Showing 36001 words to 39000 words out of 86122 words
wanke aka goge mata
Taji sallamar momcy tana amsawa taga daddy ma ya shigo ,dasauri ta miqe sai taji zuciyarta na bugawa ganin daddy har dakinta
Murmushin dole daddy yayi yace aa daugther kiyi zamanki muma zama zamuyi
Komawa qasa tayi ta zauna tana sauraronsu
Shiru sukayi nadan lokaci kafin daddy yayi gyaran murya yace Fauziyyah
Dagowa kanta tayi tace naam daddy
Yace kinsan cewa yana daga cikin rukunnan imani yarda da kaddara alkhairi ko sharri ko
Qirjintane ya tsananta bugawa dakai ta iya amsawa dan sai taji magana ta gagareta
Yace Alhamdulillah ,toh abinda zanfadamaki kidaukeshi kaddarace kuma mai wucewa
Sannan yaci gaba da fadin kwanakin baya Alamin yazomun da wata magana wai yanason yaqara aure
Cikin sauri ta dago kanta tana maimata aure azuciyarta
Daddy yace toh nan nace banyardaba daganan baikuma tada zancenba sai yau dinnan yasake dawowa da maganar
Fauziyyah dai tunani take aranta itakuwa me tayima ya Alamin ya tsaneta har haka baicin yayi watsi da ita baikuma isheshiba har kuma wani maganar aure zai tsiro
Maganar daddy ce ta dawo da ita daga tunanin dake
Yana cewa nikuma nace inhar bazai gaquraba sai dai ya sakeki inyaso yayi auren amma dake dan yaune shine ya furtamun kalmar ya sakeki
Wani razana da tayi yasa momcy tayi saurin riqota
Momcy tace kiyi haquri Fauziyyah tabbas papa ya cutar dake amma Allah zai saka maki kiyi haquri kinji
Shiru tayi batace komaiba sai take ganin kamar amafarkine ko ido biyune
Cikin dauriya tace sagaske kenan ya Alamin ya sakeni momcy tace kansa ya yima kiyi haquri
Aifa nan taji wasu hawaye masu zafi suna mata zarya afuska
Nan su daddy suka ta rarrashinta har suka samu tayi shiru
Washegari ta tashi da matsanancin zazzabi wanda yasa daddy ya fasa zuwa dambam dan tare yake son sutafi da ita
Kwananta biyu da taimakon Allah da rarrashi har suka samu ta sami natsuwa ta kuma dangana tunda har abinci ta karba taci sosai bakaman kwanaki biyun da suka wuceba
Ranan kwana na uku da faruwar alamarin daddy yace fauziyyah ta shirya sutafi dambam
Hakan ko akayi suna isa direct gidansu fauziyyah suka wuce
Agida yasami Abba dan yamasa awaya akan yana tafe
Afalon Abba dik sunyi shiru shida daddy dan maganar tazoma Abba abazata
Cikin damuwa daddy yace wlh nibansanma wacce kalma zanyi amfani da itaba wajen baku haquri
Abba ya nisa yace kada damu nafahimce komai kuma wlh ni bandauki zafi da maganar nanba bakomai Allah yasa haka shiyafi alkhairi ka kwantar da hankalinka aminina maganar yara bazata raba tsakanina da kaiba
Daddy yace nagode nagode Allaha bar zumunci sai dai kuma ina neman alfarma awajenka
Abba yace tsakaninmu kawuci haka fadi komeneneshi inhar baifi qarfinaba
Daddy yace inason nakoma da fauziyyah amma baxata cigaba da zama awajenaba sai nan da wani lokaci kafinnan nacika alqawarin dana daukarma zuciyata
Nan da kwana hudu mabarukha zata zo kuma sati daya kacal zatayi ta koma dan mijinta zaiyi tafiya zuwa Australia
Toh inso sutafi tare da fauziyyah ta koma makaranta acan wajenta
