Showing 66001 words to 69000 words out of 86122 words

Chapter 23 - BUDURWAR QAUYE Complete-by miss Deejarh-.txt

26 Nov 2024

4817

jallabiya ya saka sannan ya fice masallacin kusa dasu


5:30am ya shigo gida


Upstairs ya haura ziciyarsa tana kokwanton shin ya leqa fauziyyah yaga ta tashine kuma ya ta kwana


Amma kuma yana tuna alqawarinda yamata


Haka ya haqura ya wuce dakinsa amma zuciyarsa tana can wajen Fauzynsa


Falonsa ya kwanta ya kunna BBC news


*****
Wajen six ta tashi ta maida Alquraninta wajen zamansa
Ta nade sallayar da hijab dinta ta dan kwanta


Sai 8 sannan ta tashi ta fito falo ko mai tsaf yake amma haka tadan gyara
Daganan tasaqqo downstairs nanma tadan gyara kafin ta kunna bourner da aquarium


Nan da nan ko ina ya hade da qamshi mai sanyaya zuciya


Sama ta koma ta fesa wanka tazauna ta fesa kwalliya sosai


Jakar kayan da Aunty ta aiko mata ta bude


Dik wadda ta dago saitaji bazata iya sakawa ajikintaba dan gaba daya kayan kunya suka bata


Shiru tayi tana tuna maganganun Auntyn kawai ta dauki wani brown tied troser da coppee top


Wandon har qasa sai dai yabi jikinta ya lafe sai top din ta kusa guiwanta mai guntun hannu


Sunmata kyau sosai, dan qaramin coppee veil ta dauka ta daura akanta


Nan tafito cass da ita
Flat brown shoes tasaka ta fesa turare ta fito


Kitchen ta shiga lokacin har 9


Breakfast mai rai da motsi ta hada nan kitchen ya karade da qamshin girki bada jimawaba ta hada komai ta kai dinning ta jere komai


10:30am ta zauna ta zuba nata tafaraci hankali kwance


10am ya fito awanka ya shirya cikin wata boyel silver colour da layin brown
half jumber ce dinkin


Sunmasa kyau baisa hula ba sai gyara kansa da yayi wadda yaketa sheqi da qamshi


Turarensa ya fesa mai dadi sannan ya fito da niyyar ya leqata ya tamvayeta dame zata karya yasa akawo masu


Yana fitowa daga falonsa yaji ya shaqi wani lallausan qamshi


Lumshe manyan idanunwansa yayi ya bude ahankali


Yana zuwa wajen steps nan ya fahimci lalle ta tashi dan wani qamshi nadaban yake jiyowa daga qasa sabida haka ya saqqo qasa shima


Ko ina ya kalla sai sheqi da qamshi yake hakan yasa yasakejin wani sabon sonta aransa


Kamar motsi ya jiyo a dinning room shiyasa ya wuce can


Nanfa yayi mutuwar tsaye yadda yaganta cikin irin kwalliyar dayafison ganin mace dashi


Tanacin abincinta hankali kwance cikin natsuwa


Azuciyarsa yace komai nata unique


Sarai ta fahimci zuwansa wajen dan taji takun tafiyarsa sannan taji qamshin turarensa


Amma saita basar kawai abinta


da tattausan muryansa mai dadi yace Assalamu alaikum


Waalaikumussalam ta amsa batareda ta dago kanta ba


Murmushi yayi jin muryarta mai dadi
Qarasowa yayi ya dafa kujeran gefenta da hannunsa biyu yana zuba wani niimtaccen murmushi


Ahankali tace ina kwana


Lfy lau my princess kintashi lfy


Shiru bata amsashiba cos batason dogon magana


Hakanma yaji dadi koba komai ta mutuntashi


Umm baby badai girki kikayiba am so sorry namakara ko
Daman yanzun zan tambayeki abinda kikesone sai akawo mana ashe kintashi nine namakara


Da wata murya mai jan hankali tace no ba komai kawai bani buqatar abincin wani waje bismillah idan kanada buqata


