Showing 84001 words to 87000 words out of 119289 words
Chapter 29 - Jikar Maguzawa Complete Hausa Novels Writing by Asma Baffa .txt
aure
Dariya yake yace shi yasa kuke yin luf idan Kuna karantawa ashe da abinda kuke karantawa,Ido na Fara rufewa zanyi bacci yace bacci? Kai na daga masa ya kashe wayar tare da gyara min kwanciyata sannan ya kashe light yace tashi kiyi addua,. Zama nayi mukayi Addua sannan Muka kwanta ya maida Ni jikinsa Kamar zai maida Ni cikinsa Haka ya makalkaleni Ina jinsa Yana tattabe min Boobs Kawai ya na iya har bacci ya kwashe mu a haka.
Kadada Kuwa yini tayi ranar tana baccin wahala har dare ma tana yin wanka tayi bacci abinta Farooq Yana so suyi Hira amma tayi bacci sai kwanciya yayi shima tare da makalkale abarsa suka Sha baccinsu,Kadada har farkawa take dan Kawai Kar ya huta tace a kaini fitsari sai ya kaita tace ta kasa a koma ya sake kinkimota ya dawo da ita Wai bazai zauna lafiya ba shima,sai da yaci gaba da baccinsa ta tashi tace tea zata sha,Farooq ya gama ganowa wahalar da shi kawai takeyi shi yasa yace yawwa dama sha'awata ta tashi maza Kisha tea din nan zanje karaye dama Ina taso na tashe ki sai gashi,Kadada sai ta koma baccin karya ta Fara Jan munshari ya jijjigata tace mafarki nakeyi dama me zanyi da wani tea yanzu ana zaune kalau Yi baccinka kaji harda shafawa Farooq gashi ya samu yayi bacci lafiya harda makara anji jikin Amarya me laushi.
Washe gari bayan nayi wanka na shirya part Dina na tafi na iske yaran duk sunyi Shirin school zasu tafi sun Gama karyawa,gaishe Ni suka Yi Har Nawwara da bata kulani sai yau ta gaishe Ni shima da kyar,har mota na rakasu sannan na dawo da Yan aiki muka gyara ko Ina neat har part din jawad na kwalkwaleshi Yana bacci,bayan na gama komai wanka na sake tare da canja wani lace cikin kayan lefena Daya canja min masu tsadar gaske,kitchen na Shiga Ina Masa abinci sai kamshi ke tashi,Bayan yayi wanka ya fito sanye cikin wani 3qtr da Riga me gajeren hannu kitchen Dina ya duba ya ganni Ina girki ya Dade a bakin kofar Yana kallona sai Kuma ya karaso ciki tare da rungumeni ta baya Yana shakar kamshina tare da tambaya ni kike dafawa? Juyowa nayi a hankali muna kallon juna cike da so da kauna nace ae,wow ni Kam nayi sa'a yace Yana kallona kamar zai cinyeni,kumatuna ya shafa yace tun dazu sai tunaninki nake yi, nace mijina,da sauri yace sake fada naji, Ina dariya nace mijina ya wani lumshe Ido Ina jinki,yaushe zaka saka ni a school din? Fuska ya bata yace wacce school ai kin gama kiyi hakuri ni Ina da kishi da yawa zuciyata baza ta jure fitarki kullum ba,Dan Allah sai na sa Hijab da Nikaf,ko da shi Ni zuciyata bata sukuni kiyi hakuri, amma dai kasan tun farko aure ba haka muka Yi ba ai nayi Hakuri ma,Kuma Ummiya tana so na auri Wanda zai barni nayi karatu Ni ba sai nayi aiki ba dan Allah ko ba degree ba ka barni nayi please na karasa da kuka ,rungumeni yayi tare da furta kiyi hakuri white Angel ni bana so kina fita ko yaushe,jikinsa na fada Ina ta kuka a kirjinsa har ga Allah na gama sa rai
