Showing 60001 words to 63000 words out of 86122 words

Chapter 21 - BUDURWAR QAUYE Complete-by miss Deejarh-.txt

26 Nov 2024

4815

yasaka baqaqen half shoes nasa na zallar fata


Designers perfoms ya feshe jikinsa nan da nan ya karade ko ina da qamshi


Breif case nasa ya dauka da woyoyinsa ya fito hannunsa riqe da car key nasa


Babu wadda zai kallesa bai sake ba koda kuwa tare suke kwana daki daya dan papa yayi no lie


Yana fitowa ya tarar anwanke masa mota sai sheqi take


Maaikatansa sukazo one by one suka gaidasa sannan ya bama Abdu kudin Abincinsu yace idan yaqare yayi magana shi ya wuce office idan ya dawo zaije gida ya taho masa da motocinsa


Ya amsa cikin ladabi sannan ya masa adawo lfy


Motarsa ya shiga ya kunna Ac hadi da wani daddan music


Ahankali yake tafiya harya fice direct gidan daddy ya nufa cos he wanna see his darkan(heart beat)


Lokacin daya shiga bakowa afalo sai talatu mai aiki


Bayan sun gaisa yace ina masu gidan


Tace yanzu hajiya ta koma amma bada jimawa ba zasu fito karyawa tunda 8 tawuce


Zama yayi abinsa ya danna wayarsa


Momcy ce ta fito daga side din daddy ganin papa zaune yasa tace papa lfy kuwa kaxo early morning


Dago kansa yayi yana murmushi yace morning momcy


Morning dear baka ansamun tambayar danayi maka ba


Dan shagwabe fiska yayi yace haba momcy mutum da gidansu danyazo sai antambayesa kawai nayimissing naku a lot that's why naxo early morning naganku kafin na tafi office


Dariyama abin ya bata cos ta fahimci abinda yake nufi


Tabe baki tayi tace good saikataso kayi break toh


Yana tashi daddy na fitowa shima cikin mamaki yace Alamin qalau kuwa naganka sassafe


Lfy lau daddy nazoyin breakfast ne fa


Yace yayi kyau to muje


Saida ya gaidashi kafin ya haura dinning ya zauna a permanent seat nasa


Fauziyyah ce ta fito cikin shirinta yau takusa makara dan jiya batasamu bacci da wuri ba


Ganin papa yasa tadan hade rai shikuma sai wani mayetaccen kallo yakebinta dashi


Saida ta gaida daddy da momcy tukun tadanyi kasa da murya kamar dole tace morning ya Alamin hakanma dan su momcy na zaune ne yasa ta gaishesa


Da faraasa yace morning dear kesi ho tum(yaya kike)


Me tikke ta amsa masa(lfyna lau)


That's great ya fada sannan ya cigaba da cin abincinsa


Itama zama tayi tayi break nata kafin ta miqe ta masu daddy sallama wadda dama shi ya koma falo ya zauna


Tsulum papa ya miqe yace shima ya tafi idan ya biyo to idan kuma bai biyoba sai gobe


Suna fita ya nufi motar fauziyyah tana budewa ya shige gefenta ya zauna abinsa


Juyowa tayi tana kallonsa akufule tace yeh he kya karehe tum(meye haka kake aikatawa)


Dubanta yayi yace kyah(kamar yaya)


Tace taya zaka shigomun mota haka baicin kanaga fita zanyi




Oh sorry dear nima ai fitan zanyi shine nakeso kuragemun hanya




Tace pls kafitamun amotana


Yace eyyerh pls kiragemun hanya mana tinda office zani


Tace no i cant pls kafita if not gashi ta miqo masa key namotar tace nisai infita


Qarema hannunta kallo yake wadda yasha lallen rani


Yace aakam keda motarki daman tawance tasami problem amma tinda kinqi shikena


Duban jerin motocin sa takeyi amma yace baya da motar da zaifita tabe baki tayi tace shikenan kafin ta tada motar suka tafi


Ahanya ba yadda baiba kan tayi maganar amma sam taqi






Haka ya haqura ya kyaleta......




