Showing 72001 words to 75000 words out of 86122 words
zallar niiman daya samu kansa aciki
Dahaka wani bacci mai dadi ya daukesa wadda bashi ya farkaba har wajen 6
Sannu ahankali ya bude idanunsa lokaci guda komai yafara dawomasa tar acikin kansa na abinda ya fatu daren jiya
Hannunsa ya miqa ya kunna bedside lamp
Leqa fiskarta yayi yaga har lokacin baccinta takeyi
Zame jikinsa yayi daga nata ya miqe ya nufi toilet Alwala yayi yadawo wayarsa ya dauka yaga time yana neman quresa
Cikin sauri yatada sallah
Jikintane yayi tsami sabida kwanciya gefe daya hakan yayi sanadiyyar farkarwarta
Yunquri tayi zata tashi wani zogi dataji ajikinta shiya tuna mata abinda yafaru
Komawa tayi ahankali ta kwanta lokaci guda hawaye yafara zarya akan fiskanta
Motsin dayaji yasashi saurin juyowa ya kalli inda take kwance
Tasowa yayi ganin tana motsi ya iso inda take amma me saiyaga ashe kuka take
Hawowa yayi kan gadon ya dago kanta ya aza akan qirjinsa hannunsa yana shafa bayanta ahankali
Babyna ya kirata cikin nutsatstsiyar murya
Kintashi ne bakyajin dadin jikinki ko? Kiyi haquri zai daina barin hada maki ruwa mai zafi namaki wanka zakiji kin wartsake saikiyi sallah kisha magani kinjiko my princess amma pls kidaina kuka Allah yamaki albarka yasaka maki da gidan aljannatul firdausi
Kinmin komai arayuwa bana da abinda zan biyaki farincikin da kika shayardani sai dai naroqi Allah yabani ikon kyautatamaki arayuwa
Paking goshinta yayi ya zameta ahankali ya nufi toilet
Ruwa mai zafi daidai bazai koni mutum ba ya hada mata ya dawo
Dagota yayi cilak ya nufi toilet da ita
Lumshe idanunta tayi dan batason suhada idanu wani irin sabon kunyarsa takeji dabadan batajin zata iya tafiyaba da bazata bari ya dauketa bama
Ahankali ya direta cikin ruwan daya hada mata hakan yasa cikin razana da azaban zafi yasa ta matse kafafunta hadi da kwallah ihu
Nan ya rude sosai yafara aikin lallashi
Itabatamasan sunshigo toilet dinba tanacan duniyar tunani sai jinta tayi acikin ruwan zafi
Nan tafara yunqurin tashi tafita
Lallaminta yafara yana bata haquri am sorry baby nine ko to barinsakeba
Amma kiyi haquri kidan jima acikin ruwan zakiji qarfin jikinki
Turo baki tayi cikin kukan shagwaba tace nidai dazafi kasakeni nafita
Aa baby kiyi haquri koda 5mins kiqara inyaso sai namaki wanka shikenan
Nidai banson wankanka nidakaina zanyi tafada idanunta akulle
Toh naji zakiyi da kanki shikenan toh kada kiyi kuka
Ahaka harya samu tadan jima aruwan kafin ya zubar ya canza wani shima mai zafin amma baikai nadaba kafin ya fice ya barta
Bed din ya kalla yaga yanda bedsheed din ya baci sosai saiya sakejin tausayinta dan lalle baqaramin wahala tashaba
Cireshi yayi yakai cikin injin wanki sannan yadawo ya canza wani ya kuma ciro mata wata doguwar riga da hijab
Cikin dingishi ta fito daga bayin kanta asunkuye
Yana ganinta yataso da sauri ya riqota har bakin gado taimaka mata yayi tasaka riga da hijab din tazauna dan tayi sallah sabida taji ciwo sosai har takasa tsayuwa
Komawa yayi yaje ya wankevzanin gadon ya shanya sannan ya dawo hannunsa riqeda cup da wani tablet
Inda yabarta anan yasameta tana zaune sai aikin hawaye cos tayi tayi takasa tashi sabida wajen yayi tsami data jima azaune
Rungumeta yayi yana tambayarta baby lfy kike kuka ko jikinne
Bata amsashiba saima cigaba da kikanta datayi
Dik hankalinsa ya tashi pls baby stop crying bakisan kukanki yana dagamun hankakiba ko pls talk to me
Cikin kuka tace bakai bane gashin yanzun nakasa tashi tasake fashewa da wani sabon kuka
