada kai da sauri *yes, Daddy" na fita da sauri,

Daki na na wuce da sauri ina /in babu dad

a raina, Na san dal Baba Ya'u abinda zal

ce masa shine mjin Safina yazo ya dauke

ni a mota, Sannan kuma yanzu zai ce

masa mijin Safina ne ya dawo da ni a

mota, And I thought he will confront me

about menene alaka ta da mijin Safina da

har zai bar asibiti ya taho wajena? Kuma

ina muka je, But he didn't. And only God

knows why.

Ina shiga daki na zauna a favorite spot

dina, kan gado na ina facing my mother's

picture. A raina ina ta saka da warwara ina

so in samo hanyar da zanbi wajen

warware wanna lamarin ba tare da ran

iyayen mu ya baci ba. Kamar yadda

Muhammad ya fada, we will have to make

them understand, Yes, da mun gudu din

da gaske they may understand but in a

hard way, ni kuma so nake mu samu

mafita ba tare da ran su ya baci ba.

Ban samu kwanciya ba sai after two na

dare, and still without a concrete solution.

Sai dai ina kwanciya waya ta tayi kara na

duba naga number din Muhammad, nayi

murmushi, duk damuwa ta tana gushe

wa, na dauka nace "hey Baby" yace "hey,

bulala nawa aka yi miki?" Nace "ko daya.

Kai fa?" Yace "they are giving me a silent

treatment. Ko fadan ma ba'a yi min ba.

Mama da Abba sun gane gurin ki na taho,

but the rest are thinking cewa ba'a cikin

hayyacina na fita ba. Maybe su maman sun reserving fadan ne for later, " nace "to ko dai meeting

suka yi tare da Daddy sanda bama nan?

Shima kamar reserving yake yi for later". but the rest are thinking cewa ba'a cikin hayyacina na fita ba,

Maybe su maman sun reserving fadan

ne for later. " nace "to ko dai meeting

suka yi tare da Daddy sanda bama nan?

Shima kamar reserving yake yi for later".

Yayi dariya, na fahimci he is feeling much

better than sanda ya bar asibitin and naji

dadin hakan sosai. Yace "I guess we will

find out soon enough, Ni dai na san cewa

wannan battle din bamu fara shi dan mu

daina ba. Yanzu problems a side, yaushe

zaki cigaba da bani labarin? I need to

know all the details kafin in ja damarar

yakin" nace "as soon as any discharging

din ka from the hospital. For you to fully

understand the next part of the story, ina

bukatar in nuna maka wani abu" yace

"Okay. Tomorrow zasu sallame ni insha

Allah. Highest next tomorrow" nace

"Okay, baka da lafiya, bara in barka ka

samu bacci sosai, good night" yace

"good night, and don't forget to dream about me".

And I did dreamt of him, Muna ta hira

muna dariya, And it was the best dream

da na vi a cikin shekaru.

Him👳🏻‍♀️

Sai da ya tabbatar ta shiga gida sannan

ya tayar da motar yana murmushi, ya tuno

kalaman ta na karshe sai ya girgiza kansa

cikin jin dadi, sai kuma yayi sauri ya dafe

kan "ouch!" Ya fada vana jin zafin ciwon

da yake kan nasa, shi da har ya manta da

shi, lokacin da suke tare kamar ciwon ya

warke, kamar ma bai ji ciwon ba, yanzu

kuwa sai yaji ciwon ya dawo. Maybe dama

ita ce maganin,

Ya fara tunanin abinda yake gabansa,

yadda zai fuskaci iyayensa dan ya

tabbatar zuwa yanzu sun san me yayi,

gashi ya kashe wayarsa dan haka sun yi ta

neman sa a waya ma basu same shi ba.

Ya yarda Safiyya ta fi shi gaskiya, their

parents do not deserve this. But he just love her a lot.

Yayi tunanin zuwa gida saboda ya san by

now sun bar asibitin sun koma gida amma

kuma cion da kansa yake yi masa ya

saka ya chanja shawara ya juya zuwa

hanyar asibiti, ga shoulder dinsa ma sai

yanzu ya tuna da ciwo a wajen, and

maybe driving din da yayi ne ya saka take

masa zugin azabar zafi. Kafin ya karasa

asibitin ya hada gumi, yana zuwa yayi packing sannan ya shiga reception, yana shiga Wata nurse ta ganshi ta ce "ga patient din da ake nema ya dawo". Ya

karasa kan kanta yace da attending nurse

*just give me something for the pain* sal

wani doctor yazo ya kama shi yace "let

me take you to your room, and then we

will see what we will do about the pain",

Aka mayar da shi dakin da va gudu daga

ciki aka kwantar da shi a kan dawo

sannan aka mayar masa da drip din da ya

cire, ya kwanta ya rufe idonsa yana jin

likitocin suna ta zirga zirga a kan sa, a

hakan ya fahimci cewa su Mama sunyi ta

neman sa anan asibitin sai suka yi waya

gida aka ce musu yaje can shine suka tafi

neman sa can din, maybe har gidajen

yan'uwa an zagaya neman sa.