Bayana yake shafawa a hankali tare da lallashina nace Ni bazanyi hakuri ba bani da shi,Baki da hakuri? Ya tambaya nace ae ban San shi ba Kawai ni ka kaini makaranta a kaina aka fara aure, Murmushi ya saki ya fita ya barni Ina fushi Kawai ace mutum bazai school ba sabo da aure Ni na dauka ma baida mentality na hausawa mutumin da Bai shafi arewa ba Kawai in Banda Babansa amma Wai baza aje school ba a Haka na gama girkin Ina shiryawa a dining ya shigo Zama yayi nayi serving nasa harda fara dandanawa na zuba Masa Ido naji me zai ce Fuska ya bata harda yin muryar kuka Wai wannan girki dadinsa zai sani kuka,Dariya na dinga yi fuskata ya leko tare da furta Baby if you leave me I will kill my self, Humaira na dakko tasha wanka an gyarata tana kamshi, rawa na Mata tana dariya,yace karki sa ta min tumbudi Ina cin abinci, Yarinyar Wai da basa Shan Nono me zasuyi tumbudi,nine Zan dinga Yi kenan,Nayi Dariya nace Kai wanne nono kake Sha? Haka Kika ce to shike Nan Bari anjima Zaki ga wanne nake Sha dama kin warke ai yau in na Sha kwana zanyi Ina tumbudi,na kalleshi Kawai sannan nace baka ce a maida Humaira ba? ai ita kanwar Miji ce shi kuwa Abeed Kanin Miji ne baya ji da shine da yanzu ya fara kwanciya a jikinki, Murmushi nayi yace da Yamma zamuje gidan Farooq,na dinga murna nace Allah ya kaimu har na Fara dariyar Kadada, nace ko ya Yar uwata take yanzu oho anyi ko ba ayi ba oho
Jawad Yana Murmushi yace baki San Farooq ba ne,ai Ni kafin a samu me hakurina sai an duba,Kai din? sosai ma munyi rayuwa tare one room amma ban taba miki komai ba,girman Kai ne lokacin baka so na shi yasa ba wani hakuri da kake da shi, to shike Nan tunda haka kika ce na daina daga Miki kafa,na matsu naje naga Kadada ya aka Kare,Kadadan da ta fiki juriya tana can tana uzurinta, Tahantsi ta kirani da safe nan tace Kira tayi mu gaisa,nace Tahantsin? Yace ae Yana dariya,nace Allah da dalili Taya za ayi ta kiraka ni bata Neme ni ba,to kishi kike kenan saurayi tayi Wai Dan nan garin yace ya Sanni Wai na Mata bincike akansa ya halinsa Ina ganin wani Abu ko ya na fada Mata,hmm Kuma mu shike Nan duk sai mu Kare a Lagos har mu uku,Dan Allah kyaleta ta nemo wani can, Yara da gasa sai biyo Ni sukeyi,Sai ki hana ikon Allah,idan Allah yayi a Nan zasu zauna fa ya zakiyi,wasu fa da Zaki ga duk a iya garinsu suke aure ba wacce take samu a wani waje,wasu dama silar mutum Daya sai ki ga sunyi yawa a wani garin, Ni saurayin nata ma na sanshi Sanda Ina Daya unguwar muna haduwa a masallaci Ya Shiga Uku data Tahantsi,Jawad yace Tahantsin da ta fiku iya love, baki na kumbura nace ai dama ni komai kace ban iya ba,Murmushi yayi dama watarana yana sani yake tsokanata.
Bayan Yara sun dawo yau dani aka shirya su suka tafi Islamiyya sannan nayi wanka na cakare cikin wata English gown me kyau doguwa har kasa me dogon Hannu amma hannun sharara yake,wasu Kana Nan Kaya yasa masu kyau da tsada yayi kyau sai naji kishi Kar a kalle shi,Ya kalli shigata yace yawwa sai a dakko katon hijab da Nikaf mu tafi,banyi musu ba haka na shirya sai takalmi me tsini da jaka Dana saka muka fito gwanin sha'awa da mu.