Shiru Abba yayi kafin yace bakomai Allah ya shige mana gaba damacan ai baa gabana takeba
Cikin farinciki daddy yayi tayiwa Abba godia sannan suka shiga ciki ya gaisa da mama
Sannan yafito ya nufi fada akan bayan sallan laasar zai dawo sutafi
Fauziyyah kuwa tun zuwanta mama take kwakwarta akan anya kuwa lfyrta kalau amma haka taqi fada mama maike faruwa dan har yanzun sai tanaga kamar bahaka bane yayane itama dai batasan yadda zata kwatanta abinba
Abbama daya shigo shiru yayi baice komaiba har daddy ya dawo Abba ya kira fauziyyah ya mata nasiha sosai sannan yace kuma tare zasu koma da daddy
Harga Allah ranta baisoba amma haka ta haqura ta bishi
Bayan suntafi sannan Abba ya mayarma mama abinda ya faru
Nan mama tace batasan zancenba ita atafam saidai adawo mata da yarta tunda abin walaqancine
Ita dama tajima jikinta yana bata ba lafy fauziyyah takeba
Da kyar da nasiha Abba yashawo kanta ta haqura dan yasan zuciyar iyaye mata da rauni take shiyasa bai fada mata ba sai bayan sun tafi ya kuma godema Allah daya bashi ya mai jin maganarsa
Bayan dawowarsu fauziyyah da kwana hudu aunty mabarukha ta zo bauchi ita da yaranta uku dik maza
Ranta ya matuqar baci da taji labarin abinda ya faru
Daddy yace sabida haka nakeso kitafi da fauziyyah wajenki kisama mata makaranta ta koma daga naira 1 zuwa biliyan 1 zan kashe dan fauziyyah tasami ingantaccen ilmi
Aunty mabarukha tace tace insha Allahu daddy namaka alqawarin kula da fauziyyah yadda ko kai idan kaganta sai kasan lalle mace ce mai ilmi
Kuma gashi dama yanzun ne zaa koma first term so kafin hutun ya qare zaa sama mata lesson teacher
Shikuma yaje Allah ya shiryeshi amma saiya ga sakayyah
Cikin jin daddy yace haka nakeso Allah ya taimakemu
Momcy ta shigo nan suka cigaba da tattunawa
Sannan ta kira fauziyyah tafada mata tare da aunty mabarukha zasu tafi
Taji dadin hakan dan gaba daya zaman bauchi ya fita aranta
Ana gobe zasu tafi taroqi momcy tabarta taje gidan aunty niima da kuma gidan khairy
Momcy tace sai dai driver yakaiki gidan khairy amma niima kanma zataxo anjima
Sai dayamma sannan ta shirya ta tafi gidan khairy
Agida tasamu TJ sai taji kamar ta koma dan bata qaunar abinda zai kuma hadata da ya Alamin so dataga TJ sai taga kamar tare data gansu
Bayan sun gaisa TJ yace ashe abinda yafaru kenan Allah yasa haka shiyafi alkhairi amma gaskiya Dr bai kyautaba sam
Murmushi tayi tace lah bakomaifa nihakanma yafimun
TJ yace idan da rabo saiku sasanta kuma shimuke fata
Fauziyyah tace hmmm kaidai mubar maganan nan kawai kada na furta abunda ba kyau
Shiryawa yayi ya fice nan yabarsu da khairy suna tada abinda ya wuce
Sai gab da magriba driver ya dawo daukarta
Sai anan take fadama khairy tazo mata sallama ne amma ta roqeta ko mujinta kada tafadawa gashi gashi
Khairy tamata fatan alkhairy ta rakota har bakin mota sannan ta tafi
Washegari sukabi jirgi sai birnin tarayya Abuja
*****
*2weeks later*
Papa yana kwance yana tunanin sati biyun da yayima juhaina alqawari ya cika kuma har yau daddy bai nemeshiba sai yaji qarar wayarsa
