Showing 30001 words to 33000 words out of 86122 words
ba sai dayasa qafarsa ya fincike sai yaga jini ajiki.....
โ๐ปFaty Mmn Faty
[3:51PM, 8/19/2017] โช+234 803 341 6395โฌ: ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ
Budurwar Qauye๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ
Written by Faty Mmn Faty
August, 2017
3โฃ1โฃ
Bashi ya tashiba sai wajen 12
wanka yayi ya shirya cikin wasu qananun kaya masu kyau da tsada ash colour sun matuqar karbarsa
gashin kansa ma kawai abin kallo ne,ya dakko glass nasa ya manna a idanunsa
wasu takalma masu tsadar gaske yasaka aqafarsa,sannan yazo wajen car keys nasa ya tunanin wacce zai fita da ita
key na mercides ya dauka,har yakai qofa ya juyo,wata drawer ya bude ya dauko kudi wadda shima baisan adadinsuba yasa aljihunsa
sannan ya dau wayoyinsa yayi hanyar fita
cikin isah da taqama yake tafiya
๏ผniko mmn faty nace ko sarautar ce yau ta motsa๏ผ
ahankali ya sauko matakalar benen kamar wadda baiso haka yake tafiya
tsayawa yayi ganin ta akwance afalo tana bacci,tawani duqunqune kamar mai tsoron kar wani abu ya kamata
wata,doguwar tsaki yaja kansa daya ya wuce kitchen
nan ya bude fridge, ya kuma bude freezer,sannan ya wuce store, nanma ya duba komai sannan ya dawo falo
tsayawa yayi akanta,hannunsa yasaka ya jawo yatsar kafanta ya murde hadi da danna mata wata uwar tsawa keh tashi nace
afirgice ta miqe sabida tsawar da ya daka mata,ga zogi da taji ajikin yatsar kafanta
tashi zaune tayi sai jikinta dake rawa dan tsoron batasan mai zai mata ba
cikin daurewar fuska yace keh dan uwarki nan wajen baccine ,kinwani zo kin kwanta ma mutane akan hanya
cikin girgiza kanta tace aa
yace toh kada ki kuma zuwa ki zauna anan baran ki kwanta, idan kuma kinqi ya karkada mata yatsun hannunsa biyu
murya na rawa tace barin sakeba, yace kima sake saikinyi nadamar ranan da aka haifeki
sannan yace kinajina,bai saurari mai zata ceba yace daga yau kada ki kuma dafa abinci da kowa agidannan kiyi naki kekadai
tace toh,sai kuma tayi shiru dama tanason tafada masa akwai abubuwan da babu a kitcthen amma tana tsoro
gashi yanzun ma bataga fiska ba
bai kuma saurarontaba yayi waje abinsa,wajen motocinsa ya nufa ko wacce an wanke sai kyalli take dan dokarsace kullum sai an wankesu duka inya fito ya zabi wacce dai fita da ita
cikin girmamawa dik sukazo suka gaidashi,amma haka dik ya amsa masu adaqile
motarsa ya shiga,mai gadi ya bude masa gate ya fice,direct EATRY ya nufa yayi breakfast
daganan wajen hutawa ya wuce,qarqashin wasu bishiyoyi masu sanyi ya zauna akan daya daga cikin kujerun dake wajen
wayarsa ya ciro ya shiga contact, dialling wata no naga yafara
leqowa nayi dan naga waye yake kira,akan screen din naga MY JUHAINA
wayar tajima tana ringing sannan aka dauka cikin wata murya mai jan hankali akace hello
sai daya wani lumshe idanu ya bude sannan yace hello yan mata
cikin yanga tace barka da rana DR
wani murmushi mai tsada yayi sannan yace au kingane mai magana
ayangance tace haba dai aiko bana da no naka ,voice naka bazai bacemunba
cikin jin dadi yace thanks dana samu wannan matsayi