Wata farar mota ya bude min na Shiga sannan ya rufe ya zaga ya Shiga muka tafi,kallona yayi Yana driving da sigar rada yace I love you,Murmushi nayi Nima nace me too da radar, bamu dade ba muka Isa gidan,me gadin nasa yau yazo bakin aiki shi ya bude Mana gate muka shiga, Farooq Yana ciki kwance a cinyar Amarya suna ta surutu ma basu San mun Zo ba Muna ta sallama sai daga baya Kadada ta Amsa harda cewa ku shigo baki,nace ke dalla nice bakuwar, Ina shigowa Farooq zai tashi tace kayi kwanciyarka su Fara ne fa,Farooq yace Kar taji kunya,Kai rabu da wannan Ina taga wata kunya,ke Fara ku shigo hala ke da mijin ne? nace ae muka Shiga Kadada taji kunyar Jawad tace tashi kai baka San kadan ba Farooq ya tashi yana dariya,Jawad yace baka da tausayi,Kadada tace ai abokinka zuciyarsa shi a gadon bayansa take shi yasa,Muka Yi Dariya Ina ta kallon Kadada an wani ci kwalliya cikin Atamfa tayi kyau,nace su Kadada amarya tace ya ranki duk gulmarki Kyayi ki gama shi yasa Tahantsi take birgeni tasan ta duniya ke Kam to dama Ina Kika wani girma,Su Jawad basu san ma me muke ba suna ta hirarsu can nace taso mu Shiga daga ciki,Mun haura sama zanyi part din me gida sabo da ba gane gidan nayi ba abinka da bakuwa,Kadada ta jawoni tace ke kiyayi kanki Nan wajen baje koli ne su Anaconda a nan suke harka,ga promise Land Wai Fara ana Miki Alkawarin nan haka ne ko Kuwa?wanne Alkawari Kuma? Idan ana kamo channel sai ayi ta alkawarurruka Abu ya dameni an kasa cika min ko Daya harda cewa wacce kasar zamu je ke Ni Kuwa nace Paris,Ina ta dariya nace tab in ya samu time wannan zai iya kaiki amma ki daina rike batun wani Alkawari Dadi ne yasa suke fada,Ashe dadi ne, ah gaskiya na Karo wulakanci ashe Haka nake da dadi,Shegiya ni Binta sugar sa me gida Alkawarin da bai shirya ba,duk karya yake sai nayi ta Jin dadi ke dole in sake dagewa yayi ta min Alkawarin Nan ko Allah zai sa ya dinga cika wani,Ina ta dariya nace Tahantsinmu ta koma yarinya yanzu bata San komai ba duk kurin an girmemu,Kadada tace uhm Muna ta ganin Anaconda tana can bata santa ba, to ke Fara dama haka abin yake wallahi zafi Kai naga bala'i
Aka sake sai nayi hijira,Ina ta dariya nace sai hakuri,dama ce Miki akayi bana hakurin da banyi ba Kya ganni haka halina dake da mijinki Iyayi,Wai Ina kawayenki Nan su Farisa? Nace suna Nan muna gaisawa Allah bai kawo musu Miji ba karatu suke Yi,uhm Nima yau Farooq yace bazan Dade ba zai sani a school sai nayi ilimi me zurfi na addini dana Boko,nace Masha Allah ya kyauta,Ni Kuwa ya hanani,zai saka ki ne ki Kwantar da hankalinki sarkin gajen hakuri cewar Kadada,nace ai yace fa bazan Yi ba,ba da gaske yake ba wani ya bari ma bare Jawad dinki yanda yake sonki yaushe zai hanaki karatu, yanzu me zaku ci a gidan namu Kun San ban Fara girki ba jiya Zan Fara sai yayi min aika aika
Kadada harda kawo min farfesu daga gidan su Farooq aka kawo mata,taje ta kaiwa Jawad ma harda ruwa da lemuka,Farooq yace Bari na maka godiyarka tun yanzu Jawad ka hadani da Yar Albarka wlh,Jawad ya tabe baki yace Kai ka sani Kuma kana danne Mana Yar uwa me zai hana ka gode min,Dariya sukayi Farooq yace sai kace Kai na kirki ne Wanda bai sanka ba Jawad ka cuce shi Kai sai kace baka komai
Sai magriba bayan munyi Sallah yace nazo zamu je gidan Asif haka mukaje shima Yana gida da dansa daya Yana wasa,Munsha hirar duniya da Zahiyya matar Asif daga Nan muka je shopping shi ya zabar Mana abubuwa ya Mana take away na kayan makulashe sannan Muka dawo gida,tun a hanya naga take taken Jawad yau ma ba kyaleni zaiyi ba
Ina yin Shirin bacci Bayan munci kayan makulashe mu Ina jikinsa a makale sai kiss yake min iri iri,Ni a tsorace nake shi yasa na kasa sakewa ganin zanyi kuka yace iya romancing zaiyi ni na San ba haka bane Ina kallo ya shiga sarrafani yanda yaga dama Yana ta tsotsar boobs Dina kamar jariri Yana yi a hankali yake sarrafani Kawai ji nayi yana kokarin Shiga ta,ihu zanyi ya toshe min bakina da nasa yaci gaba da abinda yake so sai ji nayi ya shige ni nayi Shure shure ba Zan iya komai ba ko kukan ma kasa Yi nayi ya dinga kamo Channel yanda yaga dama Nima yau ba Alkawarin da ban Sha ba kalaman kauna Kuwa sai da na daina saurara gaba Daya ya susuce min sai kace ya zauce,Kadada Kuwa Farooq ya barta sai ta warke.
