Showing 126001 words to 129000 words out of 375662 words

Chapter 43 - SAFIYYA Book Complete Hausa Novels Maman Maama.docx

10 Oct 2025

7995

not just meant to

be..." Ya katse ni "and who told you we are

not meant to be? With whom are we

supposed to be? Who am I supposed to be

with? Safina?" Ya fadi Safinan da dacin rai,

Na girgiza kaina "I don't know. Somethings

are hard to explain. Dan Allah kayi hakuri",

Ya girgiza kansa "I just can't believe this.

You just told me you love me, and then you

say we are not meant to be, in yi hakuri. Ni

ban gane ba Piya. Ki gaya min what's going

on. What happened to you? Please ki gaya

min. Whatever it is we can get through it

together. Let me share the burden with you

please" na kasa cigaba da kallon sa na

sauke ido na kasa, na bude baki da niyyar

magana amma ita ma sai na kasa. A karshe

sai na kare da cewa "I can't. I am sorry",

Ya zagaya ya bude motar sa kamar zai shiga

sai kuma ya buga murfin motar da karfi ya

sake zagayowa inda nake, he looks very

frustrated, daga dukkan alamu neman

abinda zai daka yaji dadi yake yi. Na sake

cewa "I am sorry" na nuna ni "if you say

sorry one more time....." Sai kuma yayi shiru

yana kallona na "just look at you. Duba ki

02

gani yadda kika zama. And you won't tell me

me yake faruwa. You won't tell me me yasa

kika yi breaking up with me. And you won't

let me ask Daddy questions da zasu

bayyana min gaskiya, You won't let me tell

Daddy gaskiya, But then you said you love

me., All I have to do now is guess, And you

know what my guess is? My guess is that. know what my guess is? My guess is that

guy Mukhtar ne ya shirya wani abu, shi ya

saka akayi forcing dinki a gida akan lallai sai

kin aure shi, shi yasa kika yi min karyar aure

da ciki kika rabu dani because you are been

threatened by him to do so. Ni kuma ba zan

kyale shi ba. I will find out the truth

whatever it is and I will.

......

." Na mika hannu

kamar zan rike shi sai kuma na mayar da

hannun na rungume su a jiki na nace "'it is

not Mukhtar. Shima auren nan ba plan din sa

bane ba it just happened" ya dakata da

maganar da yake yace "you are defending

him? Idan ba shi bane ba to babansa ne, you

once told me ba kya son inje gurin sa

because he wants you to marry his son. Shi

ya shirya wanna kenan? Ko kuma Safina?

Safina can do something like this because

she is a liar and a hypocrite" na girgiza kaina

"'] don't know. I don't have answers a yanzu.

Amma na yadda a hankali komai zai bayyana

to me. Wannan ita ce kaddarar mu

Muhammad, wannan ita ce jarabawar mu. I

am ready to face mine. Kayi mana kokari

dan Allah kayi facing ta ka. I believe ubangiji

yana da dalilinsa na saka wa abubuwa su

kasance haka".

8

15

9:07 PM

Yace "are you telling me to accept Safina as

my wife?" Nayi shiru ina jin ciwon ambaton

sunan Safina da kuma wife da yayi a

sentence daya, Sai kuma nace "I don't

know, Kai kayi making decision na auren

Safina, you deal with it", Safina, you deal with it"

Muka yi shiru na dan lokaci sannan nace

"you should go. We shouldn't be standing

like this. Ni matar aure ce. It is islamically

wrong",. Bai ce komai ba kuma ban kalle shi

ba ballantana inga abinda zuciyar sa take

ciki, na kara da cewa "I wish you best of

luck. Good bye" still bai ce komai ba na juya

ya koma cikin gida.

Direct sama na wuce zuwa dakina, na daga

labule kadan na ganshi still yana tsaye a

inda na bar shi idonsa yana kan kofar da na

bi. Sai kuma ya zagaya ya shiga motar sa ya

ci taya ya bar gidan.

Na saki labulen ina jin idanuna a bushe, a

zuciya ta ina fatan kukan ya kare dan ni

kaina na gaji da yinsa. Na zauna akan gado

ina kallon carpet din dakin, my mind blind.

Sai kuma na daga kai na kalli picture din da

yake facing gadon nawa, picture din Ammi

rike da ni a hannun ta akwance akan gadon

asibiti, fuskar ta dauke da matsanancin farin

ciki, Daddy ya taba gaya min cewa it was

the happiest day of her life. Sai na samu

kaina da mamakin yadda ta iya shiga cikin

wannan farin cikin bayan duk abinda ya faru

a rayuwarta? Bayan duk abinda ta rasa? Sai

na tambayi kaina shin nima watarana zan iya

kasancewa cikin irin wannan farin cikin

nata? Ko shikenan na gama samun nawa

share of farin cikin a rayuwa?