tace ai kawuce haka ,dftn kasauqa gida lfy
yace lfy lau n u, tace same
yace thats gud so ya mutanen gida
tace wlh all ar fine
yace am glad to hear that,dama nace barin kira queen naji ta sauqa lfy n idan badamuwa zan ringa kira time to time muna gaisawa
cikin jin dadin kalamansa tace badamuwa ur always wlcm
yace ok, nagode barin barki haka later
tace its my pleassure
nan sukayi sallama kowa zuciyarsa cikin jin dadi
WACE CE JUHAINA
Asalin sunanta JUHAINA MUKHTAR, mahaifinta shine deputy governor na kaduna state amma wannan zaben da akayi sun sauqa dan suncinye tenure nasu, asau biyu suna cin zabe
su hudu ne awajen iyayensu, amma ita kadaice mace awajen iyayenta, tana da yayu maza biyu sai ita sannan autansu wadda shima namijine
suntaso cikin gata da kula musamman juhaina wacce ita kadaice mace,bayan ta qare secondary school nata shine ta tafi singapore tayi degree nata acan yanzun tagama tadawo gida inda anan suka hadu da Dr Alamin
juhaina wayayyar mace ce ajin qarshe,ga kwalliya da iya gayu,sannan yar duniya ce dan tsabar gata yamata yawa harta sangarce yahadu da zaman waje
dan ita atsarinta ma batun aure yanzun, amma ganin Dr Alamin yasa lokaci guda taji kwadayin aurensa dan yadace da mijin datake burin aure idan ta tashi
wannan kenan....
Ranan haka fauziyyah ta yini cikin ciwo ga yunwa dan ta gagara cin abincin sam, sai black tea data dan hada tadan sha
washe gari da safe tadan tashi da dan sauqi,sakkowa tayi ta nufi kitchen sai ta tuna ashefa yace kada tasake girki da wani
tunanin mezataci ta fara dan wata masifaffiyar yunwace ke damunta,gashi daga shinkafa sai taliya da macaroni ,indomie ma baifi guda hudu ba ya rage
bandasu ba komai sai mangyada dasu maggi
indomie tadauko guda biyu ta dafa bako albasa dan bata dashi
da kyar tadanci kadan dan bai mata dadi ba
tana cikin wanke plate din taji muryar papa yanacewa keh keh ,cikin sauri ta dauraye hannunta tayi waje dan tasan da ita yake
tana fitowa ta tsaya agefe tace gani
yace au kinajina dama ashe inata kiranki dan iskanci bazaki amsa ba
wata katuwar leda mai kamar jaka tagani ahannunsa, dangwala mata yayi agabanta yace oya kafin naje nayi wanka na fito ki tabbatar kin wanke jakar nan sannan kin mun folish na takalmana,idan kuma har na fito baki gama ba hmmm sorrynki
bai sauraretaba ya wuce,zazzage takalman tayi tun tana qirgawa harta daina dan yawansu
haka taje ta wanke jakar ta dawo tafara goge takalman,ga ba dadi takejiba ga yunwa ga aiki sai zufa takeyi ahaka har ta kammala tsaf
yana fitowa yasamu tana shiryasu acikin jakan dan kamar leda take tana kadeta ta bushe
cikin shirin fita ya sauqo ashe tsabar walaqanci bama sakawa zaiba kawai yabata wahala yasa yayi hakan
tace gashi nagama,yace toh sai yaya kidauka kikaimun qofar falona ki ajiye yana fadin haka ya fice abinsa
Cikin sati biyu fauziyyah wahala da damuwa ga bata iya cin abinci kota girka hakan yasa ta rame ta lalace
papa kuwa izuwa yanzu soyayya mai karfi ya shiga tsakaninsa da juhaina,yini suke suna waya da charting
dayake sai next week zai resuming office,kuma aqsrshen sati yaima juhaina alqawatin zuwa kd dan yaganta.....