Kiyi shiru kidaina kuka ganan pain reliever nakawo maki dakinsha zakiji sauqi kinji
Dagota yayi ya ajiyeta akan bed kafin ya miqo mata tea din amma dakyar yasamu tadansha kadan sannan ya bata maganin namma sai datagama darunta sannan takarba tasha
Kanta ya kwantar ajikinsa yana lallabata har tafarajin bacci dan yunquri tayi ta gyara kwanciyarta namfa ta kwalla qaran azaba lokaci guda tafashe da kuka
Oh sorry baby zaki kwantane kiyi shiru kinji zaibari ko
Gyara mata kwanciyar yayi shima ya zame ya kwanta yana lallaminta har tayi shiru
Ganin tayi shiru yasa yace mezakici baby
Babu kawai tafada
Dawowa yayi tagabanta yana kallon yanda fiskanta yakoma dan kuka sakejin tausayinta yayu har cikin ransa
Bayadda baiba amma taqi magana sai cewa tayi ya kyaleta ya rabu da ita taji da abinda yake damunta
Rasa maike masa dadi yayi dan shima dik abinda yakeyi cikin qarfin hali yakeyinsa dan baijin dadin jikinsa sam
Kamar feverne menene wani iri haka yakejinsa sam baida qarfin kirki ga ciwon da bayansa yake masa
Wayarsa ya dauka yafara kiran momcy gara yafada mata basuda lfy amma sai yafara kira saiya katse dan bashida amsar da zaifada mata idan ta tambayesa meke daminsu
Har sau uku yana katse kiran sai yaga gara ya kira aunty naja zaifi masa rufin asiri kuma tasan komai
Kiranta yayi amma dakyar yafada mata fauziyyah batada lfy fa nan tafahimci meke faruwa tace to tana zuwa
Yana nan kwance haka wani iri dai har fiye da one hour sannan tazo jin qaran door bell ya tashi yaje ya bude mata qofar
Tare suka haura har bedroom na fauziyyah tace kadan bamu waje zamuyi magana
Dakinsa ya wuce yaje yayi wanka ya shirya
Itakuma bayan ya fita suka gaisa da fauziyyah tace mata ya jikin
Dasauqi tafada cikin kunya nan aunty naja tabata shawari masu kyau takuma bata tsarabar data kawo mata na hadin bagaruwa da ganyen magarya
Tafada mata yadda zatayi amfani dashi
Godia tamata sosai tace bakomai yanzunma muje kizauna aciki saikiyi wanka gacan breakfast nakawo maku
Ba musu ta fara qowarin tashi itakuma ta taimaka mata
Bayan tafito daga toilet tayi kwalliya sosai tana sake godema aunty naja dan taji dadin jikinta sosai yanzunkam
Tare suka sauqo falon qasa nan suka tarar da papa kwance akan kujera ya takure kamar mai zazzabi yana dafe da goshinsa
Aunty tace yadai papa kaima kamar bakada lfyn
Tashi zaune yayi yace wlh aunty inajin kamar fever kedamuna banjin dadi sam
Allah ya sauwaqa tafada ta wuce kitchen ta dauko plates da cups
Basket din datazo dashi ta bude dankali da kwaine soyayye ta zuba masu sai dayan flaks din farfesun zallan naman ragone wanda yaji kayan qamshi sai aroma dake tashi shitace fauziyyah taci sosai
Tace toh zata tafi wannan kuma kunun gyadane yana dakyau susha
Godia sosai suka mata sannan ta tafi
Kallon fauziyyah yayi yamata murmushi mai kyau yace ya jikin baby
Dasauqi ta amsa masa kanta aqasa
Bayan sunci abincine yakwashe kayan yamayar kitchen
Hannunsa ya riqe ya danna stop wach nan ya gwada kansa yafahimci yana buqatar qarin ruwa dan har jiri yakeji
Wani abokinsa likita ya kira dasuke aiki tare akan yazo ya saka masa ruwa mana
Bada jimawaba kuwa yazo nan ya tambayesa meyasamesa haka ruwan jikinsa ya qare sosai yace fever da vomitting ya kwana dashi kawai yafada masa
Fatan sauqi yamasa yasamasa drip din yace idan ya qare sai ya saka dayan inkuma bazai iyaba ya dawo yasaka masa dayan
Godia yamasa yace badamuwa wife nasa ma zata saka masa
Nan ya musu sallama da fatan sauqi ya tafi....
