Showing 33001 words to 36000 words out of 86122 words

Chapter 12 - BUDURWAR QAUYE Complete-by miss Deejarh-.txt

26 Nov 2024

4802

gida sukayi ganin ba kowa a falo yasa suka nufi dakin da yasan zai samu fauziyyah......






โœ๐ŸปFaty Mmn Faty
[3:53PM, 8/19/2017] โ€ช+234 803 341 6395โ€ฌ: ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€


Written by Faty Mmn Faty


August, 2017




3โƒฃ4โƒฃ
Bako sallama haka ya hankada qofar dakin ya shige ciki


TJ ne dake bayansa yayi sallama


Khairy dake zaune afalo tana danna wayarta tadago tana amsa sallamar


TJ ko yana ganin khairy yagane ta da faraa yace manyan bakine haka


Itama da faraarta tace sannu da zuwa dan taganesa


Amutunce ta gaidasu, TJ yace ya maijiki


Dasauqi ta amsa ,yace Allah ya qara sauqi tace amin


Ina fauziyyah Tj ya tambaya


Tace tana bacci amma barin tasota


Cikin sauri papa yace aa kibarta kawai sai anan yayi magana tun shigowarsa


Samun waje TJ yayi ya zauna dan shifa ya kyasa baran yau saiyaga taqara masa girma da kyau


Amma kuma bansan sunan malamarba yafada yana kallon khairy


Murmushi tayi cikin kunya tace khairy


Yace waw nice name khairy ya maimaita


Papa da haushi ya kasheshi yace oya man muje idan ta tashi madawo yafadi hakan dan sutafi


TJ yace ok muje amma malama khairy kozan sami no wayarki dan muringa gaisawa


Shiru tadanyi , qasa da murya yayi yace ko zaamun rowa ne


Tace aa sannan ta bashi


Godia nake sosai yafada sannan ya fice lokacin papa har yakai qofa




Suna fita papa yace kaidai Allah ya shiryaka mai zakayi da no wayar wannan yarinyar




TJ yace abinda kake da taka yarinyar dan ubanka


Papa yace lalle nayarda kanka aduhu yake kuma bakasan me duniya take cikiba


TJ cikin rashin fahimta yace toh wayar mun dakai mana


Baikuma cewa komaiba sai da suka shiga mota ya dago tab dinsa yace kallo nan


Karba yayi adakile yace wannan mai idon yan chines dinfa?wace ce ita harda samun matsayin hawa wallpaper


Papa yace buu, dan iska marar mutunci aifa nasan kai dan adawane shiyasa ban shafa maka ba amma tunda kafito fili da rashin mutuncinka to matar da zan aura ce kuma kada ka gwada gigin aibatata


TJ da ya daskare yanajin papa yace man me kake fada aure akan wani dalili


Yes aure ko haram ne ko kamanta ni mijin mace hudu ne


TJ yace nasani but inasonjin dalilinka na neman aure


Cikin rashin damuwa yace sabida nasamu test dita kuma ta dace da kalar matar da nakeso


Jinjina kai yayi yace ah lalle Alamin yakamata ka farka idan bacci kake


Amma mezakayi da wannan yarinyar wlh gara ka natsu ka rungumi matarka yafimaka,ni har ina maka murna nadauka komai ya wuce kundaidaita kanku sai ka tsiro da wani zance kuma haba


Papa yace to ubana barin qarqare maka sabida banason dogon magana


Kasan Allah wannan auren babu fashi idan bazakasa albarka ba just chup(kawai kayi shiru)


TJ yafahimci wanda yayi nisa baijin kira sai yace hakane toh Allah ya sanya albarka yasa ayi damu


Papa yace ahaa yanzun naji magana tunda kabi hanya next week tare zamuje


TJ yace a ina take da zama?


Yace sunanta Juhaina kuma a kd take da zama


Nan suka wuce gidasu TJ suna tattunawa ahanya




Cikin sati biyu TJ yagama shigarda kansa awajen khairy kuma yasamu karbuwa awajenta


Dan yafada mata bada wasa yakeba zai turo iyayensa


Amma taqi amincewa sabida karatunta


Yace indai maganar karatune ya amince taci gaba agidansa


Cikin qanqane lokaci ya samu soyayyar ta dan TJ badai iya zanceba kuma yagaji da gararamba da mata sabida haka yaga gara ya rufawama kansa asiri yayi aure gashi agidama sun dameshi har mmansa tana cewa zata samo masa mata inhar bazai natsu ya fidda mata ba


