Showing 60001 words to 63000 words out of 86122 words
yasaka baqaqen half shoes nasa na zallar fata
Designers perfoms ya feshe jikinsa nan da nan ya karade ko ina da qamshi
Breif case nasa ya dauka da woyoyinsa ya fito hannunsa riqe da car key nasa
Babu wadda zai kallesa bai sake ba koda kuwa tare suke kwana daki daya dan papa yayi no lie
Yana fitowa ya tarar anwanke masa mota sai sheqi take
Maaikatansa sukazo one by one suka gaidasa sannan ya bama Abdu kudin Abincinsu yace idan yaqare yayi magana shi ya wuce office idan ya dawo zaije gida ya taho masa da motocinsa
Ya amsa cikin ladabi sannan ya masa adawo lfy
Motarsa ya shiga ya kunna Ac hadi da wani daddan music
Ahankali yake tafiya harya fice direct gidan daddy ya nufa cos he wanna see his darkan(heart beat)
Lokacin daya shiga bakowa afalo sai talatu mai aiki
Bayan sun gaisa yace ina masu gidan
Tace yanzu hajiya ta koma amma bada jimawa ba zasu fito karyawa tunda 8 tawuce
Zama yayi abinsa ya danna wayarsa
Momcy ce ta fito daga side din daddy ganin papa zaune yasa tace papa lfy kuwa kaxo early morning
Dago kansa yayi yana murmushi yace morning momcy
Morning dear baka ansamun tambayar danayi maka ba
Dan shagwabe fiska yayi yace haba momcy mutum da gidansu danyazo sai antambayesa kawai nayimissing naku a lot that's why naxo early morning naganku kafin na tafi office
Dariyama abin ya bata cos ta fahimci abinda yake nufi
Tabe baki tayi tace good saikataso kayi break toh
Yana tashi daddy na fitowa shima cikin mamaki yace Alamin qalau kuwa naganka sassafe
Lfy lau daddy nazoyin breakfast ne fa
Yace yayi kyau to muje
Saida ya gaidashi kafin ya haura dinning ya zauna a permanent seat nasa
Fauziyyah ce ta fito cikin shirinta yau takusa makara dan jiya batasamu bacci da wuri ba
Ganin papa yasa tadan hade rai shikuma sai wani mayetaccen kallo yakebinta dashi
Saida ta gaida daddy da momcy tukun tadanyi kasa da murya kamar dole tace morning ya Alamin hakanma dan su momcy na zaune ne yasa ta gaishesa
Da faraasa yace morning dear kesi ho tum(yaya kike)
Me tikke ta amsa masa(lfyna lau)
That's great ya fada sannan ya cigaba da cin abincinsa
Itama zama tayi tayi break nata kafin ta miqe ta masu daddy sallama wadda dama shi ya koma falo ya zauna
Tsulum papa ya miqe yace shima ya tafi idan ya biyo to idan kuma bai biyoba sai gobe
Suna fita ya nufi motar fauziyyah tana budewa ya shige gefenta ya zauna abinsa
Juyowa tayi tana kallonsa akufule tace yeh he kya karehe tum(meye haka kake aikatawa)
Dubanta yayi yace kyah(kamar yaya)
Tace taya zaka shigomun mota haka baicin kanaga fita zanyi
Oh sorry dear nima ai fitan zanyi shine nakeso kuragemun hanya
Tace pls kafitamun amotana
Yace eyyerh pls kiragemun hanya mana tinda office zani
Tace no i cant pls kafita if not gashi ta miqo masa key namotar tace nisai infita
Qarema hannunta kallo yake wadda yasha lallen rani
Yace aakam keda motarki daman tawance tasami problem amma tinda kinqi shikena
Duban jerin motocin sa takeyi amma yace baya da motar da zaifita tabe baki tayi tace shikenan kafin ta tada motar suka tafi
Ahanya ba yadda baiba kan tayi maganar amma sam taqi
Haka ya haqura ya kyaleta......