โ๐ปFaty Mmn Faty
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ
Budurwar Qauye๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ
Written by Faty Mmn Faty
September, 2017
6โฃ7โฃ
Dr Basheer yana fita fauziyyah ta matso gefensa tazauna
Cikin damuwa ta kamo hannunsa wadda ba ajiki aka jona masa drip dinba ta riqe gagam cikin nata
Da murya mai sanyi tace ya Alamin daman ashe fevern bai sakeka ba haryanzun
Murmushi mai sanyi yamata yana daga kwance yace no fever yasakeni wannan wani sabone daban kuma kece sanadi
Cikin sauri ta kallesa tace me tana pointing kanta da dan yatsanta
Lumshe idanunsa yayi ya bude yace yess kece kikasaka jiya nakasa controlling kaina harsaida ruwan jikina ya qareba
Aifa cikin cikin sauri ta juyarda kanta gefe sabida kunyar maganansa dan sai alokacin tafahimci nufinsa
Babyna kijuyo mana naringa kallon wannan kyakykyawan fiskannaki mai sanyani natsuwa
Sake juyawa gefe tayi cos batason sake hada idanu dashi
Pls mana my princess yafada ashagwabe
Ahankali tace kayi bacci ka huta mana aidai yafi ko
Oh haka ma zakice ko baby shikenan amma karki tafi kibarni kinji
Nodding kanta tayi tare dafadin naji ahankali
Lumshe idanunsa yayi sannu ahankali bacci yayi gaba dashi
Tana zaune riqe da hannunsa hartafahimci yayi bacci sannan tasake hannunsa ta gyara masa kwanciyarsa
Kallon fiskansa take tana jin wani irin fitinannen sonsa yana ratsata ta ko ina
Murmushi take tana tuna yadda papa ya kware afagen luv ya kuma iya sarrafa mace
Lumshe idanunta tayi lokacin data tuna irin maganganun daya ringa fada mata adaren jiya saitaji kunya ya kamata
Tajima tana zaune kafin ruwan ya qare tacire ta saka masa dayan
Ganin azahar tayi yasa ta tashi taje tayi sallah tadawo har lokacin bai tashiba
Kuma ruwan da saura sosai shiyasa tafito da niyyar shiga kitchen tasama musu abinda zasuci
Tana saqqowa falo taji qaran door bell sai tawuce ta bude qofar
Mai aikin aunty naja tagani riqe da basket na abinci
Gaisheta tayi cikin ladabi sannan tace wai gashi inji aunty
Godia tayi sosai ta karba taje ta ajiye sai takoma dakin nasa ta zauna
Tagumi tayi tana tunanin rayuwarsu nabaya inda koda wasa idan anfada mata haka zai shiga tsakaninsu bazata taba yarda ba
Can tadubi agogo taga har 3 tayi gashi tagaji dazaman tana tsoron tatafi tabarsa ruwan yaqare yana bacci kuma
Tana cikin wannan tunanin sai taga yafara motsi
Ahankali ya bude idanunsa tass ya sauqesu akan fiskanta lokaci guda yasakar mata murmushi
Matsowa tayi jikinsa tace sannu katashi
Umm natashi haryanzun baiqareba ruwannan gaskiya nifa nagaji dashi yafada da alamun gajiya a fiskarsa
Ayyah ya Alamin kadanyi haquri kadan yamafa kusa qarewa saura kadan kaji tafada cikin lallami
Naji amma gaskiya bazaa samun waniba wannanma ya isa
Tace ai nafarkon yaqare wannan ne nabiyun
Kutt nabiyunne ashe lalle nayi bacci sosai kenan
Tace eh yanzunfa har 3 tawuce
Tanadan jansa da hira har yarage saura kadan nanfa yatada rikici saidai acire ya gaji
Ganin yaqi yarda yasa taciremasa ruwan da canola din takai dostbeen ta yasar
Ruwan wanka ta hada masa yaje yayi wanka yayi sallolinsa lokacin har laasar tayi