โ๐ปFaty Mmn Faty
[3:52PM, 8/19/2017] โช+234 803 341 6395โฌ: ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ
Budurwar Qauye๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ
Written by Faty Mmn Faty
August, 2017
3โฃ2โฃ
Ranar Friday yaje gida ya yima su momcy sallama akan zashi kd
Momcy tace son mezakaje yi a kd kuma?
Yace daurin auren abokinsa zashi
Nan suka masa fatan alkairi da sauqa lfy
Washegari early morning ya wuce,Inda ko takan fauziyyah baibiba
Kafin azahar yajima da shiga kd, sai daya huta a hotel din daya sauqa
Bayan asr prayer yasake kwalliya ya caka ado sannan ya nufi unguwar su juhaina
Da waya maqale akunnensa tana masa kwantance har ya isoh
Gidane qato na gani na fada, dagani masu gidan suna cikin daula
Horn yayi maigadi ya bude masa kamar yadda tace ansan da zuwansa
Yana shiga yayi parking sannan ya kira wayarta
Bada jimawaba ya hango ta tafito cikin shiga ta alfarma
Wata doguwar rigace ajikinta, dark purple, ya matuqar yimata kyau,saman rigar ya kamata qirjinnan ya fito afili,gyalen kayan ta yane kanta dashi
Tana isowa ya bude mota ya fito, tana isowa da murmushi afiskanta tace wlcm my king
Shima murmushin yayi yace aha my queen
Muqarasa tace dashi
Wani qaton falo wadda aka qawatashi da kayan ado na zamani ta kaishi
Nan ta cikashi da kayan chi dana sha,spring rolls yadauka yana ci
Guda biyu yaci sannan yasha juice yace Alhamdulillah
Dubansa tayi cikin shagwaba tace haba my king bakafa ciba
Yadda tai maganar ya burgeshi sosai haryasanya shi wani murmushi na musamman yace eyyer my gueen nafa qoshi ne cos banjin yunwa
Tace dik da haka sai ka qara
Yace do not worry my queen as u wish, but not now
Tace OK so ya hanya
Yace well um hanya normal fa
Tace wonderful haka akeso,yasu momcy, daddy n others
Yace all ar fine my darling, ya nasameku hop kowa lfy
Absolutely fine ,ta amsa masa
Yace masha Allah
Shiru suka danyi cikin soft voice nasa yakira sunanta juhaina
Naam my king ta amsa tana kallonsa
Yace nazo kd sabida ke,kuma nibanazo dawasa ba dagaske nake aurenki zanyi ammafa idan kin amince
Cikin murya mai Jan hankali tace na amince my king
Yace naji dadi ammafa akwai abinda banfada maki ba
Tace uhum go on am all ears
Yace inada mata
Daram taji gabanta ya Fadi Dan abazata taji maganar
Yaci gaba da fadin sai dainibani sonta auren hadi aka mana,kuma bazan hadaku gida 1ba
Gidanki daban zan maki ,kuma kece wacce nakeso kece zabina so kada tadameki Dan nima bata gabana
Sai anan taji hankalinta ya kwanta amma ta qudiri aniyar saita koreta kota halin qaqa
cikin kissa da kisisina tace kada kadamu aini kaina keso kuma dakai zan zauna bada itaba
cikin jin dadi ya dada tabbatar lalle juhaina tana sonsa sannan ita wayayyar mace ce ba irin haukan kishin nan akanta
Sunsha hira sosai da zai tafi yashiga suka gaisa da dad da mom din juhaina
Sai data rakoshi har bakin Mota sannan ya bata tsarabarta da yayi mata
Nan sukayi sallama akan washegari zai shigo su gaisa kafin ya wuce