Sai daya tashi zaune ganin sunan maikiransa amma haka ya bude idanunsa da toka ya dau wayar yana cewa
Barka da yamma Abba
Yawwa Alamin ya aiki
Yace lfy lau Abba
Abba yace batun yarinyar da kake so nakira inji awanne gari ko unguwa take dan insha Allahu jibi zamuje maka tambayar
Dik iskancinsa dayaji kunya ta kamashi cikin sanyin murya yace akaduna take
Abba yace toh inyaso kashirya gobe zamu shigo bauchi nida Alhaji Sabo qanin daddyne inyaso jibin sai mu wuce tare dakai harda daddynma
Toh nagode Abba Allah ya qara girma
Abba yace bakomai nan sukayi sallama ya kashe wayar kuma yayi hakane dan jin irin furucin da daddy yayi akan shi baruwansa da wannan auren
Da kyar su Abba suka shawo kan daddy ya amince suka tafi kaduna tare
Atare da papa suka tafi kaduna kuma anmasu tarba ta mutunci nan suka tsaida magana maganar aure nan da wata 1 kacal dan ko wani fanni ashirye suke
Papa da juhaina suna zaune acikin garden din gidansu juhaina ta dubi papa cikin shagwaba tace my king
Naama my queen ya amsa
Tace umm ya maganar dakace kowa gidansa da banne ko inace bakacanzaba
Murmushi yayi ya riqo hannunta yana duban idanunta yace ki kwantar da hankalinki Alamin nakine kekadanki
Cikin rashin fahimta tace kamarya likitana fahimtar dani bakacemun kanada mata ba
Yes amma dakenan yanzu single nake cos na yanka mata red card nata so kinga ni nakine ke kadanki
Nan taji wani dadi ya mamayeta koba komai yanzu aikin dake gabanta ya ragu sai dai tayi qoqarin ganin bai dawo da itaba dan gaskiya batajin zata iya zama da Dr Alamin tana ganinsa da wata mata.....
โ๐ปFaty Mmn Faty
[3:01PM, 8/19/2017] โช+98 903 074 3573โฌ: ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ
Budurwar Qauye๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ
Written by Faty Mmn Faty
August, 2017
3โฃ9โฃ
Washegari dasafe suka biyo jirgi suka dawo bh
Gida papa ya wuce dan Abdu yazo daukarsa
Bayan yayi wanka ya kwanta dan ya huta amma sai da yajima yana waya da queen nasa kafin yayi bacci
Bashi ya tashiba sai wajen5 tukunna
Cikin sauri ya gabatar da sallan laasar sannan kira TJ awaya ya sanar masa yana zuwa gidansa anjima kadan
Sake wanka yayi ya shirya tsaf abinsa ya nufi gidan TJ
Afalo yasamesa shida amarya suna zaune suna kallon wani film a setlite
Fiskannan ba yabo ba fallasa ya qaraso ya zauna
Nan suka kashe hannu
TJ yana cewa ashe kana kusa kenan mutumin
Yace no inafa gida nakira ka kawai dai ban biya ko ina bane
Khairy ce tace ina yini ya Alamin
Lfy lau ya amsa mata
Tashi tayi ta fice kitche ta kawo masa ruwa da juice ,tana ajiyewa ta juya abinta daki dan ita haushi papa yake bata ko yaushe fiska kamar an aiko masa da saqon mutuwa
Ya hanya toh TJ ya tambayesa
Umm normal fa kuma albishirinka
Toh goro fari tass ma kuwa
Papa yace anfa tsaida magana nan da 1 months juhaina tazama mallakina
Kashe hannu sukayi TJ yace shege mutumina kace kawai komai ya kankama
Atare sukayi dariya papa yace kai dai yanzu kawai shiri zamu fara dan kasan dole muyi party kalakala sabida baqin da zasu zo
