Showing 96001 words to 99000 words out of 108344 words

Chapter 33 - Masarautar jordan Book 2 Complete Document by oum Mufeeda.txt

amfanin shi, yana kariya sosai ga farfaɗo da kwayoyin halittar mace da suka suma, sannan yana kare mace daga sharrin jinn, Please koda bazaki yi ba ki gwada akan yara, balle kuma minti nawa ne, ni idan na daura lalle karfe goma, Insha Allah sha biyu na dare nake cirewa, sabida jinina yana rike lalle, na sunan Zainab sai da nayi wata uku kafin ya fito, dan haka ko a yatsu muyi yana da fa'ida, 😏🙄🤭 gaskiya duk wanda ya karanta book ɗin bai dauki wani abu ba, wallahi ya cuce ni eh dagaske nake)


Ciro zunguru nayi na shiga kuncewa sannan naga yar takarda.
_Inji Hajja wai ki maida lalle abin yinki sabida yana maganin abubuwa dayawa Please didih_


Wasu itace na gani wanda yake cikin wasu roba, wasu itace na gani da takardar su.
_Ki sami kaza guda ki cire kominta ta sama sai ki sakata ta dahu da itace. Sannan kiyi peppe soup ɗinta, karki rabata ki barta haka da kanta inda kika bila zata had'e abu me muhimmanci shine ruwar miyar sannan kici namar har da kashin Allah de best_


Ajiyar zuciya na sauke tare da tattara kayan na ajiye, duk sai na dawo zanyi amfani da shi, sabulu. Na dauki abinda zan iya ɗauka na rufe shi a wardrob.


Sai da na zuba kayan wani tunani yazo min.
Shifa rayuwar aure babu abinda yake rike dashi sai hakuri, da addu'a. Duk wani abinda zai je ya dawo matukar karike Allah kaine asama, sannan kayan mata bai hana namiji ya tsula miki tsiya, kuma abinda na fahimta shi namiji komi kankantar shi, (🙄🤣yana bukatar kulawar mace, balle kuma wanda ya manyanta, malaman Musulunci sun ce, idan kana da baligin yaro Magana ta gaskiya iyayen shi, suyita tambayar shi a siyasance sau nawa kayi mafarkin mace, kusan me yasa na sako haka sabida mu iyaye mata muke kashe yaranmu, Duk wani namiji na duniya zaka samu da zaran asuba tayi babu abinda yake buƙata kamar mace, sabida a lokacin nau'in halittar su tana tafasa, shi yasa wasu Mazan da zaran sun dawo sallah Asuba sai sun had'e da matar, wani muka kafin tafiya masallaci. Toh tun a kananun kananun su ake saka ido akansu,ina basu kulawa har lokacin aurensu, haka zai rage yawan matsalolin da muke fuskanta, sannan Idan har kika bincike shi baya jin wannan yanayi da asuba Don Allah, ki nema mishi magani kar ya auro yar mutane azo ana uwaka ubanka)




Sannan dole muyi hakuri dasu, tabbas abinda Ashraf yake min banda Ummina tana danne min zuciyata wallahi tuni na cire shi a rayuwata, amma bana son fushin Ummi shi yasa nake bawa Allah zab'i akan alamarina, dan na fahimci duk abinda zanyi inda ba Allah bane ya bani shi Kayan mata bazasu kwace Ni ba. Dan haka na tattara kayan zai maida sai na tuna Hausar malaman bahaushe da yake cewa.
_Dole kwalliya ta biya kud'in sabulu, sannan kowa yaci ladar kuturu tilas ya biya da yatsa, akan tauna tsakuwa dan aya taji tsoron, ya zama dole nayi amfani da su kodan rama cuta ga macuci..._


Murmushi nayi sannan na saka kayan a cikin jakar.


A raina nasaka koda zamu cigaba da zaman doya da manja, sai na sanya shi ya zubda hawaye a kaina, sannan ya kuma nunawa duniya wacce ni, sannan ya dauk'ak'a kimata a idanun duniya, ya gayawa duniya dame nafi sauran matan, amma dole sai nisance shi, dole sai naja layi a tsakanin mu. Dole nayi nisa da Ashraf, yadda zai gane darajata yayinda ya bud'e idanu yaga nisan tazarar dake tsakinmu a lokacin zai fahimci ni ina daraja ko bani da ita, dole na juya mishi bayan, yadda shi zai fahimci ni d'in Y'ace, dole na sadaukar da farin cikina domin samun dai-daituwa da Ashraf, Ni na fahimci kuskurena zuwa da nayi ba tare da izinin iyayena ba na kuma amince ya aurene, duk namijin da yasameka a bakagas dole yayi maka gani gani, tunda na nuna ina mutuwar Son shi, taya bazai juyani kamar boxes d'in shi ba, duk wata nasara da Allah yabawa Ashraf yasameta ne ta hanyar kusanci na dashi, sannan duk wata nasara da miji ko mace zasu samu a rayuwarsu, toh dole sai da taimakon juna, da zaran d'aya ya mike tabbas d'aya zai kasara, sannan tausayi shima wani tubaline da yake aure ......✍🏼