βπ»Faty Mmn Faty
Budurwar Qauyeπ€·πΌββπ€·πΌββπ€·πΌββ
Written by Faty Mmn Faty
September, 2017
*I dedicated this page to Rahima Aminu Azare (Ummu Afreen), thanks 4 ur prayers, luv n support, I really appreciate,Mmn Faty ππ*
5β£8β£
Har suka iso hospital kallonta kawai yake yana murmushi cos ta matuqar birgesa
D way take driving anatse shiyasake birgesa gashi ta tsuke dan qaramun cute bakinta
Saida tayi parking tana daukan jakarta sannan ya bude ya fita
Zagayowa yayi ta side nata ya sunkuyo sosai lokacin itama ta bude zata fita
Wani killer smile ya mata cikin wani soft voice yace mata shukhriya(nagode)
Yana fadin hka ya wuce abinsa baijira amsarta ba dan yasan abune mai wahala ta kulasa
Kallo ta bisa dashi kafin ta dauke idanunta ahankali
Azuciyarta tace jibesa kamar mutumin kirki baicin dik wata kalar iskanci babu wadda bai iyaba
Tsaki tayi kafin ta fice itama dan kada ta makara
Shikuna yau hankali kwance ya shiga office nasa koba komai yau ya jima kusa da pyarinsa(mosoyiyarsa)
Saida ya kusa tashi kafin ya kira Abdu yazo office ya samesa ya bashi key din motarsa akan yaje ya kawo masa
******
Kwanci tashi babu wuya awajen Allah kwanaki sun shude hakama satittika tareda watanni
Yanzu biki saura sati uku kacal duk wasu shirye shirye babu wadda baa gamaba
Kama daga kan gidan da zasu zauna su lefe komai anshirya masa sai sauran abinda baa raasa ba
Papa kuwa yafi kowa doki da murnan karatowan bikin sai dai haryanzun ya gagara gane kan amarya
Daidai da maganar fatan baki bata hadsu sai yazama dole
Bayadda baibi da itaba taxo suje gidanta tagani amma fir taqi yadda
Haka ya haqura saidai shirye shiryensa bai fasa ba dan biki zaayi na kece raini
Biki saura sati dasu wuce dambam acan zaayi hidimar biki sai bayan biki dasu dawo bh
Aunty mabarukha kuwa yau take hanya yaranta kuma sai saura two days biki zasuzo da babansu sabida exams dasuke a school
Acan dambam ma baa barsu abaya ba dan shiri sosai su Abba suke suma
Momcy kuwa tunba yauba tafara hidimar gyara yarta ta kuma surkarta
Ita dai fauziyyah dik abinda ake bai dametaba hasalima ma da zaa qara lokacin tanaso
Kullum tunaninta ko wanne irin zama dasuyi da ya Alamin
Dik da sosai tana ganin canji atare dashi amma dik da haka zuciyarta taqi aminta da shi sabida sanin halinsa boyayye datayi
Ita tasan kawai jikinta yakeso yadda kullum bai gajiya da fada mata da turo mata messages na soyayyar qarya
Tabarwa Allah zabin alkhairi kawai amma batajin zata yadda tasakeyin zaman qunci agidansa
Da daddare suna zaune afalo tare da aunty mabarukha suna ta hira harda aunty niima itama tazo masu sai anjima mijinta zaizo sutafi
Aunty mabarukha tace mata sis dubamun abinda na daura awuta mana kada ruwan ya qone sosai idan yayi kauri kawai kisauqeshi ya huce
Tace toh sannan ta miqe
Tana shiga kitchen papa nashigowa hangota da yayi saiko yayi saurin wucewa yabi bayanta
Tana sauqe tukunyar yana shigowa
Juyowa tayi taga wane ne ganin shine yasa ta dauke kanta ta kunna famfo tana wanke hannunta
Qarasowa yayi ya tsaya abayanta matsota yayi sosai hartana jin sauqar numfashinsa akan dokin wuyanta
Shiru tayi tanajin wani iri hakanan ajikinta
Murya qasaqasa yace meri darkan(my hrt beat)
Menayi ne kike guduna uumm
Shiru tayi batace komaiba