✍🏻Faty Mmn Faty














Budurwar QauyeπŸ€·πŸΌβ€β™€πŸ€·πŸΌβ€β™€πŸ€·πŸΌβ€β™€


Written by Faty Mmn Faty


September, 2017


*I dedicated this page to Rahima Aminu Azare (Ummu Afreen), thanks 4 ur prayers, luv n support, I really appreciate,Mmn Faty 😘😍*


5⃣8⃣
Har suka iso hospital kallonta kawai yake yana murmushi cos ta matuqar birgesa


D way take driving anatse shiyasake birgesa gashi ta tsuke dan qaramun cute bakinta


Saida tayi parking tana daukan jakarta sannan ya bude ya fita


Zagayowa yayi ta side nata ya sunkuyo sosai lokacin itama ta bude zata fita


Wani killer smile ya mata cikin wani soft voice yace mata shukhriya(nagode)


Yana fadin hka ya wuce abinsa baijira amsarta ba dan yasan abune mai wahala ta kulasa


Kallo ta bisa dashi kafin ta dauke idanunta ahankali


Azuciyarta tace jibesa kamar mutumin kirki baicin dik wata kalar iskanci babu wadda bai iyaba


Tsaki tayi kafin ta fice itama dan kada ta makara


Shikuna yau hankali kwance ya shiga office nasa koba komai yau ya jima kusa da pyarinsa(mosoyiyarsa)


Saida ya kusa tashi kafin ya kira Abdu yazo office ya samesa ya bashi key din motarsa akan yaje ya kawo masa


******
Kwanci tashi babu wuya awajen Allah kwanaki sun shude hakama satittika tareda watanni


Yanzu biki saura sati uku kacal duk wasu shirye shirye babu wadda baa gamaba


Kama daga kan gidan da zasu zauna su lefe komai anshirya masa sai sauran abinda baa raasa ba


Papa kuwa yafi kowa doki da murnan karatowan bikin sai dai haryanzun ya gagara gane kan amarya


Daidai da maganar fatan baki bata hadsu sai yazama dole


Bayadda baibi da itaba taxo suje gidanta tagani amma fir taqi yadda
Haka ya haqura saidai shirye shiryensa bai fasa ba dan biki zaayi na kece raini


Biki saura sati dasu wuce dambam acan zaayi hidimar biki sai bayan biki dasu dawo bh


Aunty mabarukha kuwa yau take hanya yaranta kuma sai saura two days biki zasuzo da babansu sabida exams dasuke a school


Acan dambam ma baa barsu abaya ba dan shiri sosai su Abba suke suma


Momcy kuwa tunba yauba tafara hidimar gyara yarta ta kuma surkarta


Ita dai fauziyyah dik abinda ake bai dametaba hasalima ma da zaa qara lokacin tanaso


Kullum tunaninta ko wanne irin zama dasuyi da ya Alamin


Dik da sosai tana ganin canji atare dashi amma dik da haka zuciyarta taqi aminta da shi sabida sanin halinsa boyayye datayi


Ita tasan kawai jikinta yakeso yadda kullum bai gajiya da fada mata da turo mata messages na soyayyar qarya


Tabarwa Allah zabin alkhairi kawai amma batajin zata yadda tasakeyin zaman qunci agidansa


Da daddare suna zaune afalo tare da aunty mabarukha suna ta hira harda aunty niima itama tazo masu sai anjima mijinta zaizo sutafi


Aunty mabarukha tace mata sis dubamun abinda na daura awuta mana kada ruwan ya qone sosai idan yayi kauri kawai kisauqeshi ya huce


Tace toh sannan ta miqe
Tana shiga kitchen papa nashigowa hangota da yayi saiko yayi saurin wucewa yabi bayanta


Tana sauqe tukunyar yana shigowa


Juyowa tayi taga wane ne ganin shine yasa ta dauke kanta ta kunna famfo tana wanke hannunta