Hakan yasa dayaga khairy ta masa baxaiyi wasa ba gara kawai ya lallaba ya aureta




*****
Wasawa watan fauziyyah 1 agidan momcy harta maida kibanta ta murmure sabida kula na musamman datake samu daga wajen momcy da daddy


Kuma har yau ba labarin komarta gidan papa,sabida haryanzu papa bai samun fuska awajensu daddy danko gaisuwarsa basa amsawa


Idanma zuwa gidan yayi haka zai qaraci zamansa ya tafi bamai cemasa cikanka


Tin abin baidamunsa har yafara daminsa,ga gidan yamasa shiru idan yadawo office sai dai ya wuce wani wajen dan ya debe masa kewa


Yauma kamar kullum ya taso office gida ya dawo amma sam sai yaji bai shaawar zama acikin gidan danko bakomai wannanar villager tana debe masa kewa ko masifan da walaqancin daya ke mata ma amma yau ba wanda zaima


Cikin sauri yayi wanka ya shirya ya nufi gidan momcy dan ya basu haquri cos ya gaji da shareshi da suke akan abinda baima san dalili ba


Cikin saa kuwa yasamesu dik afalon momcy suna ta hira harda fauziyyah


Tana ganinsa ta miqe zata bar wajen ,daddy yace da ita ina zuwa daugther na


Tace zan shiga dakine


Daddy yace aa muna hiranmu ba inda zakije dawo kiyi xamanki


Cikin sanyin jiki ta dawo ta zauna


Shima qarasowa yayi ya zauna kusa da momcy yace ina yini momcy


Yitayi kamar batajisaba,ganin bazata amsa ba yasa ya juya wajen daddy shima haka bai amsaba


Nanfa yaji zuciyarsa tana masa zafi


Cikin damuwa yace wai mena makune kukemun irin wannan punishment din, baku kulani baku amsa koda gaisuwata akan abinda bansan dalili ba


Momcyne ta harziqo tace au bakamasan mekayiba lalle dasauranka toh kaje rananda kasan laifinka sai ka dawo


Cikin fushi daddy yace lalle Alamin dasauranka yanzu dik abinda ka aikta bkasani ba wlh ka kiyayi duniya kabita ahankali




Ka cuci yarinya ka zalunceta dik kace bakasan laifinka ba toh kashiga taitayinka kuma wlh kaguji sakayyah ranan da zata....




Kuyi manage da wannan




โœ๐ŸปFaty Mmn faty๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ






Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€


Written by Faty Mmn Faty


August, 2017






3โƒฃ5โƒฃ
Kamaka dan wlh dik wadda ya dau hakkin wani Allah bazai barshiba


Amma kai ko ajikinka sabida bakasan wannan ba


Momcy tace kuma duk abinda ka aikata kaje kanka kayiwa bamuba tunda ka nuna bamu isa dakai ba


Cikin tsukewar fuska yace wane irin baku isa dani ba kuma ,dan ransa ya soma baci agaban yarinya qarama zasu ajiyeshi suna masa shouting abanza


Daddy yace to inba ka nuna mana cewar bamu isa dakai ba taya zaka ajiye matarka cikin yunwa wanda abanza da wofi na shaye2nka kake kashe kudi fiye da misali


Au cewa tayi ina barinta da yunwa yayi maganar fiskarsa a murtuqe alamun bacin rai


Momcy tace qaniyanka nace qaniyanka dake bamu muka gani da idanunba ko wlh papa ka kiyayeni zanci mutuncinka akan maganar nan dama na zuba maka idanu ne inga gudun ruwanka


Cikin fushi shima yace dama akan wannan munafukan yarinyan tafada maku qarya d gaskiya yasa ko gaisuwata baku amsawa, dama nasan kunfi sonta akan ni shiyasa akan ta akemun abunda aka dama


Bayan antauyemun haqqina an hadani da ita na haqura ina zaune da ita hakan baiyiba sai kuma anxo anacewa nayi laifi


Daddy ne ya taso akansa yace kai har ka isa ka ajiyemu kana fadan magana san ranka


Sabida ka kafi karfin kayi laifi ka amsa laifinka ko toh kayi kadan to


ta inda yake shiga ba tanan yake fita nan ya wankeshi tass


Ganin dagaske ran daddy ya baci yasa ya sassauta murya sa


Yace toh yanzu me kukeso nayi muku


Momcy tace ka amsa laifinka kuma ka gyara gaba dan bazamu lamunci tozarciba, yanzu idan iyayen yarinyannan sukaji wani irin kallo zasu mana


Danma Fauziyyah yar albarka ce bata taba fada masu halinda take cikiba


Sake qasa da murya yayi yace toh naji nayi laifi kuma bazan sakeba kuyi haquri Allah ya huci zuciyarku


