Showing 39001 words to 42000 words out of 119289 words
Chapter 14 - Jikar Maguzawa Complete Hausa Novels Writing by Asma Baffa .txt
Dan zakaran kaza da na je Sai dis na wuce wajen,kasan zakara haka yake in kaje kauye ka gani Kamar a Kan Kaya haka yake, Jawad duk da bai son Dariya sai da ya sheka dariya kamar
Me yace baka da lafiya Mata sun kashe ka da cuta ka garzaya asibiti
Haba dai bana son mugun baki,Jawad yace na sanka da sana'ar maturbation kana biya kanka bukata wallahi ka tuba ka daina da Mata masu Yi da Maza Allah ya shirye su da kasan irin illar da kake ma kanka da baka yi ba, ka tuba ka daina,idan ka kasa ka mikawa Allah kukanka ya shiryeka sannan ka daina kallon fina finan batsa shine zaka samawa kanka lafiya Ina baka shawara Farooq wlh ka daina ga zunubi da tsinuwar Allah ga illa ma Kai gashi yanzu duk karfinka ya kare
Farooq jikinsa yayi sanyi yace Inshaallah zanyi kokari na daina ka tayani da Addua,Kayi aure yafi maka matata tana da kannai na baka daya,na baka Kadada dai dai da Kai kenan inda baka jin magana ta fika rashin mutunci,ga Jahadi ka musuluntar da ita,sai kayi maganin Maturbation Allah ya hore maka kayi aure ga Yar Kadada shugabar masu ashariya ta Nigeria,Farooq ya durawa Jawad ashar yace dama da gaske ne bamagujiyar ka aura? Taka hadaddiya Ni ka hadani da wata gardiya,Jawad yace wlh babu munana kaf danginsu matata fari Kawai ta fisu,sai ka bani me ashar Watarana taci kwalata,ba sai kayi maganinta ba tunda kai zakara ne ga kaza ka samu ai sai a hau a daga sharp sharp
Farooq yace Kai dan uwarka minti nawa kake Yi haba Farooq sai na fada maka idan nayi 30mt matata dariya take min tasan ranar bani da lafiya Kawai,uhm dan love ka manta kace raino ka kawo ta? Haba irin wannan zundumemiyar mace ai tuni ta daidaita min sahu matata first class Yar Al Janna,Ko da hurulain sai sunyi biyayya matsa yaro kana can kana cutar kanka ga matar aure ku kwana tare kuyi Wasa tare ba sai sex ba ka rungume abarka ku Sha hira me dadi ga Yan Idon gari ka kwana ana feeding naka ka zauna sai shashanci banza gara Kadada tafi karfinka ma wlh taimakonka zanyi ita ba Wanda ya taba ta.
Farooq yayi tsuru Yana kallon Jawad yace gaskiya aure ya gyara min Kai Kai wannan jikar Maguzawa Allah ya Mata Albarka wlh Nima auren zanyi sannan Kuma dole naje na sawa Jikar Maguzawa albarka da baka magana haka yanzu kaji masararrafar Dadi,Jawad Kamar mace harda tabe baki yace wlh harda shanye Hannu Kamar Dan daudu Farooq Yana ta dariya da mamaki yace Kai Kira min Kadadan nan na ganta yau Zan gani shugabar ashariyace ko kyakyawa ce,baza ka zubar min da girma ba,kaje part din Najla ka sa mata Albarka dan Allah zaka ga Kadada sai ka gwada a barka, Farooq yaji pampo yayi waje zai ga Kadada
Umma sunji Jawad ya dawo gobe sun shirya zuwa har gida
Masu Sharhi Ina godiya
Naso na tsaya daga free page amma bari a Dan Kara muku sabo da masoyana da masu siya da Wanda ma Allah bai basu iko ba Ina godiya matuka musamman masu ruwan sharhi na groups Dina daban daban da Wanda ma bana groups Dina ba Allah ya Kara lfy da nisan kwana.
AsmaBaffa
08033933642🌏JIKAR MAGUZAWA🌏
36-40
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA
ZAINAB GARBA BUTALAWA
MASU BUKATAR SHIGA JAKAR MAGUZAWA PAID GROUP 300 NE
MASU BANK TRANSFER
0175487861
ASMAU GARBA MUHAMMAD
GTBANK
MASU TURA KATIN MTN
08033933642
'YAN NIGER KU NEMI WANNAN NUMBER
+227 90 79 59 39
MASU YOUTUBE CHANNEL WASU BASA NEMAN IZINI KAR WANI KO WATA YA MAIDA MIN NOVEL AUDIO SAI DA IZNI DAN ALLAH.