Ai kam sanda suka zo kungiya guda suka

Zo, with all his uncles and aunties, yana jin

mamie tana maganar zata nemi asibitin

suyi referring dinsa zuwa asibitin ta, she

is a neurosurgeon kuma wai suna tunanin

buguwar da yay aka ce ta saka shi ya fita

ba tare da ya san ya fita din ba.

Kowa sai lallaba shi yake yi, tun daga kan

ma'aikatan asibitin har zuwa kan family

dinsa, a cikin yan duba shin yaji har da

muryar Mommyn Safina, amma sai ya cigaba de pretending kamar bace/ yake yI har sai da ta fita, amma daya bude Ido ya kalli Mama sa yasan cewa ta san yana sane ya fita, kuma tasan inda yaje. And

she looks very disappointed in him, Sal

dai bata ce masa komai ba. Ranar Abba

ne da kansa yace zai kwana a gurinsa a

asibiti instead of Haidar da yake kwana

da, Sai bayan da kowa ya tafi Abba kuma

yayi alwala ya tayar da sallah sannan

Muhammad ya mike ya dauki wayarsa ya

cire drip din hannunsa ya shiga toilet

kamar zai kama ruwa and he called her.

She answered immediately with "hey Baby".

And ranar yayi baccin da ya jima bai yi

mai dadi irin sa ba. Ba wai problem din ne

babu ba, but with her by his side, yasan

they can overcome any obstacle together,

Maman Maama✍🏻[07/01, 10:46 pm] +234 906 816 1960: ❤️‍🩹Satiyya❤️‍🩹

Episode Fifty Three: A Forever Thing 2

Washegari da safe ma yayl bacel sosal

bayan ya koma ya kwanta after subh,

Maganganun Mamie da Mama ne suka

tashe shi, "Wannan yaron fa babu abinda

yake damunsa ina gaya miki Moon, ki rabu

da shi kawal, tsabar rashin Jin magana ne

a cikin kansa ba elwo ba" Mamie tace

"amma ya kamata muy) confirming first

kafin muce babu komal, Ni sam bana jin

dadin ganin sa a haka wallahi, KI bari in

tafi da shi can asibitin koma menene sal

mu tabbatar a can" Mama tace "kashi ina

baki kina kin karba, Yana sane ta yake

komal in gaya miki. Wal yaron nan jlya fa

shirin guduwa yayl, har da zuwa gida ya

hada kaya akwati guda, har da daukan

takardun makaranta ya zuba a mota ya

tafi, Kamar irin yammatan nan na da da

suke guduwa daga gida su shige duniya

idan za'a yi musu auren dole", Mamie ta

yara dariya "kal Zainab, gidadon ne zal

gudu daga gida, Salihin yaro irin wannan.

A cikin yaran mu fa Allah Gidado yana

daga cikin nutsatstsun cikin su. To saboda me zai gudu? Mama tayi kwafa yanzu kike cewa nutsatstse, yaron nan fa duk inda kike tunani ya wuce nan. Wai

dan nayi masa fada ne fa shine ya je ya

hada kaya zai gudu, ko gidan war wa zai

je?" Mamie tace "amma akan menene

kika yi masa fadan? Let's start from there,

nina san ruwa baya tsami banza babana

ba mutumin banza bane ba" Mama tace

"ai dama bayan sa zaki bi. An kusa a fara

lissafa shi a cikin mutanen banzan ai in

dai bai chanja halin sa ba. Duk wanda zai

bijirewa maganar iyayensa menene shi?"

Mamie tace "ni dai ki gaya min Please,

akan menene?" Mama tace "to wadannan

yaran suna da wani problem ne da ya

wuce guda daya?akan wata yarinya ce.

Akan wata tsi....." Sai kuma tayi shiru sannan tace "bana son in tsine mata kar ta dawo ta karasa tarwatsa rayuwar yaron nan" sannan sai ta bawa Mamie labarin abunda ta sani game da Safiyya.

Duk, maganar da suke yi Muhammad yana

jin su, amma sai ya cigaba da pretending

kamar bacci yake yi, a ransa yana lissafin

cewa wannan ranar is going to be a long

day, dan haka bai shirya fara ta yanzu ba.

Yana nan kwance har suka gama

maganganun su, Mamie ta fahimci point

of view din Mama, kuma ta fahimci

damuwarta a matsayin ta na uwa, Amma

kuma sai ta bata shawara. "Sai mun bi abin a hankali, tunda har yaron nan duk soyayyar da yake yi muku da mu bakidaya ya iya hada kaya zai bar gida to gaskiya

sai mun hada da dabara. He loves her

deeply. Kuma love either make a person

or breaks him. Ya kamata mu bashi

listening ear, muji mu kuna saka ido sai

mu bashi shawara. Amma kar muyi

kokarin forcing din sa in ba haka ba zamu

tura shi bango, a karshe kuma zamu iya rasa shi".

Mama tace "to wanne irin tura wa zuwa

bango ne ya wuce hada kayansa da yayi

zai shiga duniya?" Mamie ta sake yin

dariya sannan tace "to ba gashi nan ya

dawo ba? Yadda ya tafi da kafafuwansa

haka ya dawo da kafafuwan sa. So let's

start from there. Mu fara tambayar sa

dalilin tafiyarsa da kuma dalilin dawowar sa sai muji"

Sun jima suna


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login