Daddy yace nadai fadamaka da gigin wasa kada ka kuma mafarkin maimaita abinda kayi


Yana fadin haka ya miqe ya wuce side nasa rai bace


Fauziyyah kuwa tunda suka fara magana take kuka


Momcy tace kiyi shiru daugther share hawayenki bamai cimaki mutunci mu kyalesa tashi kije kiyi alwala ankusa kiran sallah


Tana tashi momcy ta dubi papa tace son wannan yazama na qarshe kada ka kuma gangancin yin abinda ka aikata kaji nafada maka tunda aure ba hauka bane


Naji shine binda ya fada ya miqe yace nawuce gida


Allah ya kiyaye tace dashi kamun itama ta wuce dakinta ta kuma qudira azuciyarta fauziyyah bazata komaba har sai ranan da yazo da kansa yace ta koma




*1month later*
Papa nazaune a office yana duba xray da akayima wata yarinya a cinyanyanta,watanni uku kenan da yin accident dinta ta karye amma kashin yaqi hadewa shine aka turota wajen Dr Alamin




Wayarsa ce ta fara rurin neman agaji


Tsaki yayi kamar bazai dagaba dan yana aiki amma sai ya daure ya jawo wayar


Ganin sunan mai kiran yasa ya ajiye file din hannunsa ya picking call din


Hello yane toh shine abinda yafada


Daga dayan bangaren akace normal fa ya aiki


Yace aiki ba dadi wlh namagaji ga wani case da aka turomun mtss yaja wani guntun tsaki


TJ yace eyyer sowwie shaanin aikine niyau tun 1 na gudu cos bama da wani aiki shiyasa




Yanzun muka gama magana d popsy nace bara nafara maka albishir kafin muhadu


Cikin kulawa yace inajinka mutumin


Saida yayi wata dariya sannan yace next week fa su popsy zasujemun dambam tambayan aure


Papa yace waw what a great news nayi murna sosai abokina dole nazo gida idan nataso office amma kuma natausaya maka zubewar girmanka


TJ yace toh nagode sai dai kafin nawa ya zube nakane yafara zubewa tunda kaika fara


Papa yace hhh dakenan aini yanzu free nake tunda nasamu su momcy suka riqeta awajensu tunda tayi rashin lfy ni yanzu ai banada matsala


TJ yace kai wlh mutumina bakada kyau dama ashe bata dawo ba tun wancan lokacin toh wlh gara kaje kayi qaramar murya abaka matarka yafi maka


Papa yace wucenan wlh tayi ta zamanta acan har qarshen rayuwarta danni this week ms kd zanje nafada ma queen zanturo dan aure nake buqataryi nan da 3months masu zuwa kafin wannan stomach pain din yamun illah


TJ ya sheqe da dariya yace kaidai kajama kanka tunda da matarka kake daurama kanka ciwo


Kai haba god forbid nahada jiki da wannan villager kuma mai zansamu kawai saina shigo bayan magrib


TJ yace Allahu yahdika abonkina sai kashigo din


Nan sukayi sallama inda TJ yake jiyema abokinsa kokarin barin damarsa dayake shirin aikatawa


Ranan saturday papa ya shirya ya tafi kd wajen sarauniyarsa


Kamar kullum haka suka sha hirar soyayyarsu nan yake fada mata zai turo iyayensa so ya tagani


Murna wajen juhaina baa magana amma sai ta boye tace bakomai ta amince


Yace toh idan ya koma dik yanda yayi dasu daddy zai sanar mata sai tafadama dad dinta ya basu ranan zuwa




Washegari ya dawo bayan ya huta yamma lis yayi wankansa ya chaka ado cikin blue jins da red shirt sun masa kyau sosai


Qafarsa sanye da red bufalinos


Motarsa camry LE ya shiga kalar navy blue ya nufi gida




Falon daddy ya wuce nan ya samu momcy sunashan fruit ita da daddy suna hiransu abin shaawa


Zama yayi ya gaidasu sannan yasa hannu ya dauki grabes guda daya yasa abakinsa


Shiru yayi sai yayi kamar zaiyi magana saiya fasa


Momcy tana lura dashi sai tayi wani murmushi atunaninta yanason tambayar abashi fauziyyah ne kuma yakasa fada




Daddy ma ashe yana lura dashi dubansa yayi da kyau sannan yace yadai babana bakin kannan kamar akwai magana amma kayi shiru


Dan murmushi yayi yace umm daddy wajenka nazo




Daddy yace toh lfy dai ko


Sai da ya dan sosa kansa yace umm lfy lau daddy dama sai kuma yayi shiru


Uhum go on inajinka daddy yace dashi


Dama daddy akwai yarinyar da muka daidaita da ita ne shine nakeson ajemun tambayar aurenta


Cikin sauri momcy ta dubeshi dan maganar yazo mata abazata kuma bata taba tunaniba


Daddy ma haka yaji maganar watairi shiru yayi kawai yana kallonsa cos he is totatly speechless dan yarasa ma mai zaice masa nan take yaji wani irin baqin ciki ya lullubeshi


Dubansa kawai yake cikin takaichi kafin.....