Wani sanyi yaji acikin ransa yadda muryar take sauqa acikin kunnensa ok thanks baby yafada yana jan kujeran


Zama yayi ya serving kansa yafaracin abincin


Dadi sosai abincin ya masa kuma ya bata lambar yabo afagen girki dan baitaba tunanin ta iya girki haka ba


Itakuma ajiye spoon nata tayi tasha tea dinta sannan ta miqe


Ta dauke plate din tayi kitchen


Idanunsa qur akanta yana kallon salon tafiyanta


Jiyayi inama yaje ya rungumeta yaji dumin jikinta kozaiji sanyi aransa


Fitowa tayi ta wucesa yana ta saqa wasiqar jaki


Nanfa yaji anya zai iya zuba mata idanu kawai yana kallonta tana masa kwalele


Wata zuciyar tace toya zaka mata forcing nata zakayi


Shiru yadanyi yaga gara yabita ahankali harta saqqo yafi masa sauqi


Tunda ta koma daki take waya da mutane har wajen 11:39


Sannan ta kwanta nan bacci yayi gaba da ita


Sai azahar ta tashi tayi sallah ta fito kitchen


Lunch mai lafiya ta shirya masu sannan ta dawo daki tayi wanka tare da sallan laasar


Shiryawa tayi cikin wata swiss orange colour dinkin riga da zani


Tayi kyau iyaka kyau sannan ta fito dan taci abinci


Tana sauqowa falon qasa yana shigowa daga masallaci


Wani kallon qurillah yake binta dashi harta iso kan steps din dining kusa da inda yake tsaye


Kamar bataso tace ga nan lunch inkana da buqata tana fadin haka ta wuce


Yama gagara magana sai bin bayanta da yayi


Fried rice ce tasha kayan lambu da chips sai pepper chikchen ta masu


Zama yayi yaci abinsa amma kaf hankalinsa yana kanta


Ta rigasa tashi ta dawo falo ta zauna ta kunna cinema tana kallo


Saida ya kammala sannan ya dawo falo


Direct inda take ya nufo ya zauna agefenta dab da ita kafin ya saka hannunsa ya jawota jikinsa ya matseta gam


Wani kallo ta watsa masa tace meye haka ya Alamin


baqaramin kasala ne ya sauqo masa ba jinta ajikinsa ga wani taushi da fatanta keda dawani qamshi na musamman


Murya can qasan maqoshi yace mene kuma baby kawai zanbada tukuicin kwalliyannan ne


Bata ankaraba taji ya kai bakinsa kan nata yana wani sauqe numfashi hadi da sake matseta sosai


Mutsu mutsu tafara dan yadda ya matseta sosai cikin haka har suka dunguro kasan carfet


Nan ya kuma samun yadda yakeso
Saida ya kashe mata jiki sosai yadanji natsuwa yazo masa kafin yafahimci ashe hawaye takeyi ba halin kuka tunda ya riqe baqin kamar mintin lolly pop


Dagota yayi yafara lallashi da kasalalliyar muryarsa yake fadin pls babyna kiyi haquri ba yadda zanyui ne nakasa controlling kaina


I luv u baby pls kada kiyi fushi dani wlh sonkine sanadi


Cikin muryar kuka tace nikasakeni


Naji amma saikin cemun kin haqura kuma bakiyi fushiba


Nodding kanta tayi
Yace u mean kinhaqura


Sake nodding kanta tayi yace thanks babyna thanks i luv u sannan yasaketa


Itakuma daki ta wuce tana shiga tafada agado tana maida numfashi


Dan baqaramin kashe mata jiki yayiba


Sannan tanajin wani abu acikin dikkannin jikinta wanda batasan mene ne ba


Tana nan kwance tana tunanin abinda papa ya mata cikin sauri ta rufe idanunta saitaji kunya ya kamata


Amma abin mamaki ko kadan bataji haushinsa ba saidai kawai batason hakan


Papane ya shigo har bakin gadon ya tsugunnan da murya mai dadi yace babyna bacci kikejine


