Showing 30001 words to 33000 words out of 61588 words
Chapter 11 - AGOLA BOOK COMPLETE DOCUMENT BY Nabila Lawan Zango .txt
rudin shedan yasa harna iya bama wani banzan arne ke yake kusantarki kamar matarshi, nayima Allah laifi megirma da har na iya amincewa da makiyin Allah.
Tashi yayi yashiga bandaki yayo alwala yafara sallah, bayan yagama yakira wani abokinshi yace mashi yanason visa zuwa ummrah idan ze samu, yace mashi babu damuwa yazo gobe. Al,amin yace gara intafi inje inemi yafiyar Allah shine abinda yafimani. Ke kuma Jidda zancigaba dayi maki addu,a insha Allahu ko ban aureki ba, yanda na kaiki nine zan daukoki, nasan Allah baze yafemunba matukar ban raboki daga gurin kafirin Allah ba.
Washe gari dasafe Sameer yatemaka ma falak tayi wanka yagyra gurin bayan sunyi sallah suka koma bacci, rungume yake da ita kamar ze maidata ciki, se albarka yake samata. Segurin karfe 10 sukatashi, alokacin Ummanshi ta aiko masu da abinci, haka suka ci , ya gyara gurin, fita yayi yace zeje gida daga can yawuce kasuwa gurin me dinki.
Shatara ta arziki Zarah tayi masu Asabe, Godiya sukayi mata tasa driver yamaidasu. Komawa tayi daki tadauko wayarta domin takira jidda, dan jiya Alh, yake tambayarta ita, harcewa yayi tadawo gida hakanan, duk da yana tsoron Zarah amma bayajin tsoron yimata magana akan yaranshi, sede idan ta taso mashi da masifa ne, yake rudewa.
Itama Zarah hankalinta yafara taahi ganin haryanzu Jidda bata dawo ba, tsaki taja ganin haryanzu wayar taki shiga, hakan ya tabbatar mata basu dawo ba. Oh ni Zarah kada fa yarinyar nan tajawo mani abun fadi agari, daga zuwa hado kayan aure shikenan. Kuma gashi ko sunan kawarta ta bansani ba, bare insan gidansu. Danaje na tambayo ko lafiya. Gaskiya nima nayi sakaci, kuma Inna Asabe ai tacemun babu inda Jidda take zuwa kullum tana gidanta. To ina tasamo wannan kawar?
Baba mairo ce tayi sallama harya zauna Zarah batasan tashigo ba, seda ta tabata sannan taji shigowarta, Hajiya lafiya kike irin wannan tunani haka? Ai nadauka bakida sauran damuwa yanzu, Murmushi Zarah tayi tace nikam damuwar mezanyi yanzu, kawai ina lissafin wasu kuda dene.
Murmushi Baba mairo tayi, dan taga alamar Zarah batasan duk abinda take fadi afili tafadeshiba. Hajiya dama zuwa nayi ince maki inaso zanje ganin gida, kinga na dade banjeba, amma wannan karon gaskiya zan jima, kila ma zanyi kamar wata 5. Waro ido Zarah tayi tace haba mairo, wata 5 fa? Yanzu yakike so inyi da aikin gidan, to hajiya gashi bansan inda zan sama maki wata ba, sede ki bincika nasan zaki samu.
Toshikenan, yaushe zaki tafi? Gobe nakeson tafiya. Allah yakaimu, bara zanfadama Alh, anjima seya sallameki, godiya tayi mata ta fita.
Falak tana zaune ita kadai afalo gashi babu kayan kallo, sede game kawai takeyi da wayarta. Sameer ne yashigo da sallama yana fadin yi hakuri baby na, nabarki gida ke kadai, wlh ina kasuwa tundazu. Murmushi tayi ta taso takarbi kayan daya shigo dasu tana fadin sannu dazuwa.
