Showing 66001 words to 69000 words out of 78289 words

Chapter 23 - SEXXI'ES HOUSE COMPLETE DOCUMENT Book by Maman Teddy .txt

19 Dec 2024

6954

Daaaaaammmm Ƙirjin Hauwa ya buga kamin tayi Wani magana ne Muryar yaro ya katse su da yayi sallama yana cewa " Wai ance ana sallama da Jidderh a kofar Gida , inji wai Aaaman .! Tsayawa Umma tayi kamin tace " Kin san shi ne?. Gyaɗa kai Hauwa tayi tana cewa " Eh Umma Yayan Aydaan ne . Ok kace gata nan zuwa . Juyawa yaron yayi ,ita kuma Umma na cewa ga Hijabi saka kije kiji ko lafiya me ya faru haka ?. To Umma . Amsan Hijabin Hauwa tayi tana juyawa tare da bin bayan Yaron .


Daga can nesa ta hango sa a jikin Moton sa yana jirar fitowar ta , tsayawa tayi tana kallon sa wanda sanye yake cikin Shigar Suit fuskar sa cikin