Washegari kuwa kamar yadda yayi alqawari sai daya shigo kafin ya wuce
Haka suka rabu cikin shauqin so
*****
Watan papa 1 da dawowa daga Singapore amma kamar ya shekara awajen fauziyyah sabida uquban dayake gana mata
Yau yakama saturday tinsafe ta gagara cin komai, harwani zazzabi takeji Dan yunwa
Tana cikin wanan yanayin har bayan laasar,kamar daya sama taji shigowar mota
Jin ana nocking yasa taje ta bude,aiko wazata gani momcy da Dady
Cikin murna ta taresu, saida suka zauna momcy da tun shigowarsu take kallon fauziyyah
Tace daughter na bakida lfy ne
Cikin sanyin murya fauziyyah tace eh momcy banida lfy
daddy yace ayyah amma Alamin bai fada manaba,yaya jikinnaki
tace dasauqi
Wani dadi ne ya lullube momcy atunaninta ciki fauziyyah take dashi
Daddy ne yace Alamin bainan ne
Ahankali tace yana nan
Daddy yace jekice masa munzo ko
Miqewa tayi jik ba kwari ta haura dakinsa
Tsayawa tayi abakin falon tana tinanin Mezai mata idan tashigar masa daki
Shahada tayi ta murda handle din aiko cikin saa abude qofar take
Ahankali ta tura ta shiga,nan wani sanyi da qamshi suka welcoming nata
Qarema wajen kallo take yadda ya hadu iya haduwa tace lalle ya Alamin dan gayene tundatake bata taba shiga waje mai kyau da tsaruwa irin nanba
Ganin bainan yasa ta wuce cikin dakin, fitowarsa daga wanka kenan yaganta kamar dagasamma
Daure fuska yayi cikin masifa yace keh meya kawoki dakina
Adiririce tace su Daddy ne suka zo,shine sukace namaka magana
Toh naji wuce kifita banza qazama kafin kibatamun daki
Cikin Sauri tafice,sai data tsaya ta goge hawayenta sannan ta saqqo
Tazo daidai step na qarshe kawai sai su momcy sukaji Tim Abu ya Fadi
Aiko wazasu gani fauziyce tayanki jiki ta Fadi,cikin sauri suka nufota hankali tashe
Daidaida papa yake qoqarin saqqowa
Ganin su abirkice ga Kuma fauziyyah akwance a qasa, yasa shima ya saqqo da sauri.....
โ๐ปFaty Mmn Faty
[3:53PM, 8/19/2017] โช+234 803 341 6395โฌ: ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ
Budurwar Qauye๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ
Written by Faty Mmn Faty
August, 2017
3โฃ3โฃ
Fauziyyah, Fauziyyah shine abinda momcy take fada cikin tashin hankali
Daddy yace Alamin dagota mutafi hospital
Cikin sauri ya dagota ba bata lokaci suka tafi asibitin daddy
Direct emergency suka wuce da ita, daddy dakansa ya shiga dubata inda papa yarasa meke masa daddy Dan baisan amsan da zai bawa daddy ba idn yatambayesa
Momcy kuwa ta gagara zama sai sintiri takeyi awajen
Cikin mintuna 35
daddy ya fito amma fuskarsa a daure da alamu ransa abace take
Da sauri momcy ta nufoshi,daddy meyasa meta shine tambayar data fara masa
Sauqe ajiyar zuciya yayi yace muje office,papa da yarasa ta cewa shima ya biyo bayansu
Sai da momcy ta shiga ,papa yazo zai shiga cikin sauri daddy ya daga masa hannun da kakkausan murya yace tairo(dakata)
Afusace ya rufo qofar,momcy dake tsaye tace Ya jikin nata ?
