Showing 21001 words to 24000 words out of 86122 words

Chapter 8 - BUDURWAR QAUYE Complete-by miss Deejarh-.txt

26 Nov 2024

4822

anbige mata kai




Cikin sauri ta dafe kanta tana cewa wash Allah na




Qarasa shigowa yayi ya maida qofar ya rufe, ko kulata baiba ya wuce kan resting chair ya zauna, cikin had'e rai yace keh zonan




Ko kulasa bataiba sabida haushi taya ya buge mutum ko Sannu bazai iya fad'a masa ba sannan ya hau wani kiran gadara




Cikin d'aga murya yace keh wlh idan nafice bazankuma bi takanki tinda ciwon ajikin kine ba nawaba




Turo baki tayi tana qunquni to ni sunana keh ne, ai dai bansan dani kake ba, ahaka har taqaraso gabansa




Dubanta yayi yace me kikace, sarai yaji abinda tace kawai so yake yaji mai zatace agabansa zata mai2 ta ko zata doje






Sake turo baki tayi, tace ni bance komaiba fa


Bata ankara ba taji ya kai hannu ya buge bakin da qarfi, yace marar kunyan qarya kisake mun rashin kunya kigani sai na fasa wannan bakin wawiya kawai yaja tsuka




Allah ya isa tafad'a amma acikin zuciyarta, kaman ya jita yace me kikace


Ni bance wani abuba, yace ai sai dai kifad'a acikin zuciyarki




Ledan hannunsa ya turo mata gashi only 10mins nabaki kici ki karb'i maganinki dan inada abinyi




Tsurama Ledan idanu tayi kuma bata d'auka ba, afusace yace ke kinsan Allah ko bakiciba dole ki karbi maganin nan dan bazaki mun asarar kudi ba, gara ma kici inkinqi kece zaki wahala ni baruwana




Ayatsine tajawo ledar dan kada yace ta damu, amma azahiri taji dad'i sabida dama wata baqar yunwa takeji




Bud'e ledar tayi, wata gashashsheyar kaza tagani tasha gashin oven nan yawunta ya tsinke, dan Fauziyyah ba bayaba wajen kwad'ayi, sai data yago zata kai baki ya buge hannun




Dago da idanunta tayi tana masa kallon meye haka




Yace to kwad'ayayya kin sauqe idanun kosaina tsokanesu, ba wannan yakamata kiciba, ki bud'e d'ayan Ledan




Wani haushinsamne ya kamata, haka ta bud'e dayan ledar, gas meat tagani, saima taji tafi shaawarsa sabida d'an romon dake jiki




Nan tafaraci abinta hankali kwance tama manta dayana wajen




Wayarsa yake dannawa, amma hankalinsa na akanta yadda yaga takecin naman tana lasan romon shiya basa dariya a zuciyarsa




A zuciyarsa yace au ashe kwad'ayayyace dubeta sai kace kura


Dago kanta tayi dan taji ajikinta kamar ana kallonta, suna had'a idanu ya wani tsuke fuska yace ke idan kin qoshi ne kitashi ki karbi alluranki dan inada abinyi kada kib'atamun lokaci




Zaro idanu tayi tace me kace, miqewa yayi yana cewa abinda kikaji nace




Cikin tsoro tace sai kanemo wadda zakama allura badai niba




Sai kiyi kuma dan sisi na bazaiyi ciwon kaiba garama kitsaya if not kezaki sha wahala idan tabaci




Cikin tsiwa na qarya dan tsoron gaske ya rufeta sabida aduniya ba abinda ta tsana take kuma tsoro kamar allura




Tace to nina saka ka kashe kud'innaka, kawaifa ni ba alluran dazaka mun mugu kawai




Yace haka kikace to banga abinda zai hana namaki alluran nan ba, ko sauraronta baiba ya d'au ledar maganin




Sirinji ya d'auko ya fara jan ruwan alluran




Ganin dagaske yake yasa tafara tunanin taya zata kwaci kanta dan wannan mugun ba tantama sai ya zurkud'amun wannan shegiyar alluran.........