_Ina mata y'an kwalisa ma'abuta gyaran jiki macce Mai gyara daban take ga zuciya mijinta muna da kayan mata da supplement na gyaran jiki kala muna hadin amare da uwargida Dana masu jego muna da set Mai hade da kaza Mai kwai 3 da cicicibe da kifi da galam 3 na tsime da Burkett din gumba 2 da garuruka da zuma wanna set na maccen da ta isa ne muna hadin shi 20k akwai karami set na 15k akwai na 10k akwai na 5k_
_Muna da zuma Bata gindin kishiya ga wadda kishiya ke muzguna mata wanna Zuma In kinyi anfani da ita miji salab zaiji Daya shiyasa indai ba macce cikin matsala take ba bamu Bata ita_
_Muna da magunguna masu jawo hankali maigida da kara martaba dasa alhere ga maruwacin namiji_
_Akwai Zuma kiba da hip sati Daya Kinga result_
_Muna hadin kiba duk ramar ki duk bushewa ki kinka sha shi sai ke ciciko_
_Fanin supplement ma ba'a bar mmn mujaheed abaya ba tana da nagyaran fata da kara haske akwai na gyaran brst na gyaran hip na kiba
Kamar su Lady capsule 4500
Sugar wanita 3500
Glutathione 3500
Vitamin e 3k
Gluta white 3500
Royal jelly 3500
Apetamin 3k_
_Frozen collagen 3500
Da sauran su insha Allah duk Wani supplement Zaki same su ga mmn mujaheed y'ar mutan skwatawa
Ina wadda sanyi ke Hana ta jindadin gidan miji_
_Y'ar uwa kiyi bayani abaki dai2 da type dinki indai sanyi ki Hana Miki jindadin aure ku budewa GABA ku rashin niima to kedai yima mmn mujaheed bayani zata baki dai2 Dake mun tanade set din maganin sanyi 4500 Wanda zai fatataki sanyi Kuna kashe ne_
_Mmn mujaheed y'ar mutan skwatawa muna zaune garin kebbi state
08066726866_
_Kayan mu iya kudinka iya shagalin kane_
PAGE NAKU NE
Ummur Ameer
Gimbiya Diyar Katibi
Mummy Muhammad
Mmn Abida
Fara Yar duma duma
Zulaiha Idris
Maman Alamin
Safeeyat
Zainab Sulaiman
Nice gal
Maman Muniba
Maman Yusuf
Mrs lawan
Hadeeza Mukhtar
Ummu Annur
Sadiya Ahmed
Baraatu Ahmad Buhari
Farida Yusuf Bashir
Fatima Abdullahi
Maman Khausar
Safiya
Farooq ya shigo da sallama Muna zaune tare da su Kadada sai ko Kadada ta mike zumbur tace laaaa Kamar Wanda na ture ya fada saman baro,Farooq ya ganeta yace dama kece lokacin munje Kano nabi ta wata kazamar unguwa Motata ta lalace naje neman me gyara Zan wuce Kika bankar dani saman baro ga haushin mota gashi kin cuceni shi yasa na Miki Allah ya Isa na tsine Miki, Kadada tace yo dan ka tsine min bakin ka ai dai dai yake dana Babba,kasan Babba a yaren mu Wanda yafi kowa tsufa a gidan to Babba kenan tsinuwarka dai dai take da tasa,zancen na katse da gaisuwa gaisar shi mukayi yace shigowa nayi mu gaisa Kar na tafi Amarya bata San abokin mijianta ba Allah ya Miki Albarka Najla Amarya Muna godiya,Kadada ta bude baki tare da furta ah kai ka bude baki ka sa Mata Albarka Kai a wa? Kafin ta rufe baki,su Umma sun banko kofa tare da shigowa ko sallama
Kafin ayi magana Tahantsi ta lailayo wata mayyar Ashariya ta gagara tace waye ne wanne Dan kut.....Kadada ta karbe da wata dunkulalliyar ta Maguzawa me tsayin gaske wacce zata Kai minti daya ana jerota ba a gama ba to ko su waye bura.......ya za ayi Muna zaune ku tsorata mu Dan.......ta sake lailayota, Tahantsi tace kunci cin......kaza kazan ku....Najla nima na tafa musu Ina sake tafa musu na Kara da tawa dama naji muryar Umama na narko ta nace wanne Yan Babbar.........kafin kace mene munyi tafi ashirin.....Umma sai da ta tsorata ta shigo,tana shigowa Kadada ta hada Ido da Umma tace ke gaton Uwarki kinji Iya a gidan wanne marasa tarbiyya Kika ga ana shigowa gida haka? Babu Wanda yasan Maman Hafeez sai Farooq tana shigowa ciki Ta hantsi tace ke Kashi da rai har da ke,Maman Hafeez taji ashar tace akasi aka samu daga Kauye muke Bamu San kofar glass da glass ba,Umma baki ta saki tana kallon Maman Hafeez tace haka Zaki min? a gidan ubanwa kike daga Kauye kina cikin birnin Kaduna,kiyi bayani ke Najla danta tazo dauka Hafeez zata ta tafi da abinta Kuma ke baki Isa ki dinga more Mata yaro ba,Kuma aure Jawad zai Kara kwana Nan idan baki sani ba ki sani Sai dai ki mutu.