Sake maimaita mata yayi cikin wata iriyar murya mai kashe jiki yace yakamata ya zuwa yanzun kimfahimci kyakykyawar manufata gamedake
Wlh bantaba tunanin na aureki dan na walaqantaki ko wata manufa ta daban ba
Inason kisan cewar dik wani hali nawa da kika sani ada yanzun munyi hannun riga dashi
Idanma wannan kike tunani toh ki cireshi daga ranki
Jin tayi shiru ganan ruwa na zuba takasa qarisa wanke hannunta yasa ya qara samun courage dan yaga kamar magangannunsa sun shigeta kuma sunyi tasiri akanta
Sake matsota yayi har kirjinsa na gugan bayanta ya saka hannunsa biyu ya riqo nata yafara wanke mata hannayen dashi baiga wani abu ajikiba da harta tsaya wankewa
Santsin hannunta acikin ruwan shiya masa dadi har ya rajaa yana murzawa ahankali
Bakinsa ya kawo daidai kunnenta yana cewa idan kina tunanin wani abu nakeso ajikinki kinyi kuskure
Nafara sonkine tun kina yanda kike abaya tunkuma banganki ayanzuba
Sonki acikin jinina yake pls My Fauzy kibani dama na nuna maki irin kalan sonda nake maki na kuma wanke laifina na baya
Yana fadin haka ya kashe ruwan yace i luv u my pretty sannan ya juya ya fice
Nan ya barta kamar andasata dan gabadaya maganganunsa kemata yawo akwanyarta
Saidai dik da haka bataji wani canjin akan tsanar da tamasa ba
*****
Washegari da safe ya kira aunty mabarukha akan ta lallama masa fauziyyah da yamma zaizo su fita zata rakashi wani waje
Saida aunty ta wanasa kafin ta amince
Haka ta fadama fauziyyah ta shirya 4pm papa zaizo sufita
Batayima ta musu ba dan tana matuqar ganin girmnta
Haka badan ranta yasoba ta shirya cikin wata doguwar rigar material rainbow colour wacce ta matuqar qarbanta
Earing dogi tasaka blue colour sai bangles nata suma passion design ne combination colour
Saita yane kanta da blue veil madaidaici
Waya ya kirata yace pls ta fito yana mota yana jiranta
Takalmanta masu tsini tasaka suma blue colour saita riqe yar qaramar purse nata itama blue colour
Masha Allah nan tafito kamar asaceta agudu dan kyau
Tunda ta fito ya zuba mata idanu yana kallon takunta cikin natsuwa dan tamatuqar birgesa kuma kwalliyar tayimasa 100%
Saida takusa qarasowa ya fito ya bude mata motar
Tana isowa yace bismillah My preety
Shiga tayi ta zauna sannan ya rufe ya zagayo
Ko kallonsa bataiba baran ta gaidashi
Inayini rankishi dade yafada yana kallonta
Shiru tayi kamar bada ita yakeba
Marairaice murya yayi yace haba My Fauzy ko gaisuwan nawama bazaki amsaba
Sai anan ta juyo ta kallesa tace pls idan abinda yasa katakureni nafito kenan toh sai anjima tafada tana kokarin bude motar
Da sauri yace aa am sorry idan ranki ya baci daga haka baikuma cewa komaiba
Ahankali yake tafiya dan yanajin dadin yanayin yau sosai
Saida ya iso wani babban super market yayi parking awajen
Kallonta yayi yace mujeko n pls kidauki abinda kikeso kinji
Rai ahade tace bana buqatar komai
I know baki buqatar komai amma irin kinmin rakiyan nan aibai kamata kikoma empty hand ba
Tace toh bani buqata
Muje to yafada atare suka shiga inda yayima kansa shopping abinda ya kawosa sanna yacigaba jibga kayan ciyeciye da wasu abubuwan amfani na qamshi wannan na fauziyyah ne
Harta gaji tace nafa gaji
Yace ainagama muje sunzo daidai wajen teddy sai wata baby girl wadda shekatunta bazasu fice uku ba tazo tasha gabansu tanata dariya tana cewa daddy ganan teddyna