โœ๐ŸปFaty Mmn Faty
[10:40PM, 8/6/2017] โ€ช+234 703 448 8635โ€ฌ: ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ






Budurwar Qauye ๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€


Written by Faty Mmn Faty


August, 2017






*Wannan shafin nakine Sis Nussaiba ('yar mutanen Nijer), Nagode da kulawarki gareni da kuma yadda kike qaunar littafi na, Mmn Faty luvs u too ๐Ÿ˜๐Ÿ˜˜*






2โƒฃ2โƒฃ
Yana gama jan ruwan alluran, ya nufota gadan2




Aifa nan ido ya raina fata, cikin muryan tausayi tace dan Allah ya Alamin kayi haquri wlh tsoron allura nake, kuma ko agida baa mun




Cikin tsukewar fuska yace to ainan ba gidanku bane, so kada kijama kanki dogon ciwo dan wlh sai anyi alluran




Jin abinda ya fad'a kawai sai hawaye shar suka fara zuba afiskanta




Ko ajikinsa saima Matsowa daya sakeyi, cikin rawar murya tace pls mana ya Alamin ka kyaleni wlh gara kamun duka akan kamun allura


Yace au kinfison dukan, cikin sauri tace eh nafiso




Wani Murmushin mugunta ya sakeyi yace eyyerh sai kuma abinda bakison zanmaki ba




Oyah juya, ko motsawa taqiyi baran ta juya yace wlh idan na caunting 3 baki juyaba matseki zanyi da qarfi




Ek(1), doo(2), yana cewa tin(3), kawai ya riqo hanneyenta, aiko da iyaka qarfinta tafara fizge2, ko sauraranta baiba ya riqe hannayenta da hannu 1, amma sai mutsu2 take




Hannunta tasamu ta fizge, ta shiga jikinsa ta cukuikuyesa, gagam ta maqalesa tana cewa nika kyaleni ko dole ne tinda nace banso




Wannan shegen shork d'in yaji ta ko ina yana ratsashi, gashi sai qara maqalesa take dik ta dabaibayesa da shegen qamshin jikinta mai matuqar kashe masa jiki da haifar masa da kasala




Jin tana neman tayar masa da hankali yasa iya karfinsa ya b'anb'areta daga jikinsa, ya d'auketa cak ya d'aura akan gado


Danneta yayi yadda ko motsi takasa, batayi auneba taji ya zurkud'a mata allura


Wata uwar qara ta danna lokacin dataji shigar alluran, shiko yana gama mata ya miqe ya d'au wayarsa yayi hanyar fita


Wani kuka tafashe dashi tanajin zafin wajen, sai daya kai bakin qofar fita sannan ya juyo yace ga maganin nan inkin gadama kisha inkinaso kibari damuwarki




Cikin kuka tace eh d'in kuma bazanshaba mugu azzulumi, Allah ya isah banyafeba




D'aga kafd'arsa yayi irin idon't care nan yayi waje abinsa




Itakuma tana nan tana kukanta har bacci yayi gaba da ita






******
Papa kuwa bedroom nasa ya wuce, toilet ya shiga ya watsa ruwa, boxer kawai yasaka ya fito falo




Amma dik atakure yakejinsa tinda waccar fitinanniyar yarinyan ta rugumesa dik yakejin wani yana yi, shi yarasa wannan wace irin damuwace tazamar masa




Ta shigo rayuwarsa ta takuresa, ga wani yana yi datake haifar masa adik lokacin da suka kusanci juna




Tabarsa ya jawo ya kunna, nan danan ya zuqe kara 1, lokaci qanqani ya turniqe wajen da hayaki wane anhura wutar damina




Amma dik da irin shan daya mata baiji hankalinsa ya kwanta ba, sam sabida haka ya balle murfin wine nasa ya kafa kai, lokaci guda yafara jin natsuwa