Qarasowa yayi ya tsaya abayanta matsota yayi sosai hartana jin sauqar numfashinsa akan dokin wuyanta


Shiru tayi tanajin wani iri hakanan ajikinta


Murya qasaqasa yace meri darkan(my hrt beat)
Menayi ne kike guduna uumm


Shiru tayi batace komaiba


Sake maimaita mata yayi cikin wata iriyar murya mai kashe jiki yace yakamata ya zuwa yanzun kimfahimci kyakykyawar manufata gamedake


Wlh bantaba tunanin na aureki dan na walaqantaki ko wata manufa ta daban ba


Inason kisan cewar dik wani hali nawa da kika sani ada yanzun munyi hannun riga dashi


Idanma wannan kike tunani toh ki cireshi daga ranki


Jin tayi shiru ganan ruwa na zuba takasa qarisa wanke hannunta yasa ya qara samun courage dan yaga kamar magangannunsa sun shigeta kuma sunyi tasiri akanta


Sake matsota yayi har kirjinsa na gugan bayanta ya saka hannunsa biyu ya riqo nata yafara wanke mata hannayen dashi baiga wani abu ajikiba da harta tsaya wankewa


Santsin hannunta acikin ruwan shiya masa dadi har ya rajaa yana murzawa ahankali


Bakinsa ya kawo daidai kunnenta yana cewa idan kina tunanin wani abu nakeso ajikinki kinyi kuskure


Nafara sonkine tun kina yanda kike abaya tunkuma banganki ayanzuba


Sonki acikin jinina yake pls My Fauzy kibani dama na nuna maki irin kalan sonda nake maki na kuma wanke laifina na baya


Yana fadin haka ya kashe ruwan yace i luv u my pretty sannan ya juya ya fice


Nan ya barta kamar andasata dan gabadaya maganganunsa kemata yawo akwanyarta


Saidai dik da haka bataji wani canjin akan tsanar da tamasa ba


*****
Washegari da safe ya kira aunty mabarukha akan ta lallama masa fauziyyah da yamma zaizo su fita zata rakashi wani waje


Saida aunty ta wanasa kafin ta amince


Haka ta fadama fauziyyah ta shirya 4pm papa zaizo sufita


Batayima ta musu ba dan tana matuqar ganin girmnta


Haka badan ranta yasoba ta shirya cikin wata doguwar rigar material rainbow colour wacce ta matuqar qarbanta


Earing dogi tasaka blue colour sai bangles nata suma passion design ne combination colour


Saita yane kanta da blue veil madaidaici


Waya ya kirata yace pls ta fito yana mota yana jiranta


Takalmanta masu tsini tasaka suma blue colour saita riqe yar qaramar purse nata itama blue colour


Masha Allah nan tafito kamar asaceta agudu dan kyau


Tunda ta fito ya zuba mata idanu yana kallon takunta cikin natsuwa dan tamatuqar birgesa kuma kwalliyar tayimasa 100%


Saida takusa qarasowa ya fito ya bude mata motar


Tana isowa yace bismillah My preety


Shiga tayi ta zauna sannan ya rufe ya zagayo


Ko kallonsa bataiba baran ta gaidashi


Inayini rankishi dade yafada yana kallonta


Shiru tayi kamar bada ita yakeba


Marairaice murya yayi yace haba My Fauzy ko gaisuwan nawama bazaki amsaba


Sai anan ta juyo ta kallesa tace pls idan abinda yasa katakureni nafito kenan toh sai anjima tafada tana kokarin bude motar


Da sauri yace aa am sorry idan ranki ya baci daga haka baikuma cewa komaiba


Ahankali yake tafiya dan yanajin dadin yanayin yau sosai


Saida ya iso wani babban super market yayi parking awajen


Kallonta yayi yace mujeko n pls kidauki abinda kikeso kinji


Rai ahade tace bana buqatar komai


I know baki buqatar komai amma irin kinmin rakiyan nan aibai kamata kikoma empty hand ba