Daddy yace relax momcy ,munshawo kan matsalar,yanzun numfashinta ya dawo normal, ansamata ruwa zaa maidata dakin hutawa
Momcy tace to meyasa meta haka wlh hankalina ya matuqar tashi
Daddy cikin takaici yace YUNWA
Yunwa? Wacce irin yunwa kuma
Yace to a iya bincikena Nagano lfyrta qalau sai yunwa da damuwa wadda sanadin haka ta yanki jiki tafadi
Momcy tace to batacin abincine kenan,daddy yace wayasani niban yarda da Alamin ba,yanzu kije driver ya kaiki gidan nasu kidauko mata kayanda zata saka idan ta tashi saiki bincikamun gidannasu akwai abinci ko kuwa
Momcy tace to bari naje nadawo amma kuwa matuqar Alamin yana da hannu aciwon yarinnan sai ya raina kansa, tana fadin haka tai waje
Tana fitowa papa ya biyo bayanta, yana mata magana ko kulasa bataiba ta wuce abinta
Direct dakin fauziyyah ta shiga ta dauko mata kaya acikin sannan ta duba kitchen din falonta,wayam ba komai,sakowa downstairs tayi ta shiga kitchen da store ,rai bace ta fito suka nufi asibiti
Office din daddy ta shiga nan ta labarta masa komai cikin takaici tace Alamin yaci amanar yarinyannan ,bakomai banda shinkafa da mai da maggi kuma INA zaton tun garan bikinsu nema
Daddy yayi shiru yace balaifi ya kyauta muje wajenta kada ta farka ba kowa
Dakinda aka kaita suka shiga,basufi minti goma ba tafarka ,tana bude idanunta sai kuma ta fashe da kuka
Momcy tamatso kusa da ita tana shafa kanta,cikin lallashi tace kiyi shiru daughter gani nan kusa dake ba abinda zai sameki
Asabe mai aikin momcy ce tashigo,da basket na abinci da flask ahannunta, ajiyewa tayi tana tambayar ya mai jikin
Momcy tace dasauqi ,kikoma gida saimun dawo kawai inaga nan zamu kwana
Tace toh Allah ya sauwaqa sannan ta tafi
Tea mai kauri momcy ta hada sannan tace daughter muje kiyi brush kiyi wanka saiki sha ko
Ba musu ta tashi,saida ta kaita har toilet sannan ta a fito ta barta
Tana fitowa ta bata kaya taje tacanza, bayan tacanza kayan tafito zama tayi a bakin gado tayi shiru
Daddy ya ce ya jikin,ahankali tace dasauqi
Miqo mata tea momcy tayi amma maimako takarba sai tafashe da kuka
Rarrashin duniya sunyi amma taqiyin shiru, cikin lallami daddy yace mekikeso daugther nah fadamun amma kibar kuka kinji
Cikin kuka tace nikam wajen Abba da Mama zanje
Daddy yace toh kiyi shiru zan kira maki Abba awaya amma fa sai kinyi shiru kuma kinsha tea kinci abinci kin yarda
Cikin sauri tace na yadda
Daddy yashafa kanta yace good girl
Momcy ta matso tafara bata tea aiko nan da nan tashanye tass dan yamata dad'i, rabon data sha mai dad'i haka ai harta manta
Plate momcy ta dauka ta zuba mata fried rice wadda tasha kayan lambu da papper chicken
Nan tahauci hannu baka hannu kwarya,daddy juyawa kawai yayi dan takaici ace kamar fauziyyah dan tasamu abinci takeci kamar almajira
Momcy ma haka shiru kawai tayi amma baqin ciki ne fal ranta
Tass tacinye ta kora juice mai sanyi, haba sai wani natsuwa yaxo mata,har wani lumshe idanu tayi tanajin wani natsuwa ajikinta
Daddy ne ya kira Abba awaya bayan sungaisa yace masa ga fauziyya zasuyi magana, Abba yace lfy dai ko
Daddy yace lfy ba lfy ba itance bata da lfy amma dasauqima shine take rigima wai sai dai akawota gida shine nakira taji muryarka ko hankalinta zai kwanta
Ok toh bani ita, tana karban wayar tace ina yini Abba
Lfy lau mama na ya jikin dai,