Kwanciya yayi awajen, yanajin dik samywarsa ta yaye, yana nan awajen har 11 shiba bacci ba, bakuma ido biyuba




Nidai mmn Faty nace Allah ya shirya




******
Kwanan Fauziyyah hudu period nata ya d'auke amma tin ranan farko cikin bai sake ciwo ba, haka bata sake saka papa a idanunta ba




Ranan da aurensu ya cika sati biyu, kuma monday mai zuwa papa zai resuming office, aranan da safe Daddy ya kirasa awaya




Hello Daddy ya gida, yacema Daddy Bayan ya picking call d'in




Lfy lau son, ya daugther inlaw na


Sai daya ya tsine fuska sannan yace fine Daddy


Daddy yace haba son saina roqi a kawomun yar tawace naganta




Toh Daddy nikuma nahanata zuwane, ka turo driver ya kaita mana


Daddy yace driver kuma kai me kake da bazaka kawota ba


Haba Daddy nadaukota amota ta, amatsayinta nawaye kenan har tashigarmun mota kawai to zansa akawota tinda ka matsa




Daddy yace Alamin wai yaushe zakayi hankaline, kodai baka cikin hankalinkane, toh koma yaya ne zuwa yamma ka kawomun ita kuma da kanka that's all, yana fad'in haka ya kashe




Itakuma tana tashi tayi wanka tayi breakfast, sannan ta sauqo down stairs dan tad'an gyara wajen




Sai data gama ayyukanta tsaf, har data wuce sai kuma ta kalli falon papa tace dan Allah badan halinkaba barin gyara maka




Tana shiga kuwa da wannan kyakykyawan photon nasa taci karo, murmushi tayi dan haka kawai wannan photon yake birgeta


Tagama gyarawa ko ina sai sheqi da qamshi yake, tana fitowa taci karo da papa y saqqo kuma ita yake nema dan yayi ta norcking qofar ta baiji motsin ta b


Qaremata kallo yayi, tana sanye da wani swiss army green colour da milk ya mata kyau sosai, amma shi haushima ta basa azuciyarsa yace dubeta kamar yar baby




Yi tayi kamar bata gansaba tazo data wuce shi, hakan ya qara b'ata masa rai, cikin sauri ya saka hannunsa ya riqo mopper dake hannunta ya dawo d ita baya


Tace lfy malam meye haka


Duban walaqanci yamata yace bansaniba kuma ubanme ya kaiki falona


Tace oho nima bansan niba inhar bakasan me ake da wannan ba, ta nuna masa moppern hannunta




Yace ni kike fad'a ma haka ina tambayarki, wani wawan rankwashi ya zuba mata akanta


Tace me Namaka zaka rankwasheni, yace d more bazaki daina mun fitsaraba d more bazan daina dukankiba yar qauye kawai mai kamada mayu


Tace nicema kai, bata qarasaba ya doke bakin ya kuma qara mata rankwashi, sannan yace kikuma shirya da yamma muje gida amma wlh kitabbatar kinyi wanka dan bazakishiga mun mota da qazanta ba qazama kawai yana kaiwa nan ya wuce ta abinsa


Shiru tayi tana tunanin mai ya Alamin yakeji da shine kam yake mata irin wannan walaqancin......