Tace toh bani buqata


Muje to yafada atare suka shiga inda yayima kansa shopping abinda ya kawosa sanna yacigaba jibga kayan ciyeciye da wasu abubuwan amfani na qamshi wannan na fauziyyah ne


Harta gaji tace nafa gaji


Yace ainagama muje sunzo daidai wajen teddy sai wata baby girl wadda shekatunta bazasu fice uku ba tazo tasha gabansu tanata dariya tana cewa daddy ganan teddyna


Daga bayansu sukaji ana cewa fauziyya stop there stop there


Jin an ambaci sunan fauziyyah yasa dik suka juya


Saidai wa fauziyyah zatagani mutuminda ko ta shekara dari rabonta dashi zata ganeshi dikda kuwa canzawar dataga yayi


Shima kallonta ya tsayayi yana tabbatarma kansa itace bawai dikda rabonsa da ita yayi shekaru amma kamanninta bazai bace masa cos her immage is in his heart


Qarasowa sukayi shida matar dake gefensa wata black beauty amma ita saita qarasa ta dauki babyn tana cewa oh My Fauzy meyasa bakijin magana kinason kinasani gudune eh


Kallon babyn papa ya kumayi jin ankirata da sunan dayafi qauna


Murmushi Fauziyyah tayi masa tace uncle yasir dama zansake ganinka arayuwa


Shima murmushi yayi yace Fatima


Papa ne ya juyo yana masa murmushi tare da miqa masa hannu jin yadda fauziyyah ta kira sunan saiya tuno masa da me wannan sunan


Gaisawa sukayi kamar sunsan juna


Bayan sungaisa da fauziyyah ya nuna mata matar dake riqe da baby yace this is my wife Jalila n my dauther Fauziyyah


Kallonsa tayi tace wannan babynkane kuma sunanta fauziyyah


Murmushi yayi sannan yace yeah


Gaisawa tayi da matarsa tana kuma mamakin yadda yasir baimanta da itaba tasan kobai fada mataba takwara ya mata


Ganin tadanyi shiru yasa yace wannan ne maigidannaki yafada yana nuna papa


Gyada masa kanta tayi tace eh nan suka sake gaisawa da papa sannan ya dauki little fauzy


Yace mata babyna kinason teddyne


Eh uncle tafada tana maqalesa yace ok zabi wadda kikeso insaya maki ko


Da fara arta ta dauki manya guda biyu yace sukadai kikeso


Tace eh uncle


Yana riqe da ita ya qarisa wajen biyan kudi katinsa ya bayar nan aka hadamusu kayayyakin


Yariqowa little fauzy nata ya dawo da ita wajen daddynta sannan sukayi sallama suka tafi


Haushin yasir ne ya kama papa ganin yadda mood din fauziyyah ya canza daga ganin yasir saikuma aside guda yanajin son babynsu inama su barmasa ita......


✍🏻 Faty Mmn Faty








🌾🌾🌾🌾🌾🌾




🌾🌾🌾🌾




🌾🌾🌾






Budurwar QauyeπŸ€·πŸΌβ€β™€πŸ€·πŸΌβ€β™€πŸ€·πŸΌβ€β™€




Written by Faty Mmn Faty



September, 2017






5⃣9⃣
Fitowa sukayi daya daga cikin masu daukan kaya na biye dasu har mota


Saida aka loda kayan a mota sannan ya zagayo side din datake tsaye ta jingina da jikin motar da alamun hankalinta yayi nisa awajen tunani


Bude mata qofar yayi kafin yace shall we
Saida yasake maimaitawa kafin ahankali ta matso ta shiga ya rufe


Zagayowa yayi ya zauna sannan yama motar key yafara tafiya yana tunanin yanayin data shiga one time
Zuciyarsa ce ta aminta kan ya tambayeta mene ne damuwarta


Juyowa kadan yayi ya kalleta kafin ya maida hankalinsa kan titi
Cikin sanyin murya yace My Fauzy kya hua(meke faruwa)naga mood naki ya canza