Komawa yayi yadauko sauran kayan, ruwa takawo mashi, sannan takoma tadauko abincin da aka kawo masu daga gidansu Sameer. Jawota yayi yana fadin kinzauna shiru ko? Kiyi hakuri zamu sa kayan kallo kinji. Abinci tamika mashi abaki tana fadi bakomai wata rana ai bazan zauna shiruba ko? Yace hakane, karbar cokalin yayi yacigaba da bata shima yana ci.
Bayan sungama takwashe kayan ta kai kitchen, seda ta wankesu sannan tafito, zama tayi yafara fiddo mata kayan dinkinta, sosai kayan sukayi kyau, ga kuma sauran daba,a dinka ba, acikin akwati da kayan shafa, akawatina 3 da kit yayi mata, kayan sunyi kyau sosai. Haka yasata tayi ta gwada dinkunan.
Washe gari. Da safe Baba mairo tashiga yima Zarah sallama, dubu 5 tabata tace inji Alh, yace tahau mota, se kuma kudin aikinta na watan tabata dubu 15, ita kuma takara mata dubu 2. Duk da dubu 50 Alh, yabata yace tabata hada kudin aikinta sauran kuma tayi tsaraba da kudin mota. Amma seda tarage. Godiya tayi mata tadauki kayanta tafita tana fadin nida aiki agidan nan har abada, Allah yatoni asirinki ke kuma.
Nima nace Ameen.
Urs,
NABILA RABI,U ZANGO
( Nabeelert Lady)
08028525263
[7/13, 09:41] Nabilat Author: 🙆🏻😭😭🙆🏻 AGOLAH!!! Nah
Marubuciyar Zamani
NABILA RABI,U ZANGO
(Nabeelert Lady)
@ ( H,O,N,A)
Part 90.....95
Zaune Baba mairo take adakin Falak kasancewar Sameer yafita, bayan tagama cin abincin da Falak takawo mata, takalli Falak tace, akwai sakon da ummanki tabani, tunkafin tarasu, kuma tacemun inbaki shi bayan kinyi aure.
Alhamdulillahi yau zancika wasiyar data bani, bude wannan jakar kifara ganin abinda ke ciki, wannan kuma wasika ce tabani ita aranar dazata rasu. Karba Falak tayi tabude jakar.
Awarwaro ne tun wanda kakarta tabata, lokacin tana yarinya, se kuma takardun makarantar ta, da takardun filin da Alh, yabama Ameer. Se A,T,M. Bude wasikar tayi zata fara karantawa afili Baba mairo tace a,a Falak ki karanta aranki tunda wasiyace. Goge kwallan data zubo mata tayi tace, haba Baba mairo nifa ina maki kallon Ummata ce, kinga ko babu abinda zan iya boyemata, saboda haka kada kiyi tunanin zan iya boye maki wani abu. Murmushi Baba mairo tayi tace nagode Falak.
Fara karantawa tayi kamar haka......
Falak nasan alokacin da wasikar nan zata iskeki nadade dabarinku, inaso kiyi hakuri da duk yanayin rayuwar da kika tsinci kanki, dukkan tsanani yana tare da sauki. Inaso kirike kaninki kada kibarshi yayi kukan rashin Uwa, duk da nasan shima da kyar zeyi tsawon rai.
Ga awarwaronki nan kisakasu ahannunki, saboda kirika tunawa dameshi. Nasan bakisan kowa nawa ba, yan uwan mahaifinki ma bawani yawa garesu ba, Kawunki kadai kika sani, kuma bana fatan ki kara ganinshi arayuwarki.
Nikaina bansan yan uwana ba, nare inyi maki kwatancen inda zaki samesu, kuma ba,a nigeria sukeba, a niger suke, sede bansan a inda zaki nemesu ba. Inaso kiyi hakuri ninasan Allah ne yakawo mana Alh, domin yazame mana dan uwa, kuma yazama Uba agareki, nasan kobayan babu raina, Alh, ze iya rikeki kamar nice narikeki. Kiyimashi biyayya kamar mahaifinki.