โœ๐ŸปFaty Mmn Faty
[10:40PM, 8/6/2017] โ€ช+234 703 448 8635โ€ฌ: ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ






Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€


Written by Faty Mmn Faty


Augusf, 2017






2โƒฃ3โƒฃ
Shiru tayi awajen tanajin wani d'aci aranta


wasu hawayene masu zafi suka zubo mata


gogewa tayi da bayan hannnunta cikin sauri ta haura side nata


tana shiga falonta tafashe da wani irin kuka mai ban tausayi wadda itama batasan dalilin yinsaba


sai datayi mai isarta sannan ta lallami kanta tayi shiru


dikda damuwanta yananan maqale a ranta amma kashi hamsin cikin darii ya ragu


Bayan tayi sallan laasar tayi wanka, ta tsantsara kwalliya,cikin wata jar super,mai ratsin fari da baqi




kwalliya tayi sosai wadda tinda tazo gidan batai irinsa ba




Wani danqareren gwal tasaka na cikin kayan aurenta,sannan ta feshe ko ina na jikinta da turaruka mmasu qamshi




baqin takalmi tasaka hadi da baqar jakarsa,sannan ta yafa wani black veil ,habawa sai wadda yagani ko maqiyi sai dai yayi shiru badai yace bataiba




Down stairs ta saqqo tazauna gudun yace ta bata masa lokaci




tana zaune fiye da 20mins kafin ya fito,tinda taji takunsa tasunkuyar da kanta dan tin abinda yamata dazuma bata huce ba,kuma bata qaunar ganinsa kawai ba yadda ta iyane




Sanye yake cikin qananun kaya as usual, black troser n white shirt mai layin baqi ,idanunsa sanye cikin wani baqin glass ,wasu baqaqen covers ne aqafarsa masu tsadar gaske, suman kansannan sai sheqi yake alamun yasha gyara,sai wani uban qamshi dayake zubawa ,gaskiya papa qarshene dan haduwa ya hadu ,shikansa shiyasa yakeji da kansa


qare mata kallo yayi tsaf ta cikin glass ,yana nazarin ta,amma sai ya tabe baki ,yace jibeta yadda tayi kamar gaske




qarasowa yayi wajen datake ,amma ko magana bai mataba ya wuce hanyar fita




ganin baikulataba yasa itama tai kamar bata gansaba




sai daya kai baqin qofa ,sannan ya juyo fiska ahade yace keh idan bazakiba nayi tafiyata,ko kina tunanin zanfita na jiraki ne




cikin rashin kula tace ayyah ai banga wucewarka ba baran maganarka




hakan yasake shaqarshi waima bataga wucewarsaba, toh kiqara 2mins kiga wlh barin jiraki ba yanafadin haka ya wuce




wani wawan tsaki taja ,afili tace aifa dan wajen momcy zamuje aida ba inda zani




haka ta fito ,lokacin yana qoqarin shiga mota,gidan baya ta bude zata shiga




wani mugun kallo ya bita dashi ,yace cemaki akayi ni driver ne mai daukar mutane


tace nibanceba,yace toh ki rufemun mota kidawo gaba ko kikona gida ,yafi maki sauqi




turo baki tayi ,tace komai sai anyima mutum masifa mtss,yana kallon bakinta amma baidaiji abinda taceba




ko kulata baiba ,yatada mota,ganin dagaske tafiya zaiyi ta bude motar tashigo


haba wani sanyi da qamshi suka daki hancinta ,lumshe idanunta tayi tana jinjina haduwa irinta papa,moatarsa ma abin shaawa komai nasa unique abinsa


shiyasa yake walaqanta mutane son ransa,dubi yadda masu gadi kemasa adawo lfy kamar su kwant masa amma ko yasan sunayi Allah ya shirye da wannana halayen nasa




yana fitowa layinsu zai sha kwana nan sukayi clashing da TJ ,gefen hanya ya sauqa yayi parking,fitowa yayi ya barta aciki




TJ ma parking yayi ,yana fitowa papa na qarasowa,abinda suka saba da sun hadu shi suka fara suka kashe hannu




TJ yace man kabuya kawai abinka ,meye duniyarma




Papa yace kaidai bari wlh naso naleqaka so bansami damaba




TJ yace ina zaka sami dama tinda yanzu kasamu duniya




bata fiska papa yayi dan ya fahimci inda maganar ta dosa,kaifa baa maganar arziqi dakai sai kabatawa mutum rai