Daga bayansu sukaji ana cewa fauziyya stop there stop there
Jin an ambaci sunan fauziyyah yasa dik suka juya
Saidai wa fauziyyah zatagani mutuminda ko ta shekara dari rabonta dashi zata ganeshi dikda kuwa canzawar dataga yayi
Shima kallonta ya tsayayi yana tabbatarma kansa itace bawai dikda rabonsa da ita yayi shekaru amma kamanninta bazai bace masa cos her immage is in his heart
Qarasowa sukayi shida matar dake gefensa wata black beauty amma ita saita qarasa ta dauki babyn tana cewa oh My Fauzy meyasa bakijin magana kinason kinasani gudune eh
Kallon babyn papa ya kumayi jin ankirata da sunan dayafi qauna
Murmushi Fauziyyah tayi masa tace uncle yasir dama zansake ganinka arayuwa
Shima murmushi yayi yace Fatima
Papa ne ya juyo yana masa murmushi tare da miqa masa hannu jin yadda fauziyyah ta kira sunan saiya tuno masa da me wannan sunan
Gaisawa sukayi kamar sunsan juna
Bayan sungaisa da fauziyyah ya nuna mata matar dake riqe da baby yace this is my wife Jalila n my dauther Fauziyyah
Kallonsa tayi tace wannan babynkane kuma sunanta fauziyyah
Murmushi yayi sannan yace yeah
Gaisawa tayi da matarsa tana kuma mamakin yadda yasir baimanta da itaba tasan kobai fada mataba takwara ya mata
Ganin tadanyi shiru yasa yace wannan ne maigidannaki yafada yana nuna papa
Gyada masa kanta tayi tace eh nan suka sake gaisawa da papa sannan ya dauki little fauzy
Yace mata babyna kinason teddyne
Eh uncle tafada tana maqalesa yace ok zabi wadda kikeso insaya maki ko
Da fara arta ta dauki manya guda biyu yace sukadai kikeso
Tace eh uncle
Yana riqe da ita ya qarisa wajen biyan kudi katinsa ya bayar nan aka hadamusu kayayyakin
Yariqowa little fauzy nata ya dawo da ita wajen daddynta sannan sukayi sallama suka tafi
Haushin yasir ne ya kama papa ganin yadda mood din fauziyyah ya canza daga ganin yasir saikuma aside guda yanajin son babynsu inama su barmasa ita......
βπ» Faty Mmn Faty
πΎπΎπΎπΎπΎπΎ
πΎπΎπΎπΎ
πΎπΎπΎ
Budurwar Qauyeπ€·πΌββπ€·πΌββπ€·πΌββ
Written by Faty Mmn Faty
September, 2017
5β£9β£
Fitowa sukayi daya daga cikin masu daukan kaya na biye dasu har mota
Saida aka loda kayan a mota sannan ya zagayo side din datake tsaye ta jingina da jikin motar da alamun hankalinta yayi nisa awajen tunani
Bude mata qofar yayi kafin yace shall we
Saida yasake maimaitawa kafin ahankali ta matso ta shiga ya rufe
Zagayowa yayi ya zauna sannan yama motar key yafara tafiya yana tunanin yanayin data shiga one time
Zuciyarsa ce ta aminta kan ya tambayeta mene ne damuwarta
Juyowa kadan yayi ya kalleta kafin ya maida hankalinsa kan titi
Cikin sanyin murya yace My Fauzy kya hua(meke faruwa)naga mood naki ya canza
Shiru tayi kamar bada ita yake ba
Sake maimaita mata tambayar yayi yana cewa lokacin damuka fito ba haka yanayinki yake ba but lokaci guda kincanza kyiu(meyasa)
Pls My Fauzy ki amsamun mana wlh bani qaunar ganinki cikin damuwa
Ahankali ta kallesa kadan tace ya Alamin dan Allah kadaina kirana da wannan sunan na roqeqa ta karisa maganar kamar zatayi kuka hawaye na ciko idanuwanta
Meye laifi danna kiraki da My Fauzy keba tawa bace uum ko kina manta cewar remain few days kizama mallakina so banga wani damuwaba danna kiraki da My Fa...