😫😪😤😰 Kuyi hakuri bani da lafiya sosai, 👏🏼🙏🏻
[3/19, 8:35 PM] Mai Dambu: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105...*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Masha Allah*


4️⃣4️⃣


Tunda muka fito na lura da idanun shi yana kan masu d'angalellen buje, raina ya baci ga wani nauyin da nake ji yana danne kirjina, koda aka kawo abinci nakasa cin komai sai ruwa nake ta sha, shi ko a jikin shi sai ma binsu yake da ido, kura mishi ido nayi ban san lokacin da na mike ba, zan fita daga dakin cin abincin.
Riko hannuna yayi, cikin tsiwa na kwace hannuna, nace.
"Dalla sake Ni! Kaje kun masu d'angalellen skirt su baka abinda na kasa ba."


Fauce hannuna nayi, na bar gurin bayan tafiya yayi dariya sosai, sannan ya biyo baya.


Ina shiga dakin na kwanta ko cire kayan banyi ba. Haka na kwanta abi na, duk yadda yaso more Ni kin amincewa nayi karshe dole ya kyaleni nayi kwanciyata.


Washi gari da kanshi ya raka Ni dakin matar, sannan ya fita.


Ruwa ta kawo min, sannan ta zauna a kujeran da yake kusa dani.
"Sannu! Da farko dai Sunana Emily sannan ko ban gaya miki ba kunsan zaman kaina nake."


Shiru tayi tana kallon fuskana, sannan ta sake murmushi. Tace.
"Jiya kin burge Ni sosai, amma na fahimci wani abu guda a tare da mijinki! Dadewa ina mu'amala da maza, tasani na fahimci d'abi'ar wasu Mazan musamman mazan larabawa, mijinki naso rayuwa Irin zamani, amma ke baki yi mishi, bari na fad'a miki lokacin da na shiga cikin liften abinda Mijinki ya fara kallo a jikina kirjina, idan na fahimta mijinki yana son kina shigar da d'akina fidda kirjinki, sannan dole ki koyawa kanki zama karuwar dole dan mijin da kike aure yana bukatar hakan."


Shiru nayi ina zare ido dan nasan abinda ta fad'a gaskiya ne.
"Mijinki yana son ki, amma baki yi mishi yadda yake so. Karki yi mamakin haka, na fad'a miki ne dan ke yar Afrika ce kuma kunfimu jure wahalar sex, da kuruciyar ki baki bari mijinki ya moreki ba meye amfanin ki, ki koye abubuwan da zaki ja hankalin shi, gashi nan yaro karami, don Allah ki farka daga barcin da kika yi, kiyi hakuri idan na takura miki."


"Hmm ba komai nagode" nace mata,ɗaukar wata haka tayi sannan tace min.
"Je mall ki zaɓi kayan da kike son"
"A'ah nagode sosai"
"Muje nace ai nake kika tambaye ba."


Duk yadda naso ki haka matar Nan tasani a gaba har mall ɗin dake cikin hotel din, data fara jidar min wasu kafirai kaya, Ni kaina kunyar, sannan ta karni gurin da aka ajiye bra, shima ta kwasa sannan muka nufi hanyar fita bayan ta biya kudaden nan muka bar gurin.
"Gaji wayayya amma baki san yadda zaki kwaci mijin ki daga komar mu ba, Muda irin wannan kayan muke kwatar mazanje ku."


Shiru nayi sai gyada kaina nake a haka muka rabu, na wuce d'akinmu, wanka nayi ina fitowa na shafa mai tare da ciro irin kayan da yadinga bin masu shi da ido, basa sannan na gyara ko ina na kwanta, lokacin sallah ne ya tashe Ni daga barci, ina tashi yana shigowa.
Tun daga bakin kofar ya zuba min ido, take nasha mutu wai kar yayi tunanin dan shi nayi kwalliyar, share Ni yayi shima ya shiga na shi sabgar.


Tun daga ranar muka shiga wani irin rashin jituwa.