TJ yace tabbas yanzu dai muje kaci abinci dan nasan kyar inkayi lunch ma inyaso sai muduba muga yadda abin zai kasance dan bama da enough time
Papa yace wlh kuwa kaman zanbiya Eatry sai nace barindai fara zuwa nan sai mufita tare
TJ yace ai zanci abinci saiga wayarka nace toh barin bari saika zo sai muci
Ok muje to,dinning suka qarisa
Ya bubbude masu wamers yace bismillah Dr
Aroma ne yaji ya bugi hancinsa ga kuma ya birgesa a ido nan yadauki plate ya debi white rice wadda taji vegetables da chips sai stew wadda tasha naman dajajatun
Spoon 1 yakai bakinsa yaji abincin yamasa 100๐ฏ
Shiru yayi kawai yanacin abincin dan har yamafi na resturant dayake zuwa cin abinci
Gagara haqura yayi yace man wai a ina kuka sami mai aiki wadda ta iya girki haka
Murmushi TJ yayi yace haba wuce nan nayi aure kuma nazo inacin abincin mai girki never
Papa cikin mamaki yace kana nufin wife nakace tayi wannan girkin
TJ yace yeah itace dan bamuma da mai aiki agidannan komai ita takeyi
Shiru papa yayi yana tunanin wannan yarinyan itace ta iya abinci haka sannan gidan ko ina tsaf sai qamshi kawai , da atunaninsa mai aikice ta gyara gidan dan wannan tayi qanqanta tayi haka sannan kuma yar qauye inama tasan wani gyara haka
Maganar TJ ce ta katse masa tunani yana cewa aikasan Allah nifa kullum sake godema Allah nakeyi
Dan wlh bani da matsalar komai , gata da haquri ga tsafta dik abinda dik abinda nakeso shitakemun
Shiyasa na shafama kaina ruwa na tattara dik wata sabga nafakata a gefe dan wlh yadda yarinyarnan takemun biyayya har kunya nakeji tasan halayena nada kuma kullum inaroqon Allah ya yafemun zunubaina dan da dan hali nane bazan samu ta gariba
Papa yayi shiru yana sauraronsa axuciyarsa yace lalle ashe shima zai more tinda wadda ya auri qaramar yarinya ma gashi dik ya canza sabida kwanciyar hankali baran shida matarsa wayayya wadda ta mallaki hankalin kanta
Nidai Mmn Faty nace lalle dasauranka papa dan abin badaga nan takeba wai andanne ma bodari kai
Suna cikin hiransu wayar daddy ta shigo masa
Hello daddy yafada bayan ya dau wayar
Inaon ganinka yanzun shine abinda daddy yafada masa ya kashecwayarsa
Alamin ya dubi TJ yace man zan wuce yanzun daddyne ya kira kuma yanason ganina
Ok sai gobe insha Allahu zan shigo gida
Harka fara fita kenan
TJ yace no sai nanda two weeks zanje sayama khairy form din school ne
Tabe baki yayi yace ok saika shigo na wuce
Harbakin mota ya rakashi sannan ya tafi
*****
Daddy da momcy suna zaune afalo inda papa yake gefensu azaune yayi shiru yana sauraron daddy
Alamin ya kira sunansa
Naam daddy ya amsa yana kallon daddy
Daddy yace toh nakirakane dan inmaka godia ka kyauta sosai akan abindakayi
Kaci nasara ko ,great ,welldone amma kasani wannan auren tinda kai kaga zaka iya toh kasani ba nairana ko daya da zai shiga ciki
Saika hada masu lefe sannan ka tanadi wajen ajiye matar dan ina buqatar gidana
Papa yace ok daddy wannan bamatsala bace zaayi komai yadda ya dace shikenan zan iya tafiya
Daddy yace eh kana iya tafiya
Bayan ya fita daddy ya dubi momcy yace saudah anya kuwa yaronnan yana cikin hankalinsa
Momcy tace mekagani