Baikaiga qarisawa ba yaji tafashe da kuka sosai
Subhanallahi haba dear danna fada maki wannan sunan shine bakiso harda kuka to kiyi haquri i promissed u barin sakeba
Ganin yanata surutansa ko kulasa bataiba saima cigaba da kukanta da tayi yasa ahankali ya gangara gefen titi yayi parking
Lallaminta yafara hadi da bata haquri kancewar bazai kuma mata abinda batasoba kuma tayafe masa
Amma fir taqi sauraronsa saima kuka datake sosai
Shikuma jin kukan yake har cikin zuciyarsa ganin baya da option kawai saiya dan matso ya jawota jikinsa ya rungume
Cikin muryar lallashi yafara magana yana cewa swt hrt am begging u kiyi haquri kibar kukan nan namaki alqawarin koda wasa barin kuma fada makiba tunda bakiso
Banason jin kukanki yana tabamun zuciya har cikin raina nakeji
Cikin kuka tafara qoqarin janye jikinta tana cewa kadaina bani haquri kabarni nayi kuka shikadaine zai ragemum radadin abinda nakeji
Sake riqeta yayi sosai ajikinsa yana patting bayanta smootly
Yace nasan abinda yasaki kuka n banson tuna maki kuma saidai inason roqonki kibani damar na gwada maki kalar sonda nake maki wlh nayi alqawarin zan kula dake har qarshen rayuwata bazan taba cutardake ba
Kuma da kike kuka sabida ganin yasir bagashiba shima harda matarsa da yarsa
So pls kimanta da baya da abinda yafaru kidauka komai Rubutaccen Alamarine bazai kuma canzuba
Haka yaita lallaminta da kalamai masu dadi harya samu ta tsagaita kukan sai ajiyar zuciya datakeyi
Sunfi 30mins kafin yasamu kanta ahankali ya janye jikinsa daga nata ya tashi motar
Suna isowa gida tafice cikin saa tasamu bakowa acikin falo sabida haka ta wuce dakinta kawai ta kwanta
Shikuma fitowa yayi ya dauki iyaka kayanta ya wuce ciki dasu
Dakinta ya shiga nan yasameta kwance
Baice da ita komaiba ya ya ajiye mata ya fice
*****
Afannin yasirma ganin fauziyyah ya tayar masa da abinda ya jima yana damunsa amma haka ya danne zuciyarsa ya haqura gudun kada matarsa ta fahimta
Kuma baya samum matsala da ita so baison tawajensa asamu rashin jituwa tunda dama tasan da labarin fauziyyah yaukuma taganta ido da ido
Kimanin shekaru hudu kenan da auren yasir
Bayan sundawo daga dambam akan baisamu auren fauziyyah ba lokacin ya shiga matsanancin hali sosai
Saida ya kwanta jinya tun abin yanabawa iyeyensa haushi yafara basu tausayi
Da kyar suka samu kansa yadan warware shinefa baffansa ya bashi yarsa ya aura
Baiyi musuba ya amince dan yanason ya manta fauziyyah aransa tunda yasan tamasa nisa har abada
Itama bataqiba dan dama tajima tanason yasir babanta yana fada mata ta amince
Bayan bikinsu da yadda take kula dashi take nuna masa qauna har ta shiga cikin ransa yafara sonta
Koda ta haihuma baiboye mataba yace sunan yarsa fatima yakeso kuma ana kiranta da fauziyyah
Nanma bataqiba dan burinta ta faranta masa