Sosai muka share juna, bana shiga sabgar shi baya shiga tawa, asalima yawon dare yake fita, da farko ban fahimta ba, dan yana fita idona biyu, baya dawowa Sai dare ya raba, ban tashi fahimtar haka ba, sai wani dare da na farka na samu bai dawo ba har sha biyu saura, zubawa kofar falo ido nayi ban san lokacin da kuka ya kwace min ba,
"Yawon dare!? Ashu yake zuwa"


Tun kafin ya dawo na had'a kayana, tsaf sannan na fidda shi falo, ina ƙoƙarin fitowa dashi waje ya turo kofa, ina jin muryan mace nace mishi.
"Bye Prince sake jakar nayi na fita da sauri, wata me d'angalellen buje ce take mishi sai da safe.
Jiri ne ya shiga yawo dani, zan fad'i ya tare Ni da sauri.
Kuka nasaka tare da dukar kirjinshi, ina cewa.
"Dame na gaza daukarka da ka zabi wannan hanyar, Ashraf ko rayuwata kace kake so Ni me baka ne, don Allah karka sabunta rayuwarmu da kazamar rayuwa, Ashu kayi yadda kake so dani, inda zaka daina fita yawon dare Ni dai karka lalata mana goben mu, don Allah ka rufa min asiri, karka biyewa matan banza nafisu da komai, kai ne kace nice suturanka ya zaka cire min a waje."

Rungume ni yayi sosai.
"Feener! Wallahi tallahi ban tab'a zina ba, ina fita waje ne dan na rage kad'aici da yake damuna bawai dan na tab'a abinda bai zama nawa ba, Safinah Mijinki tsaftaccen mutum ne ba kowani abinci yake ci ba, a cikin abincin da natara nafi sonki."


D'agani yayi zuwa gadon, ya cire min kayan jikina, kutt ina zan yarda da sakiyar da baruwa, yanzun turawan su cuce ni.


Ban tab'a sanin Ni ɗin jarumai bace sai da akayi around 2 za a tafi na 3 nace wallahi bani ba, dariya yasaka min, muka shiga ban d'aki, muka yi wanka.


Tunda daga lokacin muka dinke abinmu, muje yawo mu dawo muyita daukar hoto. Kafin wasu kwanakin tuni na murje dama nice nasaka damuwa a zamanmu, satinmu biyu ya dauke Ni zuwa hollywood, sakamakon zasu sake The Mummy, mun isa ana saura kwanaki, hollywood yana cikin state na UNITED state, dan haka zan iya kiran garin da sunan duniyar yan finafinai, munyi yawo sosai har ranar da aka sake fim din, muka kalla. Muna gama kallo ya mika min ticket yace.
"Muje London ki kalli fitar jaruman red capter."
Tashi nayi na rungume shi,ina dariya, nace.
" Taya kasan wannan abubuwan bayan burirrika nane!"
Ciro min jakata yayi wanda na tAfi da ita jordan a sannu ya ciro min, my diary, Mika min yayi na bud'e, murmushi nayi nace.
"Na manta wasu abubuwan dan banyi tsammanin samun su ba, sai gashi ka cika min su."


Riko hannuna yayi sannan ya sumbata, yace.
" Sati biyu da suka wuce na tura da sakon ajiye musu mulkin su, domin nafi bukatar soyayya da mulkin da bazai kare Ni da komai ba sai damu, Safinah ina sonki, ba sau d'aya ba ba sau biyu ba, da dukkan zuciyata nake sonki. Na ajiye musu komai nasu na hakura da komai saboda ke, Don Allah ki soni ko yadda nake sonki, nima zanje daɗin haka."


Duk sai na rud'e na gigice, tare da kafe shi da ido, rike mishi hannu nayi cikin damuwa nace.
"Taya zaka yanke hukunci haka baka sanar min ba?! Taya zaka zartar da hukuncin haka baka barni nasani ba, toh wallahi bazan goyi bayan karya ba, taya zaka gujewa Al'ummar ka sabida ni?! Ashraf dole ka koma musu kodan kaga suna dinka yasa kake basu wahala.....
[3/19, 8:35 PM] Mai Dambu: number da xaku mata magana idan kuna son Book ɗin Wanda yake a 500fs +227 96 51 58 05 Maman Fareesah*
*Ga masu son biyan Book 2-3 zasu iya turo kuɗinsu sai nasakasu a Paid grp idan ta bank ne 150₦ ne idan kuma Kati ne Transfer 200₦ ne, Mtn, ga number bankinaAcct: 0472282105...*
*Gtbnk Ramlat Abdulrahman Manga. Ga number da za asame ni 08130269641 nagode Masha Allah*


4️⃣5️⃣
"Aihoo ka maida mulkin rigar sawa duk lokacin da yayi maka kacire ka ajiye ko me kake nufi?! Rigimata da kai daban! Mulkinka daban, taya zaka manta da mutanen da suke sarai akan ka, don Allah ka koma musu suna bukatarka sama da yadda nake bukatar ka, wai ma tuku da waye ka zartar da wannan hukunci, sannan wa katurawa sakon?!"