Yace gashi baiko damuwa da fushinmu baran yagane abinda yakeyi ba daidai bane
Momcy tace Alhaji nifa abinda yasa kaga nayi shiru bana magana wlh nafiganin laifinmu akan na papa
Daddy yace kamar ya laifinmu kuma
Tace toh icce tun yana qarami ake tankwarashi amma mu dik abinda papa zaiyi bama tsawatar masa baran mu nuna masa kuskurensa
Yanzu gashi yaxo yafi qsrfinmu tunda bamu isa dashiba
Daddy yace wannan gaskiyane amma yanzukam lokaci yaqure sai dai muyi ta masa addua Allah ya shiryesa
*****
Kwanan Fauziyyah biyar da zuwa abuja aka kawo mata lesson teacher
Cikin ikon Allah kuwa tana gane karatun sosai dan dama fauziyya tana da ilmi
Hankalinta akwance batada matsalan komai dan Aunty mabarukha ta maidata kamar qanwatta ciki 1
Cikin wata guda tayi wani kyau ta qara haske
Gashi tasamu admission nan da sati biyu zata fara zuwa makaranta
Yanzu bikin papa ya rage saura sati 1 hakan yasa aunty mabarukha ta shirya ta tafi bauchi amma ita kadai tatafi tabar su fauziyyah a gida
A bangaren papa kuwa yagama dik wani shirin biki ,gidansa dake sokoto road ya dauki kamfani ya basu contract su ronobeting gidan
Lefe kuwa nagani nafada aunty niima ta hada masa a dubai
Aunty mabarukha nazuwa suka wuce kd suka kai lefe
Biki ya rage saura kwana biyar aka fara hidima ta alfarma
Ango da abokansa da yan uwansa kwanamsu biyu a kd ana shagali sai da aka daura aure aka dawo bh
Nan aka dora daga inda aka tsaya
Gidan amarya idan kashiga kamar kada ka fita dan kyau da tsari gashi anzuba kaya na alfarma
Kwanan mutanen kd biyu suma suka tattara suka koma aka bar amarya daga iya sai halinta
Papa kuwa kai na rawa yau gashi ga juhaina amatsayin mata sa miji
Qarfe tara abokai suka rako ango gidansa .......
โ๐ปFaty Mmm Faty
[3:02PM, 8/19/2017] โช+98 903 074 3573โฌ: ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ
Budurwar Qauye๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ
Written by Faty Mmn Faty
August, 2017
4โฃ0โฃ
Shiru bakowa afalo sai qarar AC hadi da daddan qamshi
Wani lumshe idanu papa yayi yana hasashen yanayin da zai tsinci kansa acikin daren yau
Zama sukayi afalon farko yace bari ya dubo ta aciki
Sai da ya wuce wani falo daganan yabi wani corridor ya shiga room nata
Tana zaune adaki ya sameta , tasha lillbi daga kanta har qafanta
Shigowa yayi yana wani murmushi na musamman dahaka ya qaraso har gabanta
Cikin murya mai taushi yace my queen bazaki dago fuskarki naganiba baran ki amsa mun sallamar da nayi ko dai saina biya ne
Wani sanyi taji har cikin ranta yadda yakirata cikin soyayya
Ahankali ta dago kanta tanacewa aa my king barka da shigowa
Nan papa yayi suman tsaye cos tasha kwalliya ta alfarma , wani yadine ajikinta mai kyallin gaske da kyau da tsada golding colour
Ya mutuqar karbarta, face nata anqawatashi da kyakykyawar kwalliya ta musamman
Ganin yadda yake binta da wani mayen kallo yasa ta jefeshi da wani shuumin murmushi
Wadda yasa dakyar ya lalimo natsuwarsa yace my drling muje falo atare dasu TJ nake
Cikin wata siririyar murya tace ok sannan tafara qoqarin tashi