Shiru batace komaiba yace pls kidanzo mana Aunty naja ne tazo inyaso idan ta tafi saiki dawo ki kwanta kinjiko


Turo baki tayi tace niba bacci nakejiba


Yace toh zakizo kugaisako


Tace naji katafi aidai zanzo


Murmushi yayi dan yafahimci batason suhada ido ne


Miqewa yayi ya fice


Dan gyara fiskanta tayi ta fito


Da faraa suka gaisa
Dan dama sunsan juna fauziyyah tace inasu sopy


Tace suntafi islamiyyah amma ai zasuzo ranan da ba islamiyya


Nan sukadanyi hira kafin tace zata koma kada yan makaranta sudawo bata nan


Papa ne yarakota har bakin gate din gidanta tunda tsakaninsu gida biyune kawai


Nan tasake fada masa dabarun zaman aure baran ma dake tasan cewar yanayin dasuke ciki dan itace abokiyar shawaransa


Abinda taita maimaita masa shine ya lallamata karya gajiya ya kuma ringa kyautata mata komai zaiyi setling da yardar Allah......


โœ๐ŸปFaty Mmn Faty




.






๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ






Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€


Written by Faty Mmn Faty


September, 2017






6โƒฃ3โƒฃ
Godiya yamata sosai sannan ya dawo gida


Azaune ya sameta tana waya dankwalinta ahannu sai dariya take ko ita dawa oho


Shagala yayi wajen kallon yalwataccen gashin kanta
Wanda yasha gyara sai sheqi yake
Kamar yaqarasa ya shafa haka yakejin wani abu na fisgarsa amma sai ya daure zuciyarsa ya wuce kitchen


Plates da sukaci abinci ya hada ya wanke sannan ya fara mopping kitchen din


Itakuma abinda ya zaunar da ita afalon kenan wayar datake akan data qare zatazo ta gyara komai


Yana cikin mopping din ta shigo
Dago kansa yayi yana mata murmushi kafin yace kina buqatar wani abune akawo maki


Cikin mamaki take kallonsa amma saita dake tace umum


Nanma murmushi ya sake mata yace ok kada nabata maki jiki da ruwa ko baby barin qarasa


Juyawa tayi tana mamaki aranta lalle tabbas ya Alamin ya canza


Dakinta ta koma ta shirya kayayyakinta dasuke cikin jakukkuna a drawer har aka kira sallan magrib bata gamaba


Bari tayi tayi sallah sannan ta qarasa


Sai bayan tayi sallan ishai sannan tayi wanka
Simple makeup tayi amma tayi kyqu abinta, wani black boonshort tasaka da wata yar miciciyar riga milk colour wacce dakadan ta wuce cibiyarta


Afalonta tazauna tana kallon ZEE CINEMA a DSTV


batada niyyar fita that's why tasaka wadannan kayan n she didn't think akan shima zai shigo mata dakiba tunda rabonsa da dakin tun jiya


Tashagala tana kallonta kawai taji an turo qofar anshigo


Cikin sauri ta dago kanta tana kallon qofan


Shikuma yana shigowa ya daskare awajen sabida tana zaune akujeran dake kallon qofa so dik wadda ke zaune awajen kana shigowa zaka ganshi


Dauke kanta tayi tana tunanin ta tashi ne tanemi abinda zata lulluba jikinta amma sai taga gara ta haqura kanta tashin


White T-shirt ce ajikinsa da black 3quater sai qamshi yake zubawa hannunsa riqe da leather


Shigowa yayi har kusa da ita kafin ya zauna yana ajiye abin hannunsa akan table dake gabanta


Wani mayen kallo dayake binta dashi lokaci guda zuciyarsa ta kwadaitu da abubuwa da dama


Matsota yayi sosai kamar zai shige jikinta


Itakuma banda qirjinta dake dukan uku uku hadi dawani yarr dataji lokacin da jikinsu ya hadu