"Kinga ki nutsu! Zauna a nan tukun wannan masifar ta min yawa."


Ya faɗa yayin da yake zauna dani a bakin gado, sannan ya cire min takalmin kafata, ganin yadda kafar suka dan hura ne yace.
"Kwana biyu idan nasaka miki takalmin ki ina lura dake tafiyar kamar dole kike yinta, meye matsalar?!"


"Jordan zan koma!"
Na bashi amsa a takaice, gyad'a kai yayi kawai, sannan ya tura hannunshi cikin rigana, ya shafi nonuwar, buge hannun nayi cikin jin haushi nace.
"Wai meye haka?! Ka mai sheni mahaukaciya."


Matsa kafar yayi da lallausar hannunshi.
"Kinga duk ba wani abu damuwa bane kika damu kanki."


Duk ta inda na biyo mishi sai ya kauce karshe dan wato jaraba, sumbatar baki na ya fara, nayi maza zan dakatar da shi, ina yayi min shigar sauri, sosai ya zage yayita bawa lambunsa ruwa, sai da muka dauki lokaci sannan ya rungume ni, yana sauke ajiyer zuciya, tare da sumbatar goshina.
"Hmm! Ni dai ki gaya min gaskiya yaushe nayi dashe bani da masaniyar?! Naji kin kara zaki da gard'e ko zan kara ne."
Yana wannan maganar hannun shi, yana matsa nonona. Make hannunshi nayi, tare da cewa.
"Wallahi na gaji da wannan gari."
Na dira a gadon, ina shiga ban d'akin, yana shigowa. Bayana yazo ya kwanta.


Share shi nayi dan bana son fitina, duk yadda naso kaucewa fitinar shi sai da ya uzura min, ya kuma biya bukatar shi, lokacin da muka fito nayi wani irin laushi, a gurin saka kaya ma naga idanunshi akai na, narke mishi nayi kamar zan yi kuka, ina saka kayana, shima yasaka nashi mik'a yayi tare da rike bayan shi, ni kuwa dariyar mugunta ta kwace min.


Sosai har ina rike cikina, tare da nuna shi da dan yatsa nace.
"Kai mayen mata ba, wallahi idan baka yi da gaske ba, k'ugun da zaka buga iska ma sai ka rasa, idan kafara abu baka jin ya isa sabida kasamu abinci."


D'age min gira yayi sannan ya hauro gadon, yana kallon rigar jikina, yake zuwa cinyoyina kwantar da kanshi yayi yace.


"Don Allah mu cigaba da zaman mu a nan zan saya mana gida sannan zan kwaso su Natashah da Ammyna mu dawo nan da zama, da zaran mu koma can bani da lokacin kowa sai na mutane."


Wallahi tsabar bakin ciki kamar na rufe shi da duka, shiru nayi na rasa yadda zanyi da shi kawai sai nasa mishi kukan banza, nima na rama sosai nake kukata tare da ture shi ina wanchakalar da komai na gadon,

"Ke lafiyar ki kuwa! Wannan Rigima fa?!"

Zaro ido nayi cikin son cigaban da kuka nace.
"Ni jordan zan koma."
Dariya ce ta kwace mishi tare da kifa kanshi kirjina, yana matsa bayana.
"Sannu drama Queen! Sabida mu koma jordan shine kike wannan wasan kwaikwayo."


Shiru nayi tare da cusa hannuna cikin sumar kanshi, wanda suke shan gyara salo salo, sai kamshin turaren gashi suke, d'ago fuskar shi yayi yana kallon fuskana da babu kwalla ko d'aya.
"Naji zan koma jordan amma sai kin bani cin hanci, dan bazan iya aikin kawai ba."


Ware idanuna nayi akan shi, dan ban tsammaci zai nime wani abu ba. Kallon shi nayi na tura bakina nace.
"Me zan baka?! A cin hancin."


Kallon jikina yayi, dake riga ce crew shirt ne a jikina me budadd'yar kafada, sai denim short, iya cinyata, dan da kaɗan ya rufe ɗuwais d'ina.


Janye jikina nayi domin na lura idan nabi nashi sai mu lalace a gado sai bai san gundira ba.


Ganin zan gudu ya sashi zagayowa da sauri.


"Wayyo Allah na wallahi na gaji jikina ciwo yake min."

Tsayawa yayi ganin yadda nake shirin saka mishi kuka, a hankali ya tako gabana ya riko Ni muka zauna, ya jinjina Ni da kafad'arshi.
"Kina da ciki ko?!"
Rike hannunsa nayi cikin nawa, gam sannan na d'ago tare da kallon shi, sannan na Kifa kaina a kirjinshi a hankali nace.
"Ko zamu cire ."

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login