Shiru tayi kamar bada ita yake ba


Sake maimaita mata tambayar yayi yana cewa lokacin damuka fito ba haka yanayinki yake ba but lokaci guda kincanza kyiu(meyasa)
Pls My Fauzy ki amsamun mana wlh bani qaunar ganinki cikin damuwa


Ahankali ta kallesa kadan tace ya Alamin dan Allah kadaina kirana da wannan sunan na roqeqa ta karisa maganar kamar zatayi kuka hawaye na ciko idanuwanta


Meye laifi danna kiraki da My Fauzy keba tawa bace uum ko kina manta cewar remain few days kizama mallakina so banga wani damuwaba danna kiraki da My Fa...
Baikaiga qarisawa ba yaji tafashe da kuka sosai


Subhanallahi haba dear danna fada maki wannan sunan shine bakiso harda kuka to kiyi haquri i promissed u barin sakeba


Ganin yanata surutansa ko kulasa bataiba saima cigaba da kukanta da tayi yasa ahankali ya gangara gefen titi yayi parking


Lallaminta yafara hadi da bata haquri kancewar bazai kuma mata abinda batasoba kuma tayafe masa


Amma fir taqi sauraronsa saima kuka datake sosai


Shikuma jin kukan yake har cikin zuciyarsa ganin baya da option kawai saiya dan matso ya jawota jikinsa ya rungume


Cikin muryar lallashi yafara magana yana cewa swt hrt am begging u kiyi haquri kibar kukan nan namaki alqawarin koda wasa barin kuma fada makiba tunda bakiso
Banason jin kukanki yana tabamun zuciya har cikin raina nakeji


Cikin kuka tafara qoqarin janye jikinta tana cewa kadaina bani haquri kabarni nayi kuka shikadaine zai ragemum radadin abinda nakeji


Sake riqeta yayi sosai ajikinsa yana patting bayanta smootly
Yace nasan abinda yasaki kuka n banson tuna maki kuma saidai inason roqonki kibani damar na gwada maki kalar sonda nake maki wlh nayi alqawarin zan kula dake har qarshen rayuwata bazan taba cutardake ba


Kuma da kike kuka sabida ganin yasir bagashiba shima harda matarsa da yarsa


So pls kimanta da baya da abinda yafaru kidauka komai Rubutaccen Alamarine bazai kuma canzuba


Haka yaita lallaminta da kalamai masu dadi harya samu ta tsagaita kukan sai ajiyar zuciya datakeyi


Sunfi 30mins kafin yasamu kanta ahankali ya janye jikinsa daga nata ya tashi motar


Suna isowa gida tafice cikin saa tasamu bakowa acikin falo sabida haka ta wuce dakinta kawai ta kwanta


Shikuma fitowa yayi ya dauki iyaka kayanta ya wuce ciki dasu
Dakinta ya shiga nan yasameta kwance


Baice da ita komaiba ya ya ajiye mata ya fice


*****
Afannin yasirma ganin fauziyyah ya tayar masa da abinda ya jima yana damunsa amma haka ya danne zuciyarsa ya haqura gudun kada matarsa ta fahimta


Kuma baya samum matsala da ita so baison tawajensa asamu rashin jituwa tunda dama tasan da labarin fauziyyah yaukuma taganta ido da ido


Kimanin shekaru hudu kenan da auren yasir


Bayan sundawo daga dambam akan baisamu auren fauziyyah ba lokacin ya shiga matsanancin hali sosai


Saida ya kwanta jinya tun abin yanabawa iyeyensa haushi yafara basu tausayi


Da kyar suka samu kansa yadan warware shinefa baffansa ya bashi yarsa ya aura


Baiyi musuba ya amince dan yanason ya manta fauziyyah aransa tunda yasan tamasa nisa har abada