TJ yace nikuma anyi walqiya tahaska ba ,nifa ba abinda zaka fadamun yanzu tunda ashe ni kake mayarwa dan iska




papa yace bazaka ganebane , TJ yace nayarda bazan ganeba ashe shegen kaya kanaso kanaiwa kasuwa,kuma banda iskanci harnima saika rainamun hankali




cikin takaicii papa yace to anrainmaka hankalin sai yaya tinda kai bazaka ganeba koda anmaka bayni




TJ yace niko nagane tinga zahiri nagani ba a bakiba




papa yace nizan wuce sai munhadu monday ma zan resuming office ,inaga idan nataso zan leqoka




baikaiga bashi amsa wayarsa dake aljihunsa tafara ruri, saida yagama wayar sannan ya dubi papa yace ok ba matsala Allah kaimu ,kagaida madam kacemata insha Allah zanshigo na musamman




papa yace kana iya zuwa kafada mata dakanka,amma azahirii dama yana gudun kada yace bari yaqarasa wajenta ,dan bai sancewar tabama cikin motaba dake glass din tintic ne




TJ yace daga baya kuma,kasan dawace nayi waya yanzun




papa yace ina zan sani baban kaya,mai buhu2


yace toh batawa bace jarababbiyar yarinyar kace ,jammy ,baicin nasanar mata kayi aure shine yanzun takirani wai takiraka baka picking ba akan zata fada maka tashigo gari jiya




papa yace wayar tana mota barin zan calling nata back




TJ yace kada kabatawa kanka lokaci wlh karabu da mata yanzu ,dan kasamu dik abinda ake nema saura mu yan baya Allah yabamu irin naku




takaici yasa bai ko kulashiba ya wuce yace Allah yasa kagane






ใ€‚ใ€‚ใ€‚ใ€‚ใ€‚


Fauziyyah tana zaune kamar tafita ta tafi takeji,tsabar tagaji sai taji wayarsa tana ringing




matsowa tayi taga waye ke kiransa, taga Jammy arubuce ,tabe baki tayi tace wahala tasameki dakike bin wannan




bada jimawaba ,ya shigo ko kallo bata isheshiba ,sai daya tada motar ya hau hanya sosai sannan ya dago wayarsa yafara dialling no Jammy






Hello, baby ya akayi batadaiji me akaceba yace umm bani kusa da wayar ne ,so ya hanya


batakumajin mai akacw ba sai taji yace ba matsala sai goben ,uhum bye






aranta tace itama kenan bazaa sake mata fuskaba ,daga haka ta juyar da kanta bata sake bi takan saba har suka iso






basu suka dawoba har bayan ishai, inda taji kamar kada tadawo sabida yadda daddy da momcy suka nuna mata qauna




dazasu tafi daddy ya bata kudi masu yawa ,da kyarma ta karba




momcy kuma ta bata dambun naman zabbi cikin wani madaidaicin bokiti




tunda suka shiga mota ba wadda yama dan uwansa magana har suka iso gida




tana fita ta bude gidan baya zata dau bucket data ajiye ,yace keh meye haka zaki budemun mota




tace na bude tinda ajiyata zan dauka ,yace toh kwadayayya kikamun rashin kunya nazubar wlh




ko kulasa bataiba saima daukan abinta datayi ta wuce ciki.....






KUYI HAQURI DA WANNAN BANIDA CHARGY NE






โœ๐ŸปFaty Mmn Faty
[10:40PM, 8/6/2017] โ€ช+234 703 448 8635โ€ฌ: ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ






Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€


Written by Faty Mmn Faty


August, 2017






2โƒฃ4โƒฃ
Yana fitowa ya hangi su Abdu suna hira tare da masu gadi,sai alokacin ya lura da Abdu ke zaune,sam lokacin daya wuce bai lura dashiba




dafe goshinsa yayi sakamakon tunawa dayayi yau bai bada kudin abincin darensuba




gashi har pass 8,wucewa yayi ciki aransa yace tinda asanadinki mukayi dare har haka tafaru wlh sai kinmasu girki dan bamai fita neman abinci at this tym