Hannunsa yasa ya zagayo neck nata yana wasa da hannun rigarta


Dan zamewa yayi yamaida tsayinsu daidai ya kwantarda kansa akan arms nata


Ganin yadda yakanainayeta yasa ta daure tace ya Alamin maiyasa kakemun hakane


Hancinsa yakai yana shinshina wuyanta yace mekenan namaki umm


Batarai tayi kamar zatayi kuka tace abinda banaso kakemun Allah kana takurin rayuwata sai hawaye sharr


Bakinsa yakai ya lashe hawayen tass sannan yace baby maganafa kawai kikace kada nasake maki kuma tunda nashigo bance dake komaiba


Hasalima abinci nakawo maki amma bansan yadda zan fadamaki kizo kiciba


Yana maganar yanabin laps nata da tafiyan tsutsa


Taushin dayakeji yasa yasake matsanta sosai


Toh naji pls kasakeni kuma ni aqoshe nake


Ok naji kinqoshi toh ina zakije ba kallo naga kinayiba


Nidai daki zanje dama nagaji da kallon


Kallon bakinta kawai yake yana murmushi dan komai tayi birgesa take


Hannunsa yakai ya shafi labbanta yana fadin bansan danqaramin bakinnan da qarya bafa


Turo baki tayi tana yunqurin tashi aiko yasa hannu yamaidata yadan kifo kadan yamata rumfa da faffadan kirjinsa


Sai idanu take zarewa tsabar tsoro hadi da numfarfashi kamar wacce tai wasan tsere


Shi dariyama tabasa aransa yace oh ashe haryanzun tsorontannan yana nan


Cikin wata kasalalliyar murya yace baby lfy kike sauqe numfashi kamar kindau abu mai nauyi baicin ni ban dannekiba




Yana maganar ya kwantar da kansa a
Kan qirjinta
Wani niimane ya sauqo masa nan yakai hannunsa yazame ribbon dake kanta yana shafa gashin kanta


Bari jikinta yafara gawani irin abu datakeji tundaga dan yatsan kafarta hat kanta


Shima abinda yakeji kenan har yafara rasa natsuwarsa hannunsa ya sauqe daga kanta ya daura akan qirjinta ya salam wani yanayi na musamman yasamu kansa aciki


Nanfa suka fara kokuwa ala tilas wai zata hanasa


Shikuma yadda hankalisa ya tashi idanunsa suka qanqance baiko saurara mata ba saima danneta da yayi sosai yasamu ya rabata da dan rigar jikinta wacce dama tafi babu


Aiko idanunsa sunakaiwa wannan waje yasakejin wani feeling ba bata lokaci yakai bakisa da hannunsa dumudumu kamar kura ta samu nama haka yashiga hidima


Salon dayake mata yasa jikinta ya mutu murus sai hawaye kawai dake ambaliya afiskanta


Hannunsa ya sauqe kan qugunta zuwa cinyoyinta yana shafawa bakinsa na lasan...


Saida yasha budurinsa sosai kafin yasamu yaji yayi....


Sannan ya qanqameta lokaci guda jikinsa yayi laasar ko motsin kirki kasawa yayi


Ganin yayi shiru yadaina abinda yake mata yasa tayi tunanin kukantane ya kwaceta bayan batasan cewar alqawari yayima kansa kan zai daure zuciyarsa bazai kusancetaba har saita aminta dashi komai ya daidaita atsakaninsu


Amma zaike rage zafi kuma da haka yakeso ya dasa mata qaunarsa aranta


Yakai 10mins ahaka kafin ya dago kansa yana kallon kyakykyawar fiskanta
Idanunta arufe sai ruwan hawaye


Dan hada rai yayi kafin yace baby zakici abincin ko har yanzun aqoshe kike


Zumburo masa baki tayi tace nikadagani bazanciba


Yace ok baki gamsuba kenan amaimaita class amma kuma tazarce zamuyi har inda kike tsoron