Itama sallah tayi tasake wanka sannan tadanji qarfin jikinta
Yar sassauqar riga marar nauyi tasaka tafito
Afalonta tasameshi akwance
Dago kansa yayi yace nashigo kina toilet
Tace eh wanka nayi ya jikinnaka
Yace am feeling better gaskiya yanzun naji na warware sosai
Allah ya sauwaqa tafada sannan tace muje muci abinci koh
Yace haba baby wayace kiwahalarmin da kanki aida turawa kikayi akayi mana takeaway dayafi
Tace aa banice nadafa bama aunty naja ce ta aiko daxun
Ok tomuje yafada yana miqewa dan yanzun yaji ya warware kuma baijin wani ciwo ajikinsa
Suna zuwa falo tace umm ya Alamin dan Allah nakawo mana muci anan wlh banason zama acan dinne
Yizamanki zandauko mana muci anan kada kidamu yafada yana zaunar da ita akan lallausan catfet din dake malale atsakiyar kujerun
Shiya kawo masu komai sukaci sannan ya tattara yaje wanke komai hardana safe kafin yadawo
Tana kwance yasameta
Ganin zata tashi yasa yace aa yikwanciyanki babyna nima zama zanyi
Agefenta yazauna aqasa ya dago kanta ya daura akan cinyarsa
Hira mai dadi yake mata tareda dan mata tausa mai dadi hakan kuwa baqaramun dadi yamata ba dan jikinta dik ciwo yake mata
8:00pm
Tafito daga wanka tadanyi shafefenta wadda yawancima turarukane ta shafe jikinta dasu sannan ta dauki rigar baccinta iyaka cikinta saidan wandonsa 3quater baby pink colour sunmata kyau sosai
Tana gaban mirror tana daura ribbon akanta ya shigo
Tacikin mirror take kallonsa sai murmushi yake harya iso gareta
Rungumeta yayi tabaya yana shaqar kamshin jikinta
Da wata kasalalliyar murya yace babyna kinyi kyau kuma turarenki yamun dadi sosai
Yaqarasa maganar yana sunsunan wuyanta
Wani yar taji ajikinta saida tsikar jikinta ya tashi lokaci guda wani kasala ya sauqo mata
Saitin kunnenta yakai yakai bakinsa close ur eyes baby yace da ita
Lumshe idanunta tayi
Hannu yasaka acikin aljihunsa ya ciro wani container ya budeshi saitin fiskanta kafin yace bude idonki to
Ahankali ta bude idanunta nan tayi arba dawani hadadden kuma tsadadden zoben azurfa mai sharp din hrt guda biyu manne da juna sai tsakiyar kuma wani dan dutsen diamond ne mai masifar kyalli
Waw yeh sab kyahei ya Alamin?(kai mene ne wannan) tafada da irin abin ya birgeta
Acchihona?(yanada kyau) ya tambayeta yana kallon idanunta tacikin madubi
Haa bohoot acchihei(eh yana da kyau sosai)ta amsashi tana kallon zoben
Cikin murmushi yace tumare liye meri dil(nakine zuciyata)
Meri liye?(nawa ne)tasake tambayarsa da mamaki
Haa tumare liye(eh nakine) yabata amsa yana dago right hand nata
Yatsanta na kusa da danqaramin ya riqo yaciro zoben yasaka mata
Nan yahaska mata hannun yayi kyau sosai
Juyowa tayi ta rungumesa tana cewa nagode nagode ya Alamin
Shshsh ya isa haka baby u deserved morethan that my princess i luv u
Tsabar yadda taji dadi batasan lokacin datace i luv u too
Dago fiskanta yayi yana cewa kahona baby pls kahona(kisake fada pls kisake fada)
Kallon cikin idanunsa tayi tace kahana pyar hai(nace inasonka)
Wani yanayin farin ciki yasamu kansa lokaci 1
Hade bakinsu yayi yana kissing nata anatse
Sunjima ahaka kafin ya dagota yace babyna nagode sosai da kika bani soyayyarki nagode