Hafeez din? na tambaya tare da furta to tafi ki dauki abinki tunda yaro ne Dan Allah je ki maida shi ciki karewar daukansa me ya dameni tunda wajen me gidan kuka zo ai sai kuje,kyalesu Fara tunda Bata San mutunci ba in ta Isa Barira kike ko Umma ta Kara magana cewar Kadada, Tahantsi zumbur ta Mike Tace dama itace Umman baku fada min ba? wajen Umma ta nufa da saurin gaske zata suru Umma tayi sama da ita Farooq ya riketa ram Wanda Kawai ya tsaya kallonsu yake suna ashariya, Tahantsi tana burbuwa sai ta lika Umma da kasa tana ka barni nayi rantsuwa da dodo,Kadada tace Ni Bari na cika Miki burinki bai kamata a watsawa dodo kasa a Ido ba Kadada ta tafi itama harda sarsarfa itama Farooq ya riketa da Hannu Daya dayan hannun ya rike Tahantsi,Kadada tayi tayi ta kwace ta kasa ta ciji Farooq amma yaki sakinsu Kadada ta fara kutuntumo Masa ashariya masu maiko ,ya juya yace da Umma ku gudu wlh Zan sake su....kafin ya rufe baki sun Umma sunyi ta kansu da gudu,Umma harda zamewa ta fadi a kasa Nan take kashin hannunta ya tsage ta kasa tashi ta Fara ihu,Jawad Yana ta Jin hayaniya har ya tube Kaya zai canja wasu daga shi sai 3qtr fari tas ya Masa kyau ihu yaji Kamar sai ya fito da sauri zuwa part dina,Yana Fitowa yaga Umma a kasa tana ta kuka a kasa tana ihu, ga Farooq rike da su Kadada tana ta cizonsa tana tafka Masa ashariya, amma yaki sakinta,ta hantsi Kuwa cewa take Ina ganin mutuncinka ka sakeni,Najla ni Kuwa Ina ganin Jawad ba kaya na fada bayan kujera na dakko hijab dina na taho da sauri na sa masa ya cire da sauri ya jefar bayan kujera na buya amma ya ganni,wajen Umma yaje Yana Mata Sannu,ta mike hannunta ta rike Wanda kashin ya tsage tace matarka ce tayi min dukan tsiya ta jefar dani wayyo hannun na ya karye ta karya min hannu ta saki ihu,daga kawo Maman Hafeez zasu gaisa shine Suka hadar min da Yan uwanta sai da suka ballani wayyooo Alhaji Nasir....mijina.....Jawad ganin na buya ga Farooq rike da su Kadada sai ya yarda da zancen Umma ya juyo a fusace yace Amma ko dan darajar Abba da girmanta kwa kyaleta ko me tayi,babbar mace haka ai ko darajar girmanta taci a haife ta Haife ku,Kuma gidana tazo ko me zata Yi ba ruwanku,Umma ta Fara murna a ranta tace aure ma zaka Kara ai wannan ba mutanen arziki bane Basu da asali
Fit na fito nace ranar da aka shigo da Amarya gidana ke Kuma sai na Miki Illa tunda bakya tsoron Allah ni Zaki wa sharri,Jawad Yana kallona har girgiza nake Ina masifa sai lokacin Farooq Ya sake Kadada da Tahantsi, Tahantsi tace angon Fara ka tsaya kaji zancen gaskiya....baki na rufewa Tahantsi nace ba ruwanki wannan bangarena ne,Kadada tace ke Tahantsi bar shegiya wannan ta koma matsoraciya ya gama da ita tsoro take ji Kar yaki kwanan aure da ita ai da ganin fara taji dadin Namiji muje su kasheta tafi son Dangin Miji wannan Umman me Fuska Kamar miciji ya fasa kai ba Barira kike ba ko Basira ce mu baza mu daga Miki kafa ba,Suka haura sama suna masifa,Farooq ne ya kalli Jawad ya kyafta Masa Ido yace bari na Kai Umma asibiti wannan kadai ya isheni Iznah bazan iya ba,Umma tace Ni bazan je ba mijina ya kaini Kuma sai yaga me aka min,Dan bala'i hannunta na zogi Wai sai Abba ya gani juyawa tayi tare da ficewa tana faman Barka kuka wayyo Hannu na sun karyani shike nan sun maida Ni musaka ta juya tayi waje rike da Hannu tana kuka.