โœ๐ŸปFaty Mmn Faty
[6:13AM, 8/19/2017] โ€ช+234 705 319 5189โ€ฌ: ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ






Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€


Written by Faty Mmn Faty


August, 2017




3โƒฃ6โƒฃ
Cikin takaici yace Alamin kana cikin hankalinka kuwa?


Kodai kwakwalwar ka ta tab'u ne?


Momcy tace wanne irin ya tab'u da hankalinsa sarai sai cin mutunci dayakeso ya mana


Daddy yace ok, toh kabud'e kunnenka da kyau kajini idan har nina haifeka ban aminceba ban kuma yarda ba da wannan magana


Idan kuma kaqi toh saidai kanemi wasu iyayen su shige maka gaba kuma bani ba kai that's all


Nan da nan fiskansa ta canza damuwa qarara ya bayyana bude baki yayi zaiyi magana cikin sauri daddy yace i don't want to hear anything from u kawai katashi katafi tunda ba arziqine ya kawoka ba sha3 wadda bai san meke masa ciwoba haryanzun


Rai bace ya mike ya fito motarsa ya fada ya nufi gida ranan kwana yayi cikin damuwa sabida haka ya kashe wayoyinsa baki 1 dan baisan mezaicema juhaina ba idan sukayi waya




*****
Papa yana fita momcy ta dubi daddy tace lalle papa baijin magana ashe bai haquraba yana nan akan bakansa tunda har wani maganar aure zai tsiro


Daddy yace kibarni dashi yanason yaga bacin raina ne fiye da zatonsa




Cikin sati1 dik abun duniya ya dami papa


Baijin zai iya rabuwa da juhaina gashi abinda daddy ya fada yarasa ta inda zai bullo ma lamarin


Ko waya sukayi da juhaina ta tambayesa yatajisa wani iri cemata yayi baijin dadine kawai




Yanzun haka yana zaune a office tunani yake amma yarasa mafita


Qarar wayarsa ita ya dawo dashi daga dogon tunani daya tafi




Murya ahankali yace hello baby


Wani murmushi tayi sannan tace naam likitana, badai jikinba naji voice naka so cool haka


Sake gyarawa yayi ya kwantar da kansa yace kedai bari my queen fever ne yake damina amma yayi sauqi


Tace eyyer Allah ya qara sauqi n pls karage zama cikin AC da kuma shan abu mai sanyi dan nasan su zasu sakamaka fever


Cikin jindadin yadda ta damu dashi yace insha Allah my queen i promised u zan rage


Tace yawwa my king har kasa naji dadi amma kwana biyu ko waya mai dadi bamuyi


Yace no kada kidamu am feeling better fa


Tace toh shikenan sannan tasake qasa da murya cikin yanga tace am my king tinda kazo kacemun idan ka koma zakuyi magana da daddy kuma har yau bakacemun komaiba


Rintse idanuwansa yayi ya bude ahankali gamida danne damuwarsa yace wlh tunda kikaga banfada maki ba akwai dalili


Washegarin dawowana daddy yayi tafiya kuma two weeks zaiyi so idan ya dawo dik yadda mukayi zan sanar maki




Cikin jin dadi da gamsuwa tace Allah ya dawo dashi lfy


Ahankali yace amin




*****
Afannin TJ kuma su dad dinsa sunje masa tambaya inda baffansa da baban khairy suka gane juna dan abokaine sosai


Nan suka gabatar da abinda ya kawosu


Baban khairy yace tabbas da baida niyyar auren khairy nan kusa dan yafison ta kammala karatunta kamar sauran yan uwanta


Amma tunda yanzu abu yazama na gida ya amince amma dan Allah abarta taci gaba da karatunta


Nan suka yi godia sosai har aka tsaida ranan biki nan da wata biyu




Cikin ikon Allah lokaci na tafiya har aka fara hidimar bikin TJ


Inda naira tayi kuka kasancewarsa dan fari agidansu itakuma auta ce a mata


Sati guda ana shagali aka daura aure aka taho da amarya gidanta dake bauchi unguwar sokoto road