Ya isa haka ya Alamin
Falo suka dawo sukaci abincinsu sannan sukadan taba hira
Ganin tafara bacci yasa yadagota har dakinsa brush sukayi tareda dauro alwala sannan suka kwanta
Haka ya rungumeta gagam kamar wani zai kwace masa ita
Yaso ya batta amma saiya kasa hakan nan yafara wasa da ita sosai
Ganin abinnasa bana qare bane yasa tafara kuka
Barin abinda yakeyi yayi yafara lallashinta
Babyna kiyi shiru abinki ba abinda zanmaki kinjiko
Nasan cewar bakya da lfy barin maki komaiba amma kibarni nayi wasa dake kozan samu natsuwa
Jin abinda yafada yasa ta juyo tana kallonsa
Ganin hakan yasa yacigaba da shaaninsa saida ya jagwalgwalata son ransa haryajisa yasamu natsuwa sannan ya kyaleta
*******
Kwanansa uku yana jinyar babynsa banda zallar qauna da shagwabata ba abinda yake
Officema report yayi kancewar baida lfy
Itakuma sai wani shagwabe masa take dadayi
Cikin kwana ukunnan tayi lfy rass takoma normal abinta
Shikuma adaddafe yayisu sabida wani matsanancin shaawarta kedamunsa
Saidai yadan rage zafi tafannin wasanni
Amma yaukam yaga tayi lfy sosai shiyasa ya danji sanyi aransa koba komai zai kashe qishirwarsa
Aiko dare nayi dawuri ya fito da maitarsa afili
Da farko ta tsorata sanda ya lallabata tukun ta amince
Kuma batasha wahalaba sai dai shikam kuka da kuka hadi da sambatu ya ringa yimata lokacin daya samu shiga Headquater.[truncated by WhatsApp]
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ
Budurwar Qauye๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ
Written by Faty Mmn Faty
September, 2017
6โฃ8โฃ
Bashiya saurara mataba saida yajisa he's totaly satisfied tukun ya kwanta agefenta yana maida numfashi hannunsa daya acikin gashin kanta yana sosawa ahankali
Itakuma bawai taji wahala baneba aa sai dai jikinta yayi tsami dan wani irin gajiya takeji sosai
Banda ruwa babu abinda take buqata,murya can qasa tace fanii(ruwa)
Baijitaba saida tamaimaita sau biyu sannan yaji kamar magana takeyi amma muryarta can qasa
Kunnensa ya kawo saitin bakinta yace baby na me kike fadane
Meh fiji fanii(zansha ruwa) tafada tana qoqarain tashi zaune
Ok babyna barin kawomaki yafada yana dagota zaune
Tashi yayi ya zura rigarsa ya fito kitchen din cikin falonta
Ruwa mai sanyi da cup ya dauko
Gefenta ya hawo ya zauna ya zuba mata ruwan ya miqo mata
Dakansa yabata tashanye tass
Kallonta yayi yace aqarane,girgiza kanta kawai tayi tace aa
Ajiyewa yayi akan bedside drawer sannan ya gyara mata kwanciya akan qirjinsa yana shafa bayanta ahankali
Babyna ya kirata,uum ta amsa tana sake kwantar da kanta akan chest nasa
Me kike buqata namaki arayuwa dan kincancanci namaki komai
Dakinsan irin natsuwar dakike bani ko hmmm
Cikin shagwaba tace nidai so da qaunarka nake buqata inkabani wannanma ya isheni komai arayuwa
Baby kifadi wani abu daban dan wannan kinriga da kinsamesa tuntuni
Sake shagwabewa tayi tace to nidai nidai ba... saikuma tayi shiru
Say it babyna komene inhar baisaba shari'aba zanmaki baranma nasan bazaki fadi abinda badaidai ba
So fadamun abinda kikeso
Toh nidai Allah kada kamun kishiya
Dariya abin yabasa harsaida ya dara yace oh babyna meyasa bakyason kishiyan?