Hafeez ne ya hadu da Mamansa zata fice da sauri daga gidan Jawad zagin su Kadada ya ruda ta,Mama ya Kira sunanta,ta juyo da sauri tace Hafeez dina Kaine ka girma haka? tabdi ai kaima ka Isa auren,Hafeez yace yaushe Kika Zo lafiya? ta koma kusa dashi tace wlh faduwa tazo dai dai da Zama tunda gaka dakko kayanka mu tafi dama zuwa nayi na tafi da dana na tafi na barka ana ta zaluntarka me ake maka? suna saka aiki? Yace hmm Mama kenan,ka fada min Dana,kayi hakuri na tafi na barka ka yafe min,fada min wanne irin zalunci ake maka? Hafeez yace uhm Kawai ki gaida gida mu lafiya muke zaune,ba abinda ake Mana,Kuma yanda ake kula da mu ko ke baki min ba,me Zaki ce dani kina so na Kika watsar dani sai yanzu da Kika ga na Zama mutum inbiki ma ai nayi asara sai Allah ya tambayeni ki gaida gida ya juya yayi tafiyarsa tana Hafeez Hafeez amma Ina ko juyowa baiyi ba,.
Sauran ne Suka dawo daga school sun shugo kenan Nawwara da Waleed sun San Maman Hafeez sabo da ta taba zuwa neman takardar saki lokacin suna da dan wayo,sauran yaran basu kulata ba suka Yi ciki bare Ahmad da bai fiye magana ba,Maman Hafeez ta Kira Waleed da Nawwara tace Kai kuzo Nan baku Sanni bane Maman Hafeez ce fa,gaishe ta Suka yi,tace sannunku Yara manyan gobe,Ashe yanzu a nan ake rike ku? Nawwara tace ae,Kuma Kuna Jin dadi ba'a saku wahala ko matarsa tana saku aiki ne tana takura muku? Tana dukanku? Nawwara tace uhmmm kullum bama hutawa har wanke wanke muke Mata,Kuna Yan yara Kamar ku dan rashin Imani sai ta saku wanke wanke? Waleed yace aeeee....to gaskiya dai tafi Umma kirki amma tana takura Mana baza muyi kallo ba sosai ba daga karatu sai tana yawan samu aiki tayi ta aiken Hafeez ya Zama bawanta, Nawwara tace ko cartoon bama kallo ta dinga samu wanke wanke ni da Asmau ni dama bana son wanke wanke Watarana har compound Muka share
Maman Hafeez ta rike baki tace bata San zafin haihuwa ba karku yarda,karku dinga yi in tace kuyi kuce Kun ki,idan ta muku fada ku zage ta zata gaji ta kyale ku sannan zaku warwasa a gidan dan uwanku me arziki,karku dinga kyaleta Nan Maman Hafeez ta zauna ta gama zuga Nawwara da Waleed dama Waleed Yana da raini kadan yake jira,tace ku shiga ciki ai idan kana hannun wani dole sai abinda ka gani karku raga Mata wallahi ku zagi ubanta Suka ce dama ai mun daina kyaleta Suka tafi
Lokacin Umma ta fito tana kuka ta shiga mota Allah yasa da driver suka Zo,suna tafiya Maman Hafeez tace tsinanniyar yarinya na samu yaran ai na gama kora musu jawabi na gaya musu gaskiya karsu kyaleta,Umma tace Kuma sun yarda? Tace ae guda biyu a ciki,tana fada Umma tace Waleed da Nawwara baza su wuce su ba dama basu da mutunci wannan,ai wannan Nawwaran Allah yayi tsinanniya a nan wajen dama nafi Jin haushinta,Kinga dan ruko Dan ruko masifa,yanzu duk abinda take musu basa gani shi yasa bani ba rike dan wani dan wani jarabar duniya, har Suka je asibiti aka Kira Abba yazo asibiti shima Umma ta fada Masa karya da gaskiya tace Kuma sai yaje ya rama Mata,Abba yace bari ki warke sai nasa anje an ballata itama har gida sai nasa an Mata barin makauniya.