Na sake daga kaina ina kallon ta nace a fili Na sake daga kaina ina kalion ta nace a fili

"how do you do it? How do you looked

beyond your sadness and find happiness?"

Sai na lura da amsar tambaya ta a hannun

ta, Ni, nice farin cikin ta a lokacin, she

looked passed her past and into her future,

sai na fahimci wani abu guda daya, idan har

ina son samun farin ciki sai na daina hanging

onto my past nayi planning future dina, and

to plan my future sai na nutsu na daina kuka

nayi making bold decisions. Just like she

did. Sai na yi taking control of my life, just

like she did.

Na tuno da labarin da ta bawa Daddy, shi

kuma ya bani, labarin decision din da ta

yanke na barin garin su, na barin kowa nata,

na barin komai nata, and starting a new life

a inda babu wanda ta sani, babu wanda ya

santa. But sometimes strangers are better

than blood relatives.

O

Kafin Safiya ta bar gidan Hajiya Kyauta sai

d

[07/01, 10:42 pm] +234 906 816 1960: Episode Twenty Eight: The Beginning of a

New Life

Paid Advert

Contact Lame(07036662633)for all your

costumes both oriflameand other special

products that will make ur skin glow and

flawless

Kayanmu lamba daya ne wajen kyau. Sai washegari sannan ta samu damar

assessing situation dinta da kuma mutanen

da take tare da su. Yaran da suka taho dasu

daga Gusau suma kananan yammata ne

kamar ta. Biyu daga cikin su ma basu kai ta

ba. Ta kuma fahimci cewa yanzu ta bar duk

mutanen da ta sani, duk wasu wadanda

suke da dangantaka da uta ta kusa ko ta

nesa, yanxu ta shigo cikin mutanen da basu

santa ba ita ma bata san su ba, babu kuma

wanda ya san tana tare da su, hakan yana

nufin zasu iya cutar da ita ta kowacce hanya

in suka yi niyya. But she didn't care. It was a

great risk, a bold step in her life, but she

took it.

Tasan cewa abubuwa biyu ne zasu iya

faruwa a wannan gari na Abuja, ko dai

rayuwar ta ta juya daga marar kyau zuwa

mai kyau ko kuma ta chanja kalar rashin

kyau din. Sai dai kuma Safiya bata ji toro a

ranta ko kadan ba, wanne kalar shege ne

rayuwa bata nuna mata ba? Bata jin akwai

abinda zai far da ita wanda zai girgiza ta

kuma. And she was ready to face whatever

is coming her way,

Ita dama ta saba making decisions a

rayuwar ta, ta saba taking responsibilities,

tun Baba Hadiza tana da rai sai da yawa

Safiya ce take cewa ayi kaza ko kar ayi kaza

and most of the times Baba Hadiza tana bin

maganar ta ta ne dan ita din ta saba da bin umarnin wasu a tata rayuwar, dan haka

yanzu Safiya bata da damuwar daukan

responsibility and risks a rayuwar ta as she

had nothing more to lose except her life,

and to her, her life doesn't have much value.

Sai da suka ci abinci a gidan suka yi wanka

suka chanja kaya sannan Hajiya Kyauta ta

zauna dasu ta fara yi musu bayanin aikin da

za'a kai su suyi, wadansu daga cikin yaran

already sun taba yin aikin a wani guri dan

haka sun saba, Safiya kuma da bata taba

aikatau na kudi ba itama ta saba da wahalar

rayuwa dan haka bata jin cewa aikin zai

gagare ta.

"Babban abu mai muhimmanci da zaku rike

a aikin nan shine tsafta, kunga mutanen nan

yan gayun nan suna son tsafta ba sa son

kazanta ko kadan, amma kuma basa son su

wahala, dan haka babban aikin ku a gidan

shine ku tabbatar da tsaftar gidan. Aikin da

za'a baku ya danganta da gidan da suka

dauke ku, wasu masu shara da wanke

wanke kawai suke nema, wasu mai kula da

yara, wasu mai wankin kayan yara da guga,

wasu, wasu kuma mai girki. Ya danganta da

hannun wadda kuka fada. In munje a

gabanku za'a yi cinikin kudin da za'a ke

baku, amma kuma ba ku za'a ke bawa ba, ni

za'a ke bawa ina kaiwa iyayen ku. Duk Duk

abinda ya faru a gida ni zan lira a sanar

muku, kuma Icuma dulk abindia ya faru da lau

ni za"a kira a gaya min. Duik wadida tayi sata

ko munafunci ko zalunci za'a kore ta ta

koa garin su babu ruwa na".

Ita dai Safiya tana jinta amma a ranta tasan

babu wani abu da zai mayar da ita garin su,

ba zata koma ba ko da kuwa zata ke kwana

ne akan titi

Bayan sun shirya suka fita gabaki dayan su.