Hannunsa yasaka ya dagota inda itakuma dagantan tasake jikinta tafado akan chest nasa qirjinta ya mannu ajikinsa
Sai ya gagara dagota yasake ma manna ta ajikinsa cos arayuwarsa yanason mace mai manyan booms
Kuma yafison wannan abin fiye da komai ajikin mace hakan yasa juhaina take burgesa dan yaga tanada wannan kayan
Sunkai 5mins ahaka yana wani shashshafata
Itakuma sai wani ahh take hadi da wani irin numfashi mai sauti wadda yasake sauqeshi a network out of service
Cikin wata murya qasa2 tace my king munbar baqifa afalo
Sai anan yadawo duniyar zahiriyyah dan yama manta sam da wasu wai afalo
Dagota yayi ya lakaci hancinta yana cewa it is not my fault,dik kece kika rudani
Ashagwabe tace toh kayi haquri muje aidai yanzunkam muna tare ko
Baice komaiba sai hannunta daya riqe suka fice
TJ kuwa har yafara qulewa dan ajima kadan ya duba wach na hannunsa cos yanason komawa gida sabida babynsa ita kadaice danma basu da nisa sosai
Yana cikin shawarin ko ya taboshi awayane yaji idan bazai iya fitowa ba su qara mai kawai sai yaji takun tafiyansu
Qarasowa sukayi suka zauna akan kujera guda sun wani mnne ma juna kamar wani zai rabasu
Nan suka gaisa hade da dan barkwanci agurguje sukayi addua kowa yacika ma rigarsa iska dan sun lura da angon ahannu yake
Binbayansu yayi zai kulle falo nan yadan tsaya shida TJ bandaiji mai suka fadaba sai naga sun kashe hannu suna dariya
Kulle falon yayi ya dawo ciki sai dai baigantaba
Daukar ledar daya shigo da ita yayi ya koma dakinta
Nanma baigantaba sai yaji qaran ruwa a toilet hakan yasa ya ajiye abin hannunsa ya fice dakinsa
Wanka yayi ya shirya cikin wasu kayan bacci na alfarma farare tass dasu
Sannan ya dawo dakinta ,azaune yasameta agaban mirror tana shafa turare ajikinta, sanye take da wata shegiyar rigar bacci milk colour iyaka cinyanta
Tamatuqar yimata kyau sosai
Juyowa tayi tasakar masa wani murmushi mai kashe zuciya
Shima mayar mata yayi sannan ya tako ahankali har indabtake
Rungumeta yayi ta baya cikin murya mai kama da rada
Yace rigarnan tamaki kyau sosai yana yasa hannunsa yana wasa da hannun rigar
Hannunsa ta riqe takai bakinta tana lashewa ahankali tace kaima kayi kyau harma ka fini
Yadda tayi maganar irin dagaskennan shiya bashi dariya
Yace kai darling wayace maki maza suna da kyau
Juya idanuwa tayi tace umm gaskiya mafi yawancin maza basa da kyau but kai nadabanne king of my hrt
Cikin murmushi yace hakane
Nodding kanta tayi tace yeah
Yace thanks my luvely wife muje muci abinci ko
Dagota yayi tamiqe sannan suka nufi darduman dake gaban gado suka zauna
Jawo ledar yayi kafin yace ah my darling pls helf us mana ki kawo mana plates n cups
Shagwabe fiska tayi tace haba hooney nifa amarya ce ai yau ranan hidimanka ne
Fiskanta ya shafa yace gaskiiya fa yakamata nizan feeding nakima barinzo
Baijima ba ya shigo ya zauna a inda ya tashi
Wasu gasassun kaji ne wadda suka gane kurensu acikin oven guda uku sai ya ciro daya ya saka akan plate
Sannan ya zuba masu fresh milk a cikin cups
Dubanta yayi yace my baby matso muci abinci ko
Ashagwabe