Tace dasauqi,yace to kuma sai rigima kice sai kinzo gida
Cikin shagwaba tace ai inason ganinku ne
Abba yace toh ai basai kinzoba gobe insha Allahu zamuzo mudubaki
Cikin jin dadi tace dagaske Abba
Yace insha Allah ga mama kugaisa
Nanma cikin murna suka gaisa da mama , mama tace harda khairy zamuxo dan tazomun hutu
Cikin doki tace Allah ya kawoku lfy
Mama tace amin sannan sukayi sallama
Daddy yayi murmushi yace rigima ta qare ko
Sunkuyar da kanta tayi sai taji kunya kuma
Daddy yace momcy inaga muwuce gida kawai tunda tasami sauqi
Momcy tace to bakomai nan tafara hada kayayyakin su
Daddy ne ya dubi fauziyyah cikin kulawa yace daugther na zaki bimu ko zaki koma gida
Dasauri tace aa zanbiku
Nan yadada tabbstarwa lalle abunda papa yayiwa yarinyan nan bakadanba ne tunda har take gudun gidansa
Driver ya kira yazo ya saka musu kayansu a mota sannan suka wuce gida
Ranan fauziyyah tayi kwanan natsuwa dan kafinta ta kwanta sai da momcy tasa aka dafa mata farfesun zabuwa wadda yaji kayan qamshi nn taci tayi nak dama fauziyyah badai son dadi ba๐
Momcy ce ta shigo dakin daddy cikin shirin bacci nan tasameshi yayi shiru
Zama tayi agefensa ta dafashi tace daddy lfy kuwa kayi shiru tunanin me kake
Saida ya sauqe numfashi sannan yace tunanin wanne irin hukunci zanma Alamin nake tunda baida mutunci har yana neman kashe yar mutane saboda son zuciya
Momcy tace nima tunanin danake kenan amma kabarni dashi fauziyyah kuma baxata koma ba harsai ya gane kurensa
Daddy yace hakan zaayi amma ahankali kitambayeta medame ya ke mata
Momcy tace badamuwa bari ta warware
Washegari su Abba sukaxo murna awajen fauziyya ba magana
Tare sukazo da khairy
Nan suka shiga dakinta inda momcy da su mama suna falon daddy
*****
Papa kuwa ganin sunqi sauraronsa gashi baifito da wayaba da yakira TJ yazo ya maidashi gida
Drivern daddy yasa ya maidashi gida
Washegari bayan yayi wanka yafara tunanin yaje ne ko kar yaje
Sai yace gara yaje kada yasake laifi amma bari ya kira TJ yazo suje
TJ ya kira awaya yace yaxo rakashi wani wajemana
Tj yace badamuwa in d next 30mins yana zuwa
Bada jimawaba sai gashi agidan papa yayi parking motarsa suka shigata ta papa suka fice
Suna tafe ahanya amma papa hankalinsa yana can tunanin ko momcy data saurareshi
Tj ne ya katse masa tunani yana cewa man kadakkoni rakiya bakafadamun inda zamujeba sannan kayi shiru baka ko magana lfy kam
Baibashi amsa ba saima yaga sun dau hanyar asibitin daddy
TJ yace man kamun bayani mana kuma gashi mundau hanyar asibiti
Papa yace kaidai bari wlh waccar yarinyan ce batada lfy kawai shikenan su momcy suka fara fushi dani suna nuna kamar nina saka mata rashin lfyr
TJ yace wai wace badai fauziyyah ba
Papa yace ita mana ni wlh yarinyannan tazamamun liability
TJ yace i know u very well friend anya kuwa ba wani abu kamata ba
Cikin fushi yace toh mezan mata nikuma
Tj yace Allah yasa dagaskene kake kuma indai da hannunka nima ba ruwana
Daidai da shigowarsu cikin asibiti nan ya hango wata nurse kiranta yayi ya tambayeta tace ai tunjiya suka tafi gida
Shiru yayi TJ yace ai saimuje gidan to
Nan suka wuce gida, Falon daddy suka fara shiga nan suka samu su Abba
Cikin girmamawa papa yagaida Abba da mama
Sannan ya gaida daddy da momcy haka dai suka amsa ba yabo ba fallasa sabida gabansu Abba nema yasa suka amsa
Wucewa cikin