Sai muce Allah ya bada zaman lfy Amin




*****
Cikin watanni biyu nan papa hankalinsa ba akwanceba sabida kullum haka yakema juhaina hanya hanya akan maganar turowa gashi har yau baisami mafita ba


Fauziyya kuwa tana gidan momcy har yanxu sai bikin khairy da sukaje dambam sukayi sati 1 harda momcy


Auren TJ da kwana biyu juhaina ta kira papa awaya tana masa kuka akan ashe yaudaranta yakeyi ba sonta yakeba tunda gashi rabonsa da zuwa ma sati hudu kenan kullum yace aiki ya masa yawa idan baisontane ya fada mata yafi akan ya ringa yaudararta




Haka da kyar yasamu ya lallameta ta haqura ya kuma mata alqawarin nan da 2weeks zaa zo maganar bikinsu




Yau ya qudiri aniyar komawa wajen daddy akan maganar aurensa da juhaina dan gaskiya baxai iya haqura da itaba




Yamma lis ya nufi gidansu cikin saa ya samu momcy da daddy afalo suna waya da aunty mabarukha akan tace zatazo nan da 1week dan yara sun sami hutun makaranta




Sai da suka qare wayar sannan ya gaidasu adaqile suka amsa dan tun akan maganar fauziyya baya samun fuska


Shima cikin daurewar fuska yace daddy nadawo akan maganar munefa




Daddy ya dubesa yace wanne magana kenan


Maganar auren danace maka ina sonyi ya fada kai tsaye


daddy yace akan baka haqura ba kenan da abinda nafada maka


Yace gaskiya daddy tana sona inasonta to akan me zaa hanani aurenta bayan halal ne ba haramba




Daddy yace toh ai naga bazaka iya riqe mata biyu bane shiyasa tunda guda 1 ma ta gagareka ka riqe


Cikin bushewar ido yace wannan fa ku kuka riqeta agidannan ba ninace tadawo nan da zama ba kuma koma mene ne dai kawai nifa nafada maku aure nakesonyi




Momcy ta dubeshi cikin takaici da mamaki dan batayi zaton rashin kunyarsa da rashin mutuncinsa sunkai nanba


Tace papa ka maimaita abinda kace


Cikin rashin damuwa yace haba momcy, kumafa kun hada abinnan ne batare da neman shawrina ba


Fisabilillahi ina zankai wannan qazamar qaramar yarinyan yar qauye wlh abin kunya ne innunata amatsayin matata, god forbid


Amma ga juhaina wayayya mai ilmi amma kuce baku yabba ba, to nidai nafada maku waccar zabinkuce ba test dina ba so saikusan yadda zakuyi da ita




Momcy takaici da baqin ciki su suka hanata magana




Daddy ya nisa sannan yace naji batunka, amma saika ban takardan sakin fauziyyah sannan na amince da batunka


Kawai daddy na saketa saki 1, shikenan toh yaushe zaajemun KD tambayar?......




โœ๐ŸปFaty Mmn Faty
[3:01PM, 8/19/2017] โ€ช+98 903 074 3573โ€ฌ: ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ






Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€


Written by Faty Mmn Faty


August,2017




3โƒฃ7โƒฃ & 3โƒฃ8โƒฃ
Momcy salati kawai takeyi da jin maganganunsa,cikin kuka tace ashe papa har iskancinka yakai haka


Kaje indai matan mazamanine saikayi dana sani


Daddy cikin fushi yace kaje saina nemeka


Papa yace zuwa yaushe kenan daddy


Daddy cikin tsawa yace nace kaje saina nemeka get out i said


Yana fita momcy tasaka kuka tana cewa ka haifi dan yafiqarfinka


Riqota daddy yayi yace haba saudah, meye hakan


Kirabu dashi badai duniyaba, kuma namaki alqawari watarana sai yayi kuka da hawayensa akan Fauziyyah sabida haka ki kwantar da hankalinki sannan nasan aminina zai fahimceni wannan bazai shiga tsakanina dashiba


Share hawayenta tayi tace shikenan Allah ya kyauta yanzun mezamuce wa fauziyyah da iyayenta


Daddy yayi shiru sannan ya nisa yace yanzu muje musameta mukwantar mata da hankali sai mufada mata inyaso gobe insha Allahu zanbar dik abinda nake natafi dambam nasanar da mahaifanta


Momcy cikin jimami tace toh Allah ya kaimu daganan suka nufi dakin fauziyyah




Zaune take tana shirya kayanta acikin akwati wadda aka

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login