Jin abinda yafada yasa tafara bashi haquri


Yace najito amma saikinci abinnan dan bazaki kwana da yunwa ba


Cikin sauri tace zanci


Yace good amma yanzun zakici agabana


Murya can kasa tace Allah zanci amma bayanzuba




Murmushi yayi dan yafahimci jikinta yayi weak sosai sai yace ok amma kimin alqawarin zakici


Ahankali tace nayi


Tashi yayi yanajin jikinsa amace ya ce goodnight my princess sannan ya fice


Kaitsaye toilet ya shige yana shiga dakinsa


Wanka yayi ya tsaftace jikinsa sannan y sauya kaya zuwa kayam bacci kafin yakwanta zuciyarsa fess sai murmushi yakeyi yana tuna yanayin daya samu kansa aciki


Lalle Allah yayima Fauziyyah baiwa iri da ban da ban


Da tunaninta bacci yayi gaba dashi harda mafarki barkatai


*****
Yana fita tasamu ta miqe da kyar ta shiga cikin bedroom nata


Wanka tayi itam cos taga baqon abu atattare da ita sai anan tadanji qarfin jikinta


Falo tadawo ta zauna bude abinda ya kawo mata


Shawarma ce anade da duminta sai aroma dake tashi


Dayan kuma takeaway na gasmeat ne


Haka taci ta qoshi ta kora ruwa mai sanyi sai bacci nan tashige daki abinta ta kwanta


Sai dai sam bacci ya gagareta sai tunani papa daya addabeta lalle ya alamin ya iya luv abinda tafada aranta kenan


Tundaga ranan tasauya salonta bata taba yadda papa yayi koda qaramin wasa da ita


Daya kusantota zata fara kuka tana cewa idan yana qaunar Allah yarabu da ita tunda ba dole


Shikuma bai kaunar yabata mata rai haka zai kyaleta


Gashi kullum cikin tayar masa da hankali take wajen daukar wanka da kaya masu jan hankali


Kullum burinsa ya kyautata mata aikin gidama kusan 50-50 sukeyi kafin ta tashi zai rigata tashi yayi shara mopping ya kunna burner ko ina ya bule da qamshi


Amma abanza Fauziyyah batada niyyar sauqowama dan yanzu maganama bata cika hadasu ba yayi iyaka yinsa harya haqura ya kyaleta saidai baifasa kyautata mata da fada mata kalamai masu dadi na soyayyah ba




*2months later*


Yanzu kimanin watansu biyu da aure kenan


Kullum papa baida abinda ya fice ganin ya kyautatamata ya sanyata farinciki


Ko office ya fita harya dawo hankalinsa yana gunta


Ya sayo mata wannan wancan dik dan ya birgeta yakeyin hakan


Damuwarsa daya yadda yake fama da shaawarta amma ita batada niyyar saurara masa haka yake danne zuciyarsa


Afannin fauziyyah kuwa tun tanajin wani baqon Alamari gameda papa


Tunbatasan mene neba harta fahimci zuciyarta takamu da sonsa


Ahankali ta fahimci lalle zuciya tana son maisonta kuma mai kyautata mata


Wani irinso takejin tana masa wadda bata taba yima wani mahaluqi ba


Takuma gane ashe yasirma son yarinta tamasa


Saida kuma ta gagara daina quntata masa dikda komai zata masa bai nunawa at last ta realizing cewa lalle papa yanasonta sona haqiqa na gaskiya


Amma ta gagara nuna masa hakan koyaushe saita ringa nuna masa baigabanta sam kuma ta gagara daina hakan dan yanzun dakanta idan tamasa abu saiya dameta taji dama bata aikata hakanba


Amma abubuwa da dama taragemasa tunda idan tamasu abinci komabai kusa data leqa dakinsa dikda iyakarta bakin qofa tace yazo suci abinci sabanin da sai dai insanda yafito dan kansa


Yau dawuri ya taso office itakuma batajeba kasancewar Friday ne


Da yamma lis yasmeta zaune afalo


Barka da hutawa baby yafada fiskansa dauke da qayataccen murmushi


Uhum kawai tafada batareda da ta dago ba daga danna wayarta datake


Barinje gidan aunty naja dagacan zanwuce masjid sai after isha zandawo


Ok kawai tafada shikuma ya wuce dan inda sabo yasaba da halin ko inkula datake nuna masa