Ni Kuwa Jawad bai taba kyaleni na kwana Daya baiyi ba kullum ne sai yayi tun Ina Jin zafi har na daina ji ma sabo da masifar kwarzabarsa,Amma Ina Shan love da tarairaya sai kace kwai haka yake ji da ni,sai abinda nake so, Kadada dai anyi sau Uku da kyar.
Abba biki Yana ta matsowa da Safna duk wani Abu daya kamata anyi shi Amarya tasha gyara ta ko Ina har ana gobe daurin aure itace ranar Dinner,Abba da abokansa sun dau wanka sun halacci wajen,Jawad yace mu shirya da Kadada muje shi bazai iya ganin abin kunya ba Abbansa a wajen party,munsha wanka sosai Hafeez ne ya kaimu Dinner tayi kyau anci ansha,Abba yayi liki sosai washe gari aka daura aure Kan sadaki dubu dari.
Da yamma Ni da kadada da mu aka dakko Amarya gidan yayi kyau komai an canja shi,Yaran Umma suna wajen masu aiki suna ta kuka sai lokacin suka San Abbansu ya saki Mamansu ya auri wata,da har Zan tafi da yaran gidana idan Amarya ta Dan kwana biyu sai a dawo Mata da su sai Naga Yaran Umma Basu da kunya sannan Ina gudu Kar ta min sharri sai na barsu,Kadada harda guda ayiririri tace Anaconda Abba yau zata fantsama a sabon waje zata shiga tsukakken kugu,Dariya nayi nace Allah ya shirye ki ke da Tahantsi baza ku Yi hankali ba,Binta sugar tace ashe abin da dadi Fara na Fara Jin dadi,yanzu idan Farooq yace da zafi? sai dai nace uhum uhum ga kunya Kar ya gano,na sheke da dariya,Nace ke dai Kika sani,Muka koma yiwa Amarya Sallama Binta sugar tace to Amarya zamu tafi a dinga kular ma Abban namu da Anconda,kawayen Amarya suna ta dariyar Anaconda,Kadada ko a jikinta tace sannan Dan Allah land Of promise Kar kiji Alkawari kice sai an cika ba iya cikawa suke ba sai kadan,wata me aure tace Kuma dole sai anyi alkwarin ba,Nima nace yawwa Yar gari ga Yara nan a kula da tarbiyyarsu yaro sai hakuri Kar ace iya aikin Reciever za ayi mu mun wuce suna ta shewa dai Muka fito,Hafeez tun daga compound yake jiyo shewar Mata sai yaga mun fito,Kadada tace Kai yaro muje,Dariya Hafeez yayi yace na gode Binta Sugar nine yaron ma,Binta sugar tace maza Farooq yaji kace min Binta sugar wlh sai ka Gane kurenka shi kadai yake fadar sunan Nan yanzu,Hafeez yayi dariya yace Binta sugar din? Kasan Allah ka kiyayi kanka ato yayanka ne ai Kai da shi Kar dai yaji ka kace min Sugar, Fatima Kawai shine na kowa,yanzu Binta Sugar ya kwace sunan nan yace nasa ne shi kadai,Hafeez yace Muna ganin ishara mukam Allah gamu muma ba komai Fatima yaje ya rike sunan Mangoronsa,Kadada tace ya fiye maka ka jira idan na haifo mace ka samu ka aura,Hafeez yace wlh nafi karfin yarki Allah ya kiyaye min da jiran Yarki ni Ina da budurwata ma,nace Kai Hafeez har budurwa ce da Kai? Yace to Aunty zauna Kar nayi budurwa? kishiya Zan Miki Ina gama school gwara ma ki shirya, nace Allah ya kaimu gidana ya maida mu har Kadada ta can Farooq zaizo ya dauke ta.