Tun a gidan farko da suka je Safiya ta kara

tabbatar wa da cewa ta shigo birnin tarayya,

dan ita dai bata taba gain irin wannan

gidan ko kuma makamancinsa a garin su ba.

Suka shiga falon gidan suka zauna, sai da

suka yi jira na gurin awa daya sannan matar

gidan ta sauko daga sama, sai a lokacin ta

tashi daga bacci. Ta zauna tana ta bata

fuska da daga hanci sama kamar wadida aka

ajiye mata kashi a gabanta.

10

9

115 AM

"Hajiya Kyauta nace miki ki ringa saka yaran

nan suna yin wanka sosai in zaki zo dasu

gidan nan. Ni zuciya ta saurin tashi take yi

wallahi". Hajiya Kyauta tace "ai kam sunyi

wanka Hajiya, duk babu wadda bata yi

wanka ba, sai dai kawai ace rashin turare

kuma gashi mun shiga rana". Ta fara bin su da kallo daya bayan daya

kamar mai zaben atampa a kasuwa sai ta

nuna Safiya. "Waccan zaki bani. Tafi kvan

gani'"., Hajiya Kyauta ta kalli Safiya tace

"wannan banda ita, akwai yar'uwar ta a

garin nan ita ta aika ni kauyen su takanas na

dauko mata ita" Hajiyan ta bata rai "to ai

kinji, ni duk sauran basu yi min ba gaskiya.

Duk sunyi min kazanta da yawa" Hajiya

Kyauta tace "to ai da sun kwana biyu anan

zaki ga sun gyaru sun koma yadda kike so.

Yanzun rashin kulawa ne ya saka suke haka"

ta sake girgiza kai" gaskiya basu yi kin ba, in

kin koma kya samo min wadansu wadanda

suka fi wadannan kyan gani".

A haka suka tashi suka fita, sai safiya ta

samu kanta da tambayar kanta me vasa

matar ta zabe ta bayan duk sauran yaran

sun fita kyan gani?

Suna fita Hajiya Kyauta ta kuma samar musu

abin hawa tace "gidan Hajiya Maryama

zamu fara zuwa gaskiya, in ba haka ba

wahala zamuyi ta sha, in dai sun ganki cewa

zasuyi ke suke son dauka" Safiya ta

tambaye ta "me yasa?" Hajiya Kyauta tace

"saboda kina da kyau. Shi ido yana son abu

mai kyau, kuma shi abu mai kyau in yana

guri yana disashe kyawun abubuwan da

suke zagaye dashi", Sai Safiya ta samu kanta da mamakin haka,

ita bata taba tunanin kanta a matsayin mai

kyau ba, ita ba zata iya ma fasalta kan ta ba,

ita ba ma zata iya tuna last time da ta kalli

kanta a madubi ba. Ta san dai Baba Hadiza

da Sauda da Khadijah suna da kyau. Sune

mafiya kyawun halitta da ta sani a

rayuwarta.

Daga nan suka tafi gidan Hajiya Maryaman

da aka jima ana gaya wa Safiya. Tun daga

bakin gate din gidan Safiya ta fahimci gidan

ya banbanta da daya gidan da suka baro.

Shi wancan babu kowa sai mai gadi shi

kadai, shi kuma wannan maza ne sun kai su

hudu a bakin gate din suna hira. Daga can

gefe ga wasu samari nan suna buga ball, a

can karshen katanga kuma ta hango wata

mata tana shanya kayan wanki. Wannan ya

tabbatar mata da abinda Hajiya Kyauta ta

fada cewa gidan mutane ne.

Yanayin gidan katon gida ne a tsakiya, sai

kanana a gefe da gefe, inda daga baya

Safiya take fahimtar gurin yan aiki ne maza

da mata. Suka gaisa da mutanen gurin

sannan suka shige ciki. A cikin Safiya ta

tsaya tana kallon haduwa da tsarin gurin,

kujerun falon kadai abin kallo ne haka fentin,

ga kuma sanyin ac da kamshin da ya ratsa

su suna shiga,

Yammata ta gani guda uku a falon a zaune suna kallo a tv, biyu akan kujera daya a

zaune a gabansu, a shekaru ba zasu fi

sa'annin ta ba amma a jiki sun kusa ninka ta

saboda hutu da yanayin cimar su da ta

banbanta. Yammatan suka tsaya suna kallon

su kamar yadda suma suke kallon su, daya

daga cikin su tace "lafiya? Daga ina? Kawai

zaku shigo wa mutane gida ku tsaya musu

aka kuna kallon su?"