Wannan kenan
*****
Tunda aunty mabarukha tazo bata zaunaba sai hidimar gyaran amarya take musamman da wadanda ta dakko masu gyara
Dinkunanta ma dik ita ta bada wadda zatayi fitan biki
Kuma tundaga ranan papa baikuna saka fauziyyah a idonsaba
Saidai yaqaraci surutansa awaya nanma text dan bata daukar wayarsa kam
Cikin sati biyu babu abinda ya rage na shirin biki komai ya kankama sai ranan biki kawai ake jira
Fauziyyah kuwa tayi natuqar kyau na birgewa dan baqaramin gyara tashaba ga wani sheqi da da santsi da fatarta tayi
Washe gari suka tattara suka nufi dambam amma gidan Abba aka kaita sabida dagacan zaa dauki amarya
Kuma washegari zaa fara shagalin biki
Papa kuma sai aure saura 3days zai iso sabida wasu abokansu sa zasu taho tare kuma ananne zaayi hidimarda zai halatta.....
βπ»Faty Mmn Faty
πΎπΎπΎπΎπΎπΎ
πΎπΎπΎπΎ
πΎπΎπΎ
Budurwar Qauyeπ€·πΌββπ€·πΌββπ€·πΌββ
Written by Faty Mmn Faty
September, 2017
*This page goes to Mmn Faty Novel Fans, Mmn Faty ta ππ» maku ππ*
6β£0β£
Washe hari aka fara hidimar biki amma na gargajiyar aladarsu
Amarya tayi kyau kamar ba gobe,dikkannin wadan da suka halarcin wannan hidima sunyi san barka dayima papa murnan samun mace kam tare damasa adduar Allah yasa yadda yanayinta yake haka halayenta suke
The following day ma haka akasake wani hidimar nanma haka aka watse taro lfy lau
Papa nacan bauchi jiyake wane yayi tsuntsu ya taho yaga gimbiyarsa
Bayadda baiyiba da Aunty Mabarukha kan ta turo masa pics din Fauziyyah na hidimar biki amma fir taqi tace mene kake sauri badai kaima daka xoba kuma gidanka zaakawo maka ita so nothing to worry about
Haka ya dami aunty niima itanma sammaqal dan hada baki sukayi sunfison yaganta azahiri yaga yadda tadawo akwanakin da baiganta ba
Ana gobe papa zasu iso da abokanansa akayi sakun lalle namma guri ya burge dan yan uwa anhadu both side na ango da amarya
Sai wajen 10pm aka tashi daga taro
Jamaar garin dambam sun shaida ana biki afada dan yadda tako ina manyan motoci ke shawagi abinka da bikin manyan mutane maaikata da yan kasuwa
Ga yan uwan Abba dana Mama gari gari dik sonzo saikace shine aurenta na fari
Papa kuwa yayi juyin duniya akan tadau wayarsa koda muryartane yaji kozaiji sauqin abinda yakeji azuciyarsa
Amma sam taqi text kan text daya dametama saita kashe wayartama dan gaba daya bata son damuwa
*****
Tunsafe suka kamo hanya inkagansu kace daukar amarya akatafi yadda sukayi comboy na motoci
Zumudin papa har bai boyuwa burinsa kawai yasaka tauraruwarsa a idanunsa
12:30pm suka shigo dambam
Direct gidan daddy suka wuce inda zasu zauna da friends nasa acan tunda su daddy afada suka sauqa
Bayan sunci abinci suka dan kwanta kafin lokacin tafiya KAMU
Amma sam papa ya gagara kwanciya burinsa kawai 4pm tayi su wuce wajen KAMUN
Ana