Jawad na hango ta samansa Yana dago min hannu,Murmushi nayi masa,Kadada tace ni bani da zuwa gidanku ba fitsara kuyi ta wani Iskanci a gaban mutane,hankalina Yana Kan Jawad dake min zancen kurame Ina Shiga ya tareni a hanya a gaban Kadada ya rungumeni,tace Yaya Jawad ana barin halak ko dan kunya a dinga sakayawa,Dariya yayi yace banda wannan halak din Kuma ma ai ke ma kina da aure duk the same muke, Dan Allah tayata kiji da su Meenat,Kadada tace ai ko nima mijina na so na zuwa zai ya dauke ni,Jawad yace wanka zata Yi kafin yazo please Yar Binta,Kadada tace to karta dade,yaja Ni Muka wuce part dinsa ya zaunar dani gefen bed yayi yace yawwa to zauna nayi ta kallonki,Dariya ya bani ma sosai sai kace ya samu tv,Bamu dade ba Farooq yazo ko sallama sai gani nayi ba Kadada ba Labarinta sai Ahmad ne yace Farooq ne yazo ya tafi da ita,na koma Ina Kiran Jawad Baby ta tafi fa ta bar sakon nata ka ganshi kafin na dakko Wai har Farooq yazo sun wuce,mene sakon? Gumbar Mata ce da wani hadin zuma Maman Mujaheed ce ta Aiko Mana daga Sokoto,Jawad yace Ina naki to Yana jaka yace ahh wannan ba ayi Wasa da shi ba maza saka a bakar Leda a aiki Ahmad ko Hafeez su Kai mata,Yace ke sa a abinda baza su gane ba,na tattara tarkacen iri iri yace Wai Ina naki ne? Nace Yana Nan to Kar a kwashe Mana,Dariya nayi na zuba Mata iri iri na kaiwa Ahmad Suka tafi Kai Mata shi da Hafeez dama so suke su tafi yawo sun samu dama Kuma Wai zance Ahmad zai raka Hafeez wajen budurwarsa.
Abba ne ya shiga gidansa sai da ya fara duba yaransa yaga suna ta bacci sannan ya wuce bangaren Amarya Safna,daki ya dauki kamshi Abba ya lumshe Ido wani farin ciki ya cika Masa zuciya ya huta zaman gwaurantaka,gefen bed din ya zauna tare da bude lullubin Safna Abba yace wow tangaran sunan wani kwano Masha Allah amaryata,Safna ta dago da kanta a hankali tare da sakin murmushi,Abba yace tashi kiyi Alwala muyi Sallah,Safna tace Ina da Alwala,Abba ya wuce gaba tare da jansu Sallah yayi addua sosai sannan ya jawo ledarsa me dauke da gasasun nama da Madara etc,Haka ya dinga bata a baki shima Yana ci har tace ta koshi,Bayan sun gama wanka ta Shiga tayi brush ta fito ta shirya cikin wata arniyar rigar baccinta ko Ina kamshi take zubawa Malam,Abba ma yayi wanka da brush ya shirya cikin wasu kayan baccinsa marasa nauyi,Yana ta kallon Safna yawunsa Kamar zai zubo Allah Allah yake ya fara harka,tana gyara gashinta Abba cewa yake ah...ah..to taho Mana Haka...ya Isa...ya Isa Amaryata wannan kyan Ina Zan kaishi maza yaki zo nan ya jawota a hankali saman bed sai kace tsohon maye haka Abba ya rude anga Yar shila,ga kirjin nan