Hajiya Kyauta tayi murmushi tace "Hajiyan

tana kusa? Munyi magana da ita tace min

tana gida" dayar ta kan kujerar tace "tana

nan, amma dan Allah kuje waje ku jira ta, in

ta sauko sai ayi muku magana". Suka juya a

jere suka fita kamar yadda suka shigo a jere.

Suka je kuma suka jeru a baranda. Sun jima

a haka sannan Hajiya Kyauta tace '"bara dai

in kira ta a waya in gaya mata nazo, ba zamu

yi ta zaman jiran tsammani ba" Jamila, daya

daga cikin yaran da suke tare tace "to wai

Hajiya su wadannan da suka koro mu waje

yayan ta ne?" Hajiya Kyauta ta girgiza kai

"sai dai yayan yan'uwa ko kanne, Allah bai

taba bata haihuwa ba".

Tayi ta kiran Hajiya bata same ta ba, har duk

suka kosa, sai ga matar da suka gani tana

shanya nan ta zagayo inda suke, suka gaisa

da Hajiya Kyauta sai tayi mata bayanin cewa

Hajiya suke son gani, matar ta shiga ciki sai

gata sun fito tare da yarinyar da suka gani a

zaune a kasa a ciki, matar ta fara yi mata fada "kina kallon mutane sunzo suna son

ganin Hajiya sai ki bar su anan a zaune? Ba

zaki shiga ciki ki duba musu ba? Kin fiso ki

biyewa su Sa'adatu kuyi ta yiwa mutane

rashin kunya ko? To wallahi kin san

15

5

1:15 AM

halin Hajiya ko ki shiga hankalin ki ki kama

kanki ko kuma ta sallame ki zuwa gidan

iyayen ki".

Yarinyar ta zumburi baki tana kunkuni ta

koma ciki. Safiya ta fahimci yarinyar yar aiki

ce. Bata jima ba ta sake dawowa tace "tace

tana zuwa" matar ta ce "to ko ke fa? Yanzu

ba ya fi ba? Amma wulakanta mutum ai

babu dadi" sai kuma ta koma ta kawowa su

Safiya ruwa, suka karba suka yi godiya,

dama duk kishi suke ji.

Matar ta cigaba da zama tare da su tana

taya su hira, sai a lokacin Safiya ta san

sunan sauran yammatan da suka taho tare

dan babu wata maganar kirki da ta hada su

a hanya. Suna nan zaune har Hajiyan ta

sauko. Tun daga inda suke zaune a waje

suka fahimci ta sauko saboda maganar ta da

suka jiyo.

"Waye ya bar remote akan kujera? Sai am

zauna akan sa an balla shi"

"Aka ce nayi baki, Ina bakin nawa suke?" "Aka ce nayi baki, Ina bakin nawa suke?"

"Me suke yi a waje a cikin ranar nan?"

Sai ga yarinyar dazu ta fito da sauri tace su

shiga. Hajiya Kyauta ta dakatar da su Safiya

tace su jira ta fara shiga suyi magana

tukunna. Ta shiga suka gaisa sosai da Hajiya

Maryama, "Hajiya ya kasuwa? Ya kuma fama

da jama'a" Hajiya Maryama tace "lafiya lau.

Ya taki kasuwar da naki jama'ar? Ina fatan

dai kin kawo min yarinya mai hankali, kinga

wannan Lawisan?" Ta fada tana nuna

yarinyar da ta shigo da Hajiya Kyauta "rashin

samun wata ne ya saka har yanzu nake

zaune da ita, bata jin magana kuma bata

girmama mutane, babu abinda ta sani sai

kula maza, duk mazan can na waje samarin

ta ne" yammatan da suke zaune akan kujera

suka yi dariya, ta juya tana kallon su tace

"ku tashi ku bani guri, ina magana kuna bin

bakina da kallo kuna haddace abinda nake

cewa" suka tashi sum sum suka shige ciki,

ita ma yarinyar da aka kira da Lawisa ta tashi

ta bisu.

Bayan sun ta shiga ciki ne Hajiya Kyauta

tace "na kawo miki yarinya Hajiya,

musamman saboda ke na taho da ita Abuja"

Hajiya Maryama ta gyara zama tace

"alhamdulillah. Tana da hankali kenan sosa"

Hajiya Kyauta tace "tana da hankali da

nutsuwa, amma ba wannan ne dalilin da yasa na kawo miki ita ba, na kawo ta nan ne

saboda ita marainiya ce ke kuma na san ke

uwar marayu ce. Bata da uwa bata da uba,

bata da danuwa shakiki ko daya, ba kuma ta

da dangin uwa ko daya, sannan dangin

ubanta basa kaunarta" sai ta bata labarin

abinda ta sani a daga rayuwar Safiya.

Hajiya Maryama tayi shiru tana tunani sai

tace "kira ta in ganta inyi magana da ita

tukunna" Hajiya Kyauta ta leka ta


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login