Direct site nata ya wuce ,gam gam yaketa buga mata qofa


itakuma tana shiga tafara rage kayan jikinta dan tayi shirin bacci tinda tayi sallah




ganin bugun bana hankali bane yasa tayi saurin zura wata yar yaloluwar riga ta fito




tana budewa tace wai meyene kaketa damina kam daga shigowata




aiko tana fitowa idanunsa kyar akan qirjinta wadda babu ko bra dan tariga da tacire, gashi rigar kana ganin jikin mutum ita kawai ganin yadameta yasa ta zura rigar ta fito




ganin tafito tana kuma masa magana amma bai amsata ba, cikin jin haushi tace inbakada abin fadi kaga tafiyata dan inada abinyi




yadda tayi maganar afusace yasashi maida hankalinsa kanta, yace toh mai bakin rashin kunya nayi shirune naji mezakice,kuma dai kinsan bakida abinda zanzo nema ko




toh oya kifito kidafama su Abdu abinci yanzun kada kuma kibata lokaci




Abinci๏ผŸyace yes abinci koda wani yare nafada




tace awannan daren toh banmaka qaryan zanyiba wlh sai dai su kwana da yunw....


bata qarasaba ya buge bakin yace baamun jayayya wlh kifito kiyi abinda nace kokuma jiki magayi




dafe bakinta tayi tanajin zafin wajen amma bata risinaba ,juya masa idanuwa tayi tace toh ni yar aikinsu ce




yace to meye amfaninki kima daina batama kanki tym kifito,kuma tinda abinnaki iskancine daga yau kexakina masu abinci sau uku arana barin sake saya masu abinciba tinda gakinan bakida aiki sai rashin kunya da kwadayi




wani duba tamasa tace nayanzun dai zanyi amna banyi alqawarin yimasu kullum ba atow




yace toh kigwada qinyi kigani sai namaki abinda baki tunani ,injuninki rashin kunya muzuba




yana fadin haka ya juya,har ya juya yakuma juyowa kuma kinemi kaya kisaka kada kifitomun ahaka ,bako dadin gani , kuma bai birgeniba tinda bannemaba haka banson akawomun tayi




duban jikinta tayi ganin yadda jikinta ya fito ga kuma abinda yafada sai kunya ya kamat ,amma sai ta dake tace to wayakai idanunka wajen




yace toh tinda nema kike Allah yasa kifito ahaka kiga yadda zan kunto karena yamaki yana kaiwa nan yayi tafiyarsa abinsa




itakuma kunyane ya lullubeta yadda yaganta ,daki ta koma ta watsa ruwa tukun sanban tadan shafa mai sai humra ajikinta, ta sauya riga da wando ,wandon iyaka guiwa sai rigar bata gama rufe mata bayanta ba




saqqowa tayi tana kunkuni dan bacci takeji ,tana saqqowa falo tako hangesa zaune afalo yana waya ,kamar ta juya taji amma saita dake ta wuce kitchen




tinda ta fito yake kallonta harta wuce ,yace lalle yarinyar nan zankoya mata hankali gaba kosata akayi bazata faraba




cikin mituna qalilan ta hada masu taliya da macaroni wadda yaji nama da kifi ta juye a qaton flaks sannan ta fito dashi a hannunta




a inda ta barshi anan tasamesa,tsuke fuska tayi sannan tace nagama


ko kulata baiba ya miqe kamar mai karban kulan sai ya damqe hannunta da qarfi ,yasa dayan hannunsa ya karbi kulan ya ajiye




zaro idanu tayi tace lfy mai namaka ,badai abinciba ainadafa ko,toh saika sakeni na wuce nan tafaki idanunsa ta warce hannunta zata gudu




cikin sauri ya sake damqota saida

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login