Banyarda ko bayan raina kibar gidanshi ba, kowane hali zaki shiga, gara kizauna agabanshi yafi kishiga duniya, nasan Zarah batasonmu, amma tunda Alh, da Jalila suna sonki kiyi hakuri kizauna dasu, kowace irin rayuwa zaki gani agidan kiyi hakuri wata rana zaki zamo haske agaresu.
Aure ne kadai nayarda idan kinyishi kibar gidan Alh, Falak dan Allah ki kula da Ameer, nasan beda lafiya amma kiyi hakuri dashi, insha Allah zakici nasara arayuwarki, idan kuma shima ya rasu, inaso kiyi hakuri, kirike Baba mairo tamkar nice agabanki.
Nima kaina namaidata uwa agareni, kema kiriketa zata zamo haske arayuwarki, kobayan kinyi aure idan har kina da hali inaso kidauketa zuwa gidanki, idan kuma mijinki be amince ba, acikin kudinki kisiya mata gida tazauna, kicigaba da kula da ita kamar ni.
Banyarda kirika boyema mijinki komai ba, shine gatanki, nasan In Allah ya yarda zaki samu miji nagari, wanda baze taba cutar dake ba. Kibashi dukiyarki, yakula maku da ita, dake da kayanki duka mallakinshi ne, kada kizamo me rowa arayuwarki, kuma kizama me temako, saboda temako shine yakawoki halin da kike yanzu.
Ga takardun makarantarki nan idan har kinyi aure baki karatu ba, inaso kinemi yardar mijinki kiyi karatu dan nasan burinki ne, idan har ya yarda, kiyi idan kuma beyarda ba, ki hakura. Kuma koni zan baki shawara zance kiyi hakuri da karatu, domin dukiyarki zata isheki kiyi kasuwanci.
Gara kizauna kirike mijinki zefi maki dakirika fita kina zuwa makaranta,
Kiyi hakuri da duk irin mijin dakika samu, kada kizama me tona sirrin gidanki agurin kawayenki, domin hakan ze bata zamanku da mijinki, kuma banaso kizamo meyawan kawaye,duk wata shawara dazakiyi kada yawuce Baba mairo da mijinki.
Ga takardun filin Ameer nan, idan har yarayu, wannan filin nashi ne, amma banyarda kimaidasu agurin Alh, ba harse idan shine yanema dakanshi, nasan Zarah tanajin haushin Ameer idan har tasan da Filin nan zata iya amshe shi. Idan kuma yarasu, toki mikasu zuwa ga Alh, dan yanada iko akansu.
Akwai A,T,M acikin jakar, wannan gadonki ne na Babanki, tunkafin yarasu yarika ajiye kudi aciki, kuma da sunanki aka bude accaount din. Bayan aurenmu da Alh, yayi mani kyautar kudi dayawa, kuma da wanda nasamu, hakan yasa nace mashi yarakani inje insaka abanki, kuma akayi maki A,T,M.
Haka narika tara duk wasu kudi da Alh, yake bamu, bantaba cin komai ba, dan bana bukatarsu alokacin. Kuma nasan zasuyi maki amfani wata rana, kudine masu yawa, kibama mijinki yajuya makisu, kada kidamu da cewar ze iya cinye makisu, insha Allahu babu abinda ze samesu zakici moriyarsu.
Daga karshe kimikamun gaisuwata ga duk mijin da kika aura, Allah yayi ma rayuwarku Albarka, ya tsaremun ku, kada kuncin rayuwa yasaki ki sabama Allah, kiyi hakuri aduk halin da kika tsinci kanki.
Nabarku lafiya. UMMANKI HAJJO.😭😭.
Bisa cinyar Baba mairo Falak tafada tana kuka, jitake kamar yanzune Ummanta ta rasu, itama Baba mairon kuka takeyi, haka suka dauki lokaci suna kuka, har Sameer yashigo basu saniba.
Zama yayi kusa da Baba mairo hankali tashe yana fadin lafiya de Baba mairo, ko wanine yarasu? Se alokacin sukansan yashigo. Gyara zama Baba mairo tayi tana goge kwallan idonta, Falak kuwa kwanciya kawai tayi ajikin Baba mairo tana maida numfashi.