Farooq yace da Jawad akai kasuwa bada niba wannan jihadin yafi karfina daga rike ta ashar tafi Hamsim Kaine zaka iya yayi tafiyarsa Jawad yayi Murmushi yace yaushe za a Kai kudi? Farooq ko kulashi baiyi ba ya tafi tare da shiga motarsa,Jawad juyowa yayi ya kalleni Kawai ya juya zai wuce part dinsa su Nawwara basu kula da shi ba har Suka shugo,da murna nace oyoyo Ina kuka zauna Haka? cikin bala'in raini Waleed ya furta ba'a sani ba,Nawwara taja tsaki tace aikin banza kafin ma ta wuce na juyo da ita ma daureta da mari har biyu,ta durkusa ta Fara kuka tana ce min Allah ya Isa ai Kuwa nace za Kuwa kici ubanki Allah yasa akan idon Jawad Suka Yi,nayi Niyyar nayiwa Nawwara mugun duka amma sabo da bata taba zagina ba sai yau shi yasa na Mata uzuri Kuma taci sa'a su Kadada suna daki,Jawad dawowa yayi palon yace me kace Waleed? Yace ba komai yana bata rai,Tasss naji saukar Mari a kumatun Waleed,yace tambayarka nake me kace? Kaima zaginta zaka Yi? da girmanka kana Namiji Allah yasa naji wani ya zageta again ya ja tsaki ya juya tare da wucewa part dinsa Yana tafiya Yana ce min karki bawa Nawwara da Waleed abinci yau kuje Wanda Suka fita su dafa muku kuci ko baiwar ubanku ce
Naji dadi ko ba komai ya nuna musu Ina da muhimmanci,tashi Nawwara tayi ta wuce sama tana kunkuni,Waleed ya buga Tsaki ya wuce part dinsu nace kut....na Dade a wajen a tsaye Ina mamakin abin har na gaji na haura sama bedroom Dina su Kadada Suka ga na shigo sululu, Tahantsi tace hala yaci mutuncinki me gidan naki? Zama nayi kusa da su a gefen bed Kawai bance komai ba,a duniya na tsani raini musamman yaro ya zageni na dade a zaune bance musu komai ba har na gaji na tuna Yana gida ban Kai Masa komai ba gwara ko bazai ci ba na bashi,tashi nayi na fice,Kadada tace wlh yaran Nan sunwa Fara yawa Ina zata iya Dan ma Allah yasa Yana da kudi ga Yan aiki amma duk da haka kula da Yara da yawa ba Wasa bane,tunda naji auren Fara da gaggawa nasan ba mutunci a harkar ba aji soyayyar ba sai auren, Tahantsi tace uhm Ni mijin ma Kamar bai damu da ita ba haka nake gani gwara mu fadawa Ummiya tazo ta dauke yarta tun kafin a lalata Mata rayuwa,Kadada tace uhm uhm karki farda bai dace ba kiyi Shuru Kawai a Addininsu Lada ake samu sunce,Kuma Kika San Yaya suke rayuwarsu ba ruwanki Kar mu fada muyi Shuru ba aji mutuwar sarki a bakinmu ba idan tayi tsami kowa ya ji yanzu muyi kwana ukun mu tafi sabo da idan ina