Turo baki tayi kamar zatayi kuka tace dan gaskiya barin iya kallon kana shiga dakinta kuma nasan abinda kakemun shizakana mata
Shine yasa bakyason kishiyar umm my princess
Tace umm shine ai, murmushi yayi sosai yace toh kinason abinda nake makinne?
Shiru tayi bata amsashiba cos maganar tamata nauyi
Toh shikenan ashe kinason kishiyar kenan tunda nazaki amsaniba ya fada kamar gaske
Nidai Allah banaso kadaina fadama tafada kamar zatayi kuka
Yace ok ok shikenan naji toh kibani amsana nace kinason abinda nakemakin
Umm inaso tafada tana cusa kanta cikin qirjinsa kamar zata shige ciki
Murmushin jin dadi yayi yace toh dik sanda nanemeki bazaki hanani ba
Gyada kanta tayi alamar eh
Yace yawwa babyna toh tinda hakane kuwa kisa aranki keda kishiya har abada
Tace dagaske ya Alamin
Gyada kansa yayi yace gaske babyna banyin magana biyu kekadanki kin isheni rayuwa dik abinda akeso awajen mace nasamu so akan me zan daga maki hankali nadaga ma kaina
Kikwantar da hankali insha Allahu bakya cikin layin matan da suke zama da kishiya
Har abada baxan taba maki kishiyaba cos sonda nake maki bazan iya hadashi da wataba kece komaina ur my everything fatana kihaifamun yara kyawawamasu kama dake
Wani dadine taji ya mamaye mata zuciya hakan yasa ta qanqamesa tana cewa thankyou ya Alamin nagode
Abinda yasa yaketa janta damaganar sabida shagwabanta birgesa takeyi matuqa
Yace toh idan kinason nayarda kinji dadi saikinmin abu daya tak
Dago kanta tayi tana kallon fiskansa tace mene ne
Yace nidai gaskiya yanzun yakamata acanzamun suna nabar yayannan ko sweetyna
Murmushi tayi sosai tace indai wannan ne kazaba dakanka me kakeso inna kiranka dashi
Aa kam kedai kizaba da kanki
Tace toh muga muga one n only yamaka
Yace yes yamun beautyna
Tace toh shikenan one n only na tafada tana kaimasa wani special kiss a chiks nasa
Yace banyardaba amun kiss dingaskiya nidai
Lips nasa takai bakinta tafara tsotsa cikin wani salo dabaisan yadda zai fassara yadda yakejiba
Saidata rikitashi da kalan salonta wadda yasauqarsa a network out of service dan gagara haqura yayi saida yayi second round tukun
******
Kwanci tashi ba wuya awajen Allah yau watansu uku harda doriya dayin aure
Yanzun kowa ya gansu yasan hankalinsu akwance yake kuma suna matuqar zaman lfy da son junansu
Har basu iya boye yadda suke ji akan junansu
Babu wadda yakai su daddy farin cikin zamansu lfy gashi kusan dik sati sai sunje masu
Dikkanninsu sunyi kyau sunqara haske sunyi kyau sai sheqi suke
Cikin ikon Allah kuma acikin satin daya wuce Fauziyyah ta kammala service nata
Har liyafa papa ya hada mata kuma suka shirya suka tafi dambam
Sunje akan idan sunyi weekend sai yatafo ya barta ita tayi one week
Abba da mama sunyi farin cikin ganinsu kuma yanzunkam kobaa fada makaba kasan suna zaman lfy
Ranan sunday papa gagara tafiya