Bayan sun gaisa da Sameer Baba mairo tamika mashi wasikar hannun Falak, zama yayi yashiga karantawa, har yakai karshe, shima hawaye ne, suke fita a idonshi. Baba mairo tace ina fatan ka karanta abinda ke cikin wasikar?
Saboda haka Sameer inaso kabude kunnuwanka kaji abinda nakeso infada maka. Da farko de kai ba yaro bane, kuma malami ne na addini, nayarda da kai, hakan yasa nadauki Falak na baka, nasan bazaka iya cutar da ita ba, saboda marainiya ce, kuma nasan kasan hukuncin cutar da maraya.
Duk da ummanta bata sanka ba, amma hakan behana ta mika amanar Falak agurinka ba, kuma harsakon gaisuwa tayi maka. Tunkafin tasan wanda yarta zata aura tabashi amanar dukiyrta, dan haka inaso kadubi girman Allah karike amanar da aka baka.
Nasan kanada zuciyar nema, kada hakan yasa kace bazaka iya amfani da kudin matarka ba, nasan wasu mazan suna yima mata kudin goro suce gori garesu, dan Allah ka auri Falak, baka taba tunanin tanada dukiya ba, ita kanta batasan dasu ba, dan haka inaso amatsayinka na miji, uba, wa, dangi na Falak,ka karbi kudin nan karikesu tamkar naka.
Kada kaji shakkar daukarsu kayiwani amfani dasu, inaso ka gina filinka dasu, kuma ka kara jari kabude shagonka kaima katsaya da kafarka, kada kace zaka jira aikin gwamnati, itama Falak kabata tayi sana,a acikin gidanta, kasiya maku komai na rayuwa, banaso kuzauna cikin kunci, domin Allah ne yakawo maku sauyin rayuwa.
Banaso wani yaji wannan maganar se Ummanka, itama nizanyi matabayani da kaina, dan Allah banaso kace wani abu acikin maganar danayi idan har kadauki Falak amatsayin yar uwarka, to kada kayi duba ga dukiyarta. Allah yabaka ikon rike gaskiya da amana, kuma ya albarkaci dukiyarku.
Sameer yace amen Baba mairo, agaskiya kinbani aiki me matukar wahala, sede yanda nayarda da Falak nasan macece ta gari, da ace wata ce bazan iya amsar dukiyarta ba, domin gaskiya ni mutum ne meson tsayuwa da kafarshi, sede Allah yaga zuciyata, zanrike kudin Falak da amana, kuma insha Allah bazanyi almubazzaranci dasu ba, zanyi amfani da abinda kika ce, amma se idan Umma ta yarda.
To Sameer gaskiya naji dadin abinda kace, kuma dama yanzu zantafi can gidan dan nabaro gidan Zarah, seku tashi mutafi gaba daya ayita takare, dan gaskiya ina mejin haushin inshigo gidan nan inga wai kayan auren diyata ne, haka, ada danasan babu halin yi na hakura, amma yanzu tunda Allah yakawo mana canji dole ne, komai ya canza.
Jidda ce kwance adakin Joseph, tana hutawa, shigowa yayi tashi tayi tarungumeshi, dama bawasu kaya bane ajikinta, shima cire kayanshi yayi, yafara sarrafata, ahaka harsuka fada gado, wani irin salo yake mata, can tayi saurin tashi jin yana kokarin shigarta ta baya, cike da tsoro tace Joseph kanada hankali kuwa, wane irin abune haka, angaya maka ni namiji ce dazaka so yin amfani dani ta abaya? Wani irin wawan mari yadauketa dashi, jawota yayi, tana kuka tana bigeshi, dayake Joseph irin manyan mazan nan ne ana take ya murdeta ya hayeta. Kuka da ihu tasa amma takasa kwacewa, tanaji tana gani yayi amfani da ita ta baya. Kaca kaca yayi mata sannan yatashi yafita, kuma yasa key ya kulleta tabaya.