Itama bataqiba dan dama tajima tanason yasir babanta yana fada mata ta amince


Bayan bikinsu da yadda take kula dashi take nuna masa qauna har ta shiga cikin ransa yafara sonta
Koda ta haihuma baiboye mataba yace sunan yarsa fatima yakeso kuma ana kiranta da fauziyyah


Nanma bataqiba dan burinta ta faranta masa


Wannan kenan




*****
Tunda aunty mabarukha tazo bata zaunaba sai hidimar gyaran amarya take musamman da wadanda ta dakko masu gyara


Dinkunanta ma dik ita ta bada wadda zatayi fitan biki


Kuma tundaga ranan papa baikuna saka fauziyyah a idonsaba


Saidai yaqaraci surutansa awaya nanma text dan bata daukar wayarsa kam


Cikin sati biyu babu abinda ya rage na shirin biki komai ya kankama sai ranan biki kawai ake jira


Fauziyyah kuwa tayi natuqar kyau na birgewa dan baqaramin gyara tashaba ga wani sheqi da da santsi da fatarta tayi


Washe gari suka tattara suka nufi dambam amma gidan Abba aka kaita sabida dagacan zaa dauki amarya


Kuma washegari zaa fara shagalin biki


Papa kuma sai aure saura 3days zai iso sabida wasu abokansu sa zasu taho tare kuma ananne zaayi hidimarda zai halatta.....


✍🏻Faty Mmn Faty










🌾🌾🌾🌾🌾🌾




🌾🌾🌾🌾




🌾🌾🌾






Budurwar QauyeπŸ€·πŸΌβ€β™€πŸ€·πŸΌβ€β™€πŸ€·πŸΌβ€β™€


Written by Faty Mmn Faty


September, 2017




*This page goes to Mmn Faty Novel Fans, Mmn Faty ta πŸ‘πŸ» maku 😘😍*




6⃣0⃣
Washe hari aka fara hidimar biki amma na gargajiyar aladarsu


Amarya tayi kyau kamar ba gobe,dikkannin wadan da suka halarcin wannan hidima sunyi san barka dayima papa murnan samun mace kam tare damasa adduar Allah yasa yadda yanayinta yake haka halayenta suke


The following day ma haka akasake wani hidimar nanma haka aka watse taro lfy lau


Papa nacan bauchi jiyake wane yayi tsuntsu ya taho yaga gimbiyarsa


Bayadda baiyiba da Aunty Mabarukha kan ta turo masa pics din Fauziyyah na hidimar biki amma fir taqi tace mene kake sauri badai kaima daka xoba kuma gidanka zaakawo maka ita so nothing to worry about


Haka ya dami aunty niima itanma sammaqal dan hada baki sukayi sunfison yaganta azahiri yaga yadda tadawo akwanakin da baiganta ba


Ana gobe papa zasu iso da abokanansa akayi sakun lalle namma guri ya burge dan yan uwa anhadu both side na ango da amarya


Sai wajen 10pm aka tashi daga taro


Jamaar garin dambam sun shaida ana biki afada dan yadda tako ina manyan motoci ke shawagi abinka da bikin manyan mutane maaikata da yan kasuwa


Ga yan uwan Abba dana Mama gari gari dik sonzo saikace shine aurenta na fari


Papa kuwa yayi juyin duniya akan tadau wayarsa koda muryartane yaji kozaiji sauqin abinda yakeji azuciyarsa


Amma sam taqi text kan text daya dametama saita kashe wayartama dan gaba daya bata son damuwa


*****
Tunsafe suka kamo hanya inkagansu kace daukar amarya akatafi yadda sukayi comboy na motoci


Zumudin papa har bai boyuwa burinsa kawai yasaka tauraruwarsa a idanunsa


12:30pm suka shigo dambam
Direct gidan daddy suka wuce inda zasu zauna da friends nasa acan tunda su daddy afada suka sauqa


Bayan sunci abinci suka dan kwanta kafin lokacin tafiya KAMU


Amma sam papa ya gagara kwanciya burinsa kawai 4pm tayi su wuce wajen KAMUN


Ana

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login