Yana wucewa tabi bayansa da kallo harya fice sannan ta zame ta kwanta tana roqon Allah yasa ta sassauta zuciyarta ta kyautatawa mijinta


Yana fita gidan Aunty Naja ya nufa afalo yasameta suna kallo itada da yara kasancewar friday babu islamiyyah


Yana sallama oga ya taso da gudu ya rungumesa yana oyoyo uncle


Papa ya dgashi sama yana cewa oyoyo my boy


Zama yayi ya daura oga akan cinyansa suna gaisawa da aunty


Bayana sun gaisa tacema su sopy oya kuwuce dakinku kuje kuyi kallon acan


Ta dubi oga daya dane cinya tace harkaima dakake wani lafewa tashi kabisu


Papa yace da anbarmin abokuna ai


Tace rabu dashi damunka zaiyi da qiriniya


Bayan sun wucene ta dubi papa tace ya Fauziyyah dai yanzunkam komai normal ko


Dan sosa qeyarsa yayi yana cewa umm ai rikicecciyace ammadai yanzun tarage fitina


Tace banganeba wai haryanzun bakasamo kantaba


Cikin muryar tausayi yace ai aunty rikicinta sai a hankali


Da mamaki ta dubesa tace kada kacemun kaikuma zuba mata idanu kayi kake kallonta


Yace to yazan mata ninafison saita fara sona ta aminta dani


Tace so na biyu ko na nawa ai dik wanda yaje gidanku yazauna daku na awa daya zai fahimci fauziyyaha tana sonka kawai pretending takeyi kaikuma idanunka sun rufe ka kasa fahimtar haka


Yace to nidai kawai ina lallabatane muzauna lfy tinda banida option




Tace kana da option kuma cikin ruwan sanyi zaka samu kanta


Nan tafada masa yadda zaibi
Nidai banji maitaceba dan yadda tayi maganar ahankali


Sai kawai naga yanata dariya dan mganar dariya tabashi




Yace kai aunty bakida dama
Itanma dariya tayi tace kaidai kawai kayi yadda nafada maka




Saida aka kira sallan magriba yatafi


Baikoma gidaba sai bayan da yayi sallan isha tukun




Lokcin daya shigo bata falo yaji dadin haka sai ya wuce dakinsa


Toilet ya shiga yayi wanka da ruwa mai zafin gaske dik da shiba maabocin muamala da ruwa mai zafi bane sosai amma haka ya daure nan jikinsa ya dau dumi


Cikin sauri yasaka kaya ya shige bargo ya rufu


Baifi 5mins ba da kwanciya ta leqo falonsa taga bayanan saita leqo dakinsa taga koya dawo yafito suci abinci




Ahankali ta tura qofar ganin wutan dakin akunne yasa tafahimci ya dawo


Shiga tayi ta tsaya abakin qofa ganinsa akwance akuma qudundune cikin bargo yasa tayi tunanin lfy


Cikin sanyin murya tace kafito muci abinci


Murya na rawa kamar mai zazzabin daya masa mummunan kamu yace kije kici kawai bazan iya ciba


Harya juya saita kasa tafiya dan yadda tai voice nasa tasan ba lfy ba to amma mai yasamesa lokaci guda baicin dazun ya fita lfy lfy ta tambayi kanta


Juyowa tayi ta tako har bakin bed inda yake kwance sai rawar sanyi yake kamar gaske


Nanmada ta tsorata dayanayin data gansa


Hankali tashe tace ya Alamin mene yasa meka


Jin yadda tai maganar adame yasan tarkonsa ya kama bushiya


Sake shaqe murya yayi yace baby am sick banajin dadi fever ke damina


Fever tafada tana zare idanu


Daga kansa yayi irin bai iya amsawannan


Nam take taji wani tausayinsa ya dirar

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login