Kukan ma da kyar yake fita, wani irib azaba takeji ajikinta. Ko tashi takasayi, haka ta kwanta har barci yadauketa. Se can ta farka, dawani irin ciwon kai, da kyar da rarrafa tashiga toilet tayi wanka, seda ta gasa jikinta sosai, sannan tafito, riga kawai tasa takoma ta kwanta.
Can cikin baccinta taji anbude kofa, Joseph tagani shida abokanshi har 2, saurin tashi tayi tana kokarin saukowa dag gadon, hannunta yarike yana murmushi, cikin turanci yake magana, Baby ga friends dina nakawo maki sutayaki bacci. Kallonshi tayi tana kuka tace dan Allah kayi hakuri wlh banason kudinka ka maidani gida plsssss.
Dariya suka dukansu, ya shafa fuskarta yace Baby keda gida har abada, zatayi magana ya fincike rigar jikinta, abokinshi yana ganin kaya, shima yamatso, abinka da bature babu kunya, agabansu yayi amfani da Jidda ta ko ina, tun tana kuka har takasa, yana gamawa shima dayan yayi, haka suka yimata kaca kaca, sannan suka fita suka barta asume, kara kulleta yayi suka tafi.
Lokacin data farka, gari yawaye, rarrafe tayi tashiga toilet, dan bazata iya tashi ba, jikinta duka ciwo yake mata, wanka tayi sannan tayi wankan tsarki, tayi alwala, wanda rabonta datayi wankan tsarki bare sallah tunda tazo london.
Da kyar tasamu tahada kayanta suka rufe mata jiki, dan batada wasu kayan kirki,rasa inda zata kallatayi sallah tayi, hakanan tayi sallah, rokon Allah tafarayi akan yakawo mata dauki. Byan tagama taje bude kofa domin samun abinci da yunwa takeji, amma taji kofar arufe, kuka tasaka tana kiran Al,amin.
Seda aka dade sannan aka bude mata kofa joseph yashigo da plate na abinci da kuma glass cup, ashe giya ce aciki yaxuba wasu kwayoyi aciki. Kusa da ita yaje yamika mata abincin, krba tayi tafaraci, tana gamawa yamika mata cup din, sha daya tayi taji warin giya, saurin zubar dana bakinta tayi, tace Joseph, nizaka ba giya? Mari yadauketa dashi, shake mata wuya yayi yadauki cup din yamatse bakinta, ya dura mata duk giyar, seda taji tana niyar mutuwa sannan tashanye. Bakinta yarike dan kada tayi amai.
Cikin lokaci kankani idanuwanta auka juye, wata irin sha,wa ta taso mata, ashe mganin daya samata na sha,awa ne. Nan take tajawoshi suka fada gado.
Tundaga wannan rana joseph yamaida Jidda yar kwaya, da giya, batada abinsha se giya, tun bataso har tazamar mata jiki, ga kwayoyi tayake bata, duk ta inda yaso yake amfani da ita. Kuma abokanshi babu wanda baya hadawa da ita, gaba daya Jidda tafara lalacewa, idanuwanta sunkoma jajaye.
Al,amin kuwa yana Umarah, banda ibada babu abinda yakeyi, kullum cikin tunanin Jidda yakeyi, duk da yanzu yadena sonta, amma cike yake da danasanin kaita london yake, idan yakirata ma bata dauka, wata rana yakira wani abokinshi makwabcin joseph ne, shine ma yake fada ma Al,amin halin da Jidda take ciki. Sosai Al,amin yatausaya mata, yace ma abokinshi ze iya dauko mashi ita. Yace ai Joseph baya barinta fita, kullum kulle gidan yakeyi. Al,amin yace yana nan zuwa cikin sati insha Allah ze daukota, abokin yace shikenan nima zantemaka maka, dan Joseph mugune.
Haka Baba mairo tayima Umman Sameer bayanin komai, da kuma neman yardarta akan abinda tace, itama ta amince da maganar Baba mairo, kuma takara yina Sameer nasiha akan yaji tsoron Allah, tasan kudi yana iya canza mutum.
