Showing 30001 words to 33000 words out of 52375 words
gida,ka tabbata kana zuwa kabata abinta sannan kasa mata layina.Insha Allah zanyi yanda kace Baffa yafada kansa akasa"Alh Ali be sake cewa komai ba yajuya yabar wajen,jiki asanyaye tabude motar gefen sa tashiga tana satan kallonsa tagefen Ido,Bakaramin kyau yamata ba.Da mugun gudu yafigi motar suka fice daga unguwar.
"Har suka Isa gida, bawanda yace da dan uwan sa komai se satar kallon juna dasuke ta gefen Ido.Yana gama parking tayi saurin fitowa batare data kalli inda yakeba tanufi sashenta zuciyar ta tass ankwatar mata yancin ta tare da nuna masa matsayintaYajima azaune amotar yana nazartan yanayinta kafin daga bisani yafice daga motar jiki asanyaye.Da Nadiya taci karo atsakanin corridor daze sadata da parlour ta,jitayi zuciyar ta yabuga,sakamakon cin karo datayi da fuskarta,Addu'ar rinjaye akan makiyi tashiga karan towa"Hanya Nadiya ta tare tana jifanta da mugun kallo, cikin nuna Isa da gadara tace Allah ya sauwake rashin zuciya,da naci miji yanuna bayayi dake inbanda jaraba da San zuciya meye na dawowa??.Dogon tsaki Suky taja tace ni bana magana da jahila wacce bata da cikakkiyar tarbiya,Inki naso inyi magana dake kije kikoyi Ilimi da tarbiya anma yanzu bani da lokacin ki, tana gama fadin haka ta bangaje ta da karfi,tawuce Wanda yayi dede da shigowar Ahmad.
Durkushe wa Nadiya tayi cike da kissa tafashe da kuka tana cewa Allah yabaki hakuri in tambayar Dana miki yabata miki rai insha Allah bazan sake sanya kaina acikin lamarin ki ba bare harki wulakanta ni.karasowa wajen Ahmad yayi, yadagota zuwa jikinsa cikin lallashi yace kiyi hakuri rigima take nema,hartabude baki daniyyan magana yayi saurin daura hannun sa akan bakinta alamar beson jin komai"Shiru tayi tamike zuciyar ta tamkar ze fashe dan takaici,ba shakka zatayi maganin yar iskan yarinyar dan talura dawani sabon falli tadawo gidan...
Sanye take cikin boom short pink color da riga Wanda tsawonsa be kai cibiyar taba,kananun kalaban dake kanta ta tufke yayinda tayi simple make-up,Wanda yasake futar mata da ainihin kyawunta fuskarta.Humran ta masu dadin kamshi tashafe ilahirin jikinta dashi,parlour taje tabude frig roban Ice cream tadauka tadaura kafa daya kan daya tanasha cike da kwanciyar hankali.
Da sallama dauke abakinsa yashigo,daddadan kamshin humranta ne yafara amsa masa sallamar sa kafin yahango ta hakimce akan kujeran"Ido yakura mata yana kallon yanda ta hakimce akan daya daga cikin kujerun parlour tamkar wata sarauniya cikin kwanciyar hankali take shan Ice cream din tamkar baby tanasha tana lashe bakinta,kirjinta dayafi ko ina daukar hankalinsa yazubawa ido yana kallon yanda suka fito tasaman karamar riganta suna tsole masa idanu.Kusa da ita yazauna tamkar zeshiga Cikin ta,batare data kallesa ba tagaishesa tana cigaba dashan Ice cream din ta.Ga wayarki yace da ita"Sake kawar da kai gefe tayi ta amshi wayar ta,ta ajiye hannun kujeran.
Hannunta yarike yana massaging tare da tsira mata rikitattun idanun sa,fisge hannunta tayi tana bata rai cike dajin haushi tace"Wai dan Allah me hakane!?Kake nema katakura wa rayuwata in zamana ne bakaso se intashi nabar maka wajen.Cikin muryansa dayafara sauyawa yace"Haba my kainat meyesa kike min hakane sakace ba mijin kiba?,Harara tamaka masa tana mikewa daga kusa dashi"Cikin sauri yajanyo hannunta ta tafado kansa,Wani shu'umin kallo yake binta dashi yana narkar da kwayar idanunsa cikin nata,hannu yasanya yashafo saman dukiyar fulaninta yana lumshe sexy eyes din sa"Buge hannun tayi tana maka masa harara cike da tsiwa tace kadagani kawani dan ne ni sekace kasamu katifa,bakin tsiwan yatsirawa Ido bazato taji yahade bakinsu waje daya,wasu zafafan kissing yashiga mata tare da matsa breast dinta yayinda dayan hannunsa ke yawa HQ ta cikin wani salo me wuyar mantawa yake aika mata sakonni,ture sa tafarayi tana kokarin mikewa duk dakuwa yanda jikinta ke amsar sakonnin sa,Kasancewar bataso yayi nasara akanta anma abin yafaskara"Kara Kankameta yayi sosai ajikinsa yana aika mata da sakonninsa masu wuyar fassarawa Wanda sukafi nafarko,sosai jikinta ke amsar sakonni daya ke aika mata dashi, baki daya jikinta yasake da salonsa duk dakuwa yanda take kokarin Hana gangar jikinta bi yemasa seda yasamu nasara akanta,domin Ahmad yasan Solon daze rikita mace acikin minti biyu.Ganin bata dawani katabus ne yasashi daukarta kamar baby girl, yanufi bedroom da ita, dauke a hannunsa amakeken gadon ta yashimfidar da ita,yana binta dawani sihirtaccen kallo me wuyar mantawa azuciyar Wanda akayiwa"Cikin da bara yashiga rabata da kayan jikinta batare daya raba bakin suba"Ganin surarta abayyane bakaramin kara haukatar da tunanin sa yayiba Musamman breast dinta dasuka cika tam atsaye suna tsole masa ido sewani sheki suke,Cikin wani salo yakafa bakinsa akai, romance dinta yake tamkar yau yafara hada jiki da ita,lokacin daya shigeta manta duniyar dayake ciki yayi hakiki rabon daya jisa acikin irin wannan kogin ni'imar tunbarin ta gidan,Wani irin maganadi sun kaunarta ne ya Dabai baye masa zuciya,jiyake koda anhada ni'imar matan duniya baki daya bazasu kai Suky dinsa ba. _(Hhhh lalle Ahmad ya zarme dayawa kunjifa irin wannan kuran tawa🤣🤣🤣 Wayyo inama Nadiya taji irin wannan yabawar🤭🤭)_
sambatu yashiga yimata yana ihun dadi baki daya yamance awace irin duniya yake"Jin irin sambatun dayake yasanya ta saurin hade bakinsu waje daya gudun karya tara musu jama'ar gidan kasancewar ba dare ne yayi sosai ba"Lokacin dayasamu nutsuwa rungumeta yayi ajikinsa tamkar za'akwaceta, addu'a yashiga yimata kala-kala tare da fatan gamawa da duniya lafiya"Lumshe Idanu tayi tana mai rokon Allah yasa zaman lafiya ya daure atsakaninsu"Daukarta yayi suka nufi toilet sunjima a toilet suna wasanni kafin yanadota a towel suka fito rungumeta yayi ajikin sa da haka bacci me dadin gaske yadauke su kankame da juna...
```DAN ALLAH KU KARA HAKURI AKAN WANDA KUKEYI KUNSAN YANAYIN KARATU DOLE YANA BUKATAR NUTSUWA"MASU CEWA INAJA MUSU RAI, BAHAKA BANE KAWAI YANA YIN DANAKE CIKINE SE AHANKALI ANMA INSHA ALLAH DANA GAMA EXAM ZAKUNA JINA AKAI AKAI INSHA ALLAH ```
*_ESHAA CE~_*🤙🏻[3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???*
_(True life story)_
*Na Marubuciya*
_REAL ESHAA ~_
*WATTPAD*
_Realeshaa_
_Like my page on Facebook_ 👇🏻
https://www.facebook.com/REAL-ESHAA-FANS-114689303720405/
*_Ya Allah kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_*
```Hakika babu binda dayafi masoya dadi,ina godiya agareku masu turomin da sakkonni kanjina da kukayi shiru ina Cikin koshin lafiya,nagode Allahu yabar kauna.😍😍😍Ina mai baku hakuri najina dazakuyi shiru na tsawon wani lokaci sakamakon Jarrabawa da zanfara ranan Monday, zan dakatar da typing har se Allah yasa Na kammala jarrabawa ta lafiya kafin naci gaba da yimuku posting ina muku fatan alkhairi aduk Inda kuke.```
*PAGE 41&42*🖌️
_______________________________📖Washe gari; kusan atare suka farka,daga dad'da'dan baccin dasukayi adaren jiya mecike da nishadi. Tarigasa farkawa hakan yasa takura masa narkakkun idanunta tanajin kaunarsa naratsa kowani gaban dake cikin jikinta"Tashagala wajen kallonsa"taji wani sanyayyar iska nasauka akan lulu eyes din ta, Dasauri tashiga kyafkyafta idanunta, tana kallon karamin bakinsa dake hura mata iska,kana yana binta dawani shu'umin kallo mecike da ma'anoni masu yawa,cikin muryan sa daya canza yace"Wannan kallon fa My kainat karde ki cinye ni?"Martanin Murmushi tamayar masa, batare datace dashi komai ba tamike da niyyan shiga toilet...Cikin sauri tadawo tazauna sakamakon jin babu komai ajikinta, bedsheets din tajanyo tarufe jikinta duk setaji kunyar ganin ta dayayi ahaka.Dariya ce ta kubce masa duk dakuwa yanda yake kokarin boyewa, ganin yanda take boye jikinta kamar betaba kallon ta ahaka ba.Cike da zolaya yace"meye abin boye jiki anan,?wani darene jemage begani ba?,kokin manta yanda jiya ki kwana anan kinata nanuka ta?,da fadin dan Allah Ya Ahmad karka bari da dadi inka bari mutuwa zanyi,yafada yana kunshe dariyar dake cinsa ganin yanda take boye fuska....Rufe ido tayi cike da kunya tana Murmushi tace Kai Ya Ahmad ba kyau tonan asiri fa,in bahaka ba nima da nace..Cikin shammata yafincike bedsheet ya dauketa,batare daya bari takarasa fadin abinda tayi niyya ba,wutsil-wutsil tashiga yi da kafafu kan seya sauketa,kin sauketa yayi"bedireta ko ina ba se cikin toilet,Idanunta arufe taki yarda tabude fuskarta,Ruwa ya watsa mata afuska,zabura tayi tabude dara daran idanunta baki ta tura cike da shagwaba tace Allah se na rama dan bazan yarda ba, tana gama fadin haka tamike tafara watsa masa ruwa ta mance da yanayin datake ciki,Murmushi tashiga yi cike da farin ciki ganin yanda yake shidewa yana nokewa alamar tayi hakura"tashagala dayimai dariya,bazato taji yajanyo ta kansa,kan faffadan kirjinsa yaimata masauki.Ihu tasanya tana kokarin mikewa yasake matseta tamkar za'akwace masa ita,wani irin sihirtaccen kallo yake binta dashi me nuni da zallan kauna tare da matsanannin ci bege.Kanta tacusa afaffadan kirjinsa tana shakan daddan kamshin tularen wanka dayake se sauke ajiyar zuciya take akai akai.Hannu yasanya yadago fuskarta yana mebin fuskarta da kallo sundauki lokacin suna kallon kwayar idanun juna kafin daga bisani yahade bakinsu waje daya yana aika mata da wani irin kissing me wahalar mancewa,wani irin tsotsa yakema labbanta tamkar yasamu sweet"Wani irin dadi Suky keji tamkar numfashinta ze dauke haka takeji dan dadi.Cikin ficewar hayyaci takamo Hajiya babbarsa tashiga wasa da shi tana mulmulawa tare da wasa dashi cikin wani irin salo Wanda ita kanta batasan ta iyaba.Wani irin ihun dadi Ahmad yasake,cikin shan yaji yace wayyo dadi zaki kasheni da wannan salon naki My Kainat ki kara dan Allah dadi daman kin Iya irin wannan shine bakiyi min yafada cikin mayen son kasancewa da ita"Duk da kasancewar itama bata cikin nutsuwar ta anma hakan behana ta,sakin Murmushin nasara ba,batare da tasake hajiya babbar tasa daga hannunta ba ,Ta sanya harshenta acikin kunnensa tana hura masa iska tare da lasa,biekicewa juna sukayi suka shiga aikawa da junan su zafafan wasannin Wanda sukansu basusan sun iyaba....
"Nadiya dake jikin kofa jitayi wani irin jiri na dibar ta,kanta se juyawa yake tamkar zata kifa"Tafi kimanin minti talatin atsaye awajen tana jiran fitowarsu,Anma babu su babu alamarsu sema wani wasanni suke tamkar wasu sabbin karuwai,hakika da tasan irin wannan takaici kunnuwan ta zasuji yemata to shakka babu ba abinda zekawota.Lallai se yanzu tatasake tabba tarwa da kanta namiji mufiki ne,namiji kanin ajaline,na miji 'dan hankaka gaban baki bayansa fari.wato ita Ahmad zerenawa wayo,yamaidata sakarya,shashasha wacce batasan metake ba"Dazun yagama lallashinta kan dawowar Suky yace"shi bada San ransa yadawo da ita gidan ba, Baffa Ali ne ya tilas tamasa anma da babu abinda ze sake hada sa da yarinyar koda gaisuwar ta ne baze amsaba,kuma ta kwantar da hankalin ta,shiko tsirara zega yarinyar babu abinda zeyi da ita,domin bata gabansa bare kuma Har shi dakansa yaje yane meta su hada shimfida"anma shine yanzu dayake yacika kasungumin mayaudari kuma makaryaci shine zezo yana laste yarinya acikin toilet harya Na wani ihun dadi da sambatu abinda betaba yimata ba tunda suke tare.lalle zata nunawa Ahmad da yarinyar su kananun yan iskane,zata nuna musu yanda ake ainihin kissa da munafurci,zata nuna musu su Sabbin yan bariki ne,zata nuna musu karyan iskanci suke se sun gwammaci gwara kida da karatu se ta kuntatawa rayuwar su fiye da yanda basa zato se sundaura hannu aka sunyi kuka tare da neman yafiyarta"Hannu tasanya tashare hawayen ta afusace tabude kofar tafice tamkar zata tashi sama tsaban sauri, kasancewar harzuwa lokacin batadena jiyo numfarfashin su dakuma sambatun suba.Tana shiga parlour ta tazube adaya daga cikin kujerun parlour tana wani irin kuka mecike da tsantsar kishi da bakin ciki"cikin hargagi tace"Wallahi Sukainat se natatwatsa rayuwar ki sena tarwatsa duk wani farin cikin ki sena hana ki jin dadin rayuwar ki,se kinyi Dana sanin shigowa cikin rayuwa ta dakikayi kikasanya ni zubar da hawaye se kin gwammaci mutuwarki dakuma rayuwar ki,hakika bazan taba yafemiki zubar hawaye naba,Ahmad nawane ni kadai anma seda kikashigo cikin rayuwar mu dan mugunta kin tarwatsa mana duk wani farin cikin mu matsiyaciya yar talakawa,Wallahi koda zanrasa zanin daurawa se kinbar min Cikin gidana, kinkuma fita awulakance takarashe maganan cikin gunjin kuka.Cikin sauri rufy tafito daga bedroom dinsu jin sheshekan kukan mahaifiyarta, stayawa tayi akanta tana Bubbuga bayanta tace"Me yasa meki momy kike kuka??.
Juyawa Nadiya tayi tarungume ta tana wani irin kuka,cikin sheshekar kuka tace"Rufy dadynki da Sukainat keson ganin bayana anma nayi alkawarin kafin suga bayana nisenaga nasu!! tana gama fadin haka tamike tashiga bedroom.Tana shiga tadauki wayarta number hema takira ringing biyu hema tadauka cikin muryan bacci tayi sallama"Kuka Nadiya tafashe dashi tace hema mutuwa zanyi wlh Ahmad da matarsa kasheni zasuyi da bakin cikinsu dan Allah kiyi wani Abu akai inde kuna sona"Mikewa zaune hema tayi tana mutsika idanu tace"Dan Allah Aminiyar ki kwantar da hankalinki komai zezo dasauki Nide banason kina, tashin hankalinki akansu kar suje sudaura miki wani ciwo kimutu abanza adalilinsu subarmu da asara...Cikin Jan zuciya tace Hema bazaki gane abinda nake nufi bane dakinsan irin tashin hankalin dana keciki dabakice hakaba"Ajiyar zuciya Hema tasauke tace toh kishirya anjima zamu fita..cikin sauri tace nibase anjima mutafi yanzu,dan Murmushi hema tayi tace nifa ko Sallah kinga banyi ba kiranki yatasheni takarashe tana hamma,Tsaki Nadiya taja tace nima bayi nayiba yanzu zanzo mutafi kafin nakaraso sekigama duk abinda zakiyi anma,bazan shigoba kar wannan dan sa idon mijin naki ya ganni"Bata fuska Hema tayi tace"kinga banson wulakanci,mijin nawane dan sa ido!?Dan dariya Nadiya tayi cikin San basarwa tace wasafa nake anma kina ganin zebarki kifita??Ai benan jiya yayi tafiya,shiyasa kikaga haryanzu bantashiba.Pls kiyi sauri kigama abinda zakiyi kafin nakaraso cewar Nadiya tana kashe wayar.
Kallonta Rufy tayi tace momy ina zakuje!!?Murmushi tayi tana daukar figigin mayafinta tace Inda za asshare min hawaye Na idan dadynki yazo kice masa pharmacy naje karban magani tana gama fadin haka haka tazari key motar ta tafice daga gidan...
"Hannu sa dauke da babban tirai yashigo Wanda ke dauke da kayan breakfast,agabanta ya ajiye yana binta dawani sihirtaccen kallo" Cike da so yace"Sakko kici abinci My Kainat dan Murmushi tayi cike da farin ciki tasauko kasa,tea me kauri yahada mata tare da zuba mata soyeyyen arish da wainar kwai,cike da jin dadi tafara ci tana santi,shi kuwa ido yakura mata yanajin wani nishadi naratsa.Kallonsa tayi tace"Kaci mana,kafada ya makale yace"sede ki bani Na bakinki,Murmushi tayi tace Nide a'a kaci dakanka,bata fuska yayi yace bakiso naci kenan.Mikewa tayi ahankali takoma kan ciyarsa tazauna arish din tadauka takai masa baki,kin amsa yayi yace"nifa in bazaki bani nabakin kiba toh banso"Batace komai ba tasanya arish din abakinta ta tattauna kafin takai bakinta kan nasa,Murmushi yayi yabude bakinsa tasanya masa rike harshen nata yayi yana tsotsa tare da lasar arish din harya cinye,haka tadinga bashi Har koshi,kafin ya tattare plate din yakai kitchen"Dawowa yayi yazauna kusa da ita,kan cinyarsa takoma tazauna,suka cigaba da hira cike da kaunar junansu tamkar Wanda suka dibi shekaru suna sotayya.Se misalin karfe shabiyu suka sake wanka,suka nufi sashen Nadiya,cikin shiri me kyau se zabga kamshi suke tamkar zasuje gasar kyau...
Dauke da sallama abakin su sukashiga parlour, hannun su sarkafe da juna"Hjy kultum suka hango hakimce akan daya daga cikin kujerun parlour fuskarta amurtuke babu alamar sassauci"tamkar wacce aka akaiwa da sakon mutuwa,yayinda Rufy da kannenta suka kewayeta suna kuka.Dasauri Ahmad yakara sa wajen yana fadin sannu dazuwa Hjy yaushe kikazo!??Duk alokaci daya yajero mata tambayar
Batare data kallesaba tamaida kallinta kan Suky,Wani matsiyacin kallo mecike da kaskanci,take watsawa mata.Ahankali takaraso cikin parlour kusa da Ahmad tazauna jiki asanyaye tace"Barka da da safiya Hjy kinzo lafiya?...Hannu ta daga mata afusace tace rufemin baki munafuka wato kinje gidan Ku kinshirya makircinku keda uwarki kun mallake min da,se yanda kukayi dashi!"wato yanda Uwarki tamallake ubanki shine kikeson kimallake min dana haka!? Toh Wallahi dana yafi karfinku"Yar matsiyata kawai dangin jaraba wannan aihada iri daku babu alkhairi acikinsa.Kasa da kai Sukainat tayi tana wasa da yatsun hannunta yayinda hawayen bakin ciki suka shiga zuba daga idanunta tarasa e ta tsarewa wannan baiwar Allah aduniya data dauki karan tsana tadaura mata.Dan Allah Hjy kiyi hakuri lefin meta miki"Cewar Ahmad?,Salati Hjy kultum tasanya, tana cewa shikenan sun gama dakai Ahmad sun mallakemin kai nikake tambaya lefin da tayi min ta'fada tana nuna kanta"kasa da kai yayi cike da ladabi yace"Allah yahuci zuciyar ki Hjy ni bahaka nake nufi ba"Numfasawa tayi tace "Saboda zalinci irin Na wannan yarinyar daba tagaji arziki ba,shine tahana wa'anan yaran abinci,bayan tasan mahaifiyarsu batanan! nafi kafin awa daya darabi acikin gidan nan anma babu Wanda yafito acikinku yabasu abinci"kunbar yara da yunwa da yunwa rabansu da abinci tun Daren jiya"Dasauri yace"Hjy ina Nadiya taje!?wani mugun kallo tawatsa masa tace"ina za kasan inda take!tunda kana tare da wannan la'ananniyar yarinyar dangin jaraba"Dagudu Sukainat tamike tabar wajen sashenta tashiga tana me fashewa da wani irin kuka me ban tausayin...
" Wani dogon tsaki Hjy kultum taja tace" munafukar banza mekama da sadaka yalla,Ahmad kasa cewa komai yayi baki daya tunanin sa ya kaekata kan ina Nadiya ta fita.Dalla tashi kabani waje sakarai kawai Wanda besan inda kemai ciwoba"jiki asanyaye yamike direct kitchen yanufa dan hadawa yayan sa abinci.Cike da murna rufy tadago kai,tana mejin dadin ramawa momyn ta kukan da Sukainat suka sanyata itama yanzu Hjy kultum tasanya ta,Grany Aunty Sukainat bata sanmu ko unguwa Momy taje bata bamu abinci sede tayita dukanmu tana samu aiki,idan nace zanbata hakuri kuma toh seta hadamu duka tazane"kwafa Hjy kultum tayi tace "meyesa baki fadawa momy ki kokuma dadynki!?baki tarike tace" ai tace duk sanda muka fada musu seta kashemu da duka,kai Hjy kultum tagirgiza tana mejin tsanar Suky azuciyar ta fiye da da...
"Lokacin dasuka fito garin shiru babu zirga zirgan motoci dayawa kasancewar yayi safiya,babu wacce kecewa da yar uwarta komai,ko wacce da abinda take sakawa aranta.Sunyi tafiya me tsawon gaske kafin su isa wani kauye dake gaban barikin ladi dake jahar jos.
Suna isa direct gidan wani kasun gumin boka suka je Wanda yake dan kabilan Kalaba,mafiya yawan wannan kabilar matsafa ne" Bokan me suna drogoni yana ganin su ya sheke dawata mahaukaciyar dariya kafin suce wani Abu yafara lissafo musu abinda ke tafe"Kai suka shiga jinjinawa babu alamar tsoro ko firgici atare dasu da alama sunsaba da zuwa wajen"Cikin Gurbatacciyar hausar sa yace"meku keso ayi masu!?Kafin Nadiya tace"wani Abu Hema tayi saurin cewa so muke ya tsaneta fiye da komai arayuwarsa,sannan yan uwansa da mahaifiyarsa da duk Wanda yake dan uwansa yatsaneta tashiga rayuwar kunci da bakin ciki,wata mahaukaciyar dariya boka drogoni ya sheke dashi kafin,daga bisani yatsagaita,murtuke fuska yayi tamkar bashi ke sheka dariya ba mintunan dasuka wuce,cikin hargagi yace"aikin dakuke so akwai matukar wahala, sannan ba aso asamu kuskure