Cikin kankanin lokaci aka fara gini filin Sameer, kuma yashayi wani babban shago an kara gyarashi yaxuba kaya aciki, yayi yar karamar plaza, wadda aka sa sunan Ameer Plaza, sosai Falak taji dadin abinda Sameer yayi. Dayake gini ne nasamu kudi ahannu dan da nan yakeyin sauri, har kayan da za,a sa agidan Sameer yasiya, sun ajesu agidansu, komai na more rayuwa seda suka siya. Zama suke me cike da so da kauna.
Baba mairo da Halima ma sauna zamansu lafiya, wanda ayanzu tadena kosan saudawa, abinci sukeyi me kyau, har cikin gida ake zuwa siye, almajirai sunafiddawa.
Jalila ma gab take dagama makarantar ta, hakan yasa taroki Falak data bari seta gama sannan taxo gida, Falak tace shikenan, Allah yabada sa,a.
Zarah kuwa hankalinta kwance yake babu abinda ke damunta, tasamu wata me aiki Jummai, batayi komai sede taci tasha, takara kyau, tayi kiba, ta maida Alh, saniyar tatsa, har dukiyarshi tafarayin kasa, sabodayawan kudin dayake bama Zarah, sosai ta tara kudi a account dinta. Bata da wata damuwa sena rashin dawowar Jidda, wata rana har kuka takeyi, takasa fadama kowa se Jalila, itama dataji haka seda tayi kuka, dan tasanyawon duniya kawai Jidda ta tafi, kullum cikin yimata addua, take.
Al,amin kuwa yana gama Umarah yakira abokinshi yace gashinan, ze taho, jirgin karfe 8 yabi yawuce London yana me addu,ar samun nasara akan Joseph.
Urs.
NABILA RABI,U ZANGO
(Nabeelert Lady)
08028525263
[7/13, 09:41] Nabilat Author: 🙋🏻😭😭🙋🏻 AGOLAH !!! Nah
Marubuciyar Zamani
NABILA RABI,U ZANGO
(Nabeelert Lady)
@( H,O,N,A)
Part 95..... 100
Al,amin yana sauka london suka hadu da abokinshin yana jiranshi a air pot. Direct gidan shi suka wuce, bayan yayi wanka yayi sallah, yaci abinci. Anan suka fara tsara yanda zasu dauko Jidda. Duk da abokin Al,amin ba musulmi bane amma yana da riko da addininsu, kuma yanada gaskiya, sunanshi Daniel, kum makwabcin Joseph ne, sede halinsu kwata kwata badaya bane. Kwanan Al,amin 2 suna lura da duk wani shige da ficen Joseph. Jiran lokaci kawai sukeyi su shiga gidan, ko so daya bega Jidda ba, hakan ya tabbatar mashi baya barinta fita.
Ginin su Sameer har ankusa gamawa, fenti kawai akeyi, Sameer beda lokaci kullum yana plaza ko gurin masu gini. Falak tayi kyau sosai, idan kaganta baza kace Falak din daka sani bace, takara girma, kyawunta yakara fitowa. Yanzu babu abinda kedamunta, se tunanin Dadynsu Jalila, kullum cikin yimashi addu,a take.
Kuma Baba mairo tace kada suje gidan se nan dawani lokaci. Zamansu da Sameer zamane na mutunta juna, suna bala,in son junansu, Sameer bayasan ganin bacin ran Falak, itama haka, kasancewarta mace me hakuri kuma tasamu miji me hakuri. Haryanzu akwai sauran kudinta a account, ko naira Sameer yafitar seyayi mata bayanin abinda akai da ita, har fushi tayi mashi akan abinda yake mata amma yaki bari, yace haka shine gaskiya. Dole tahakura badan taso ba.
Ajikin gidansu yasa akayi shaguna guda biyu, yace na Falak ne ze zub mata kaya asamu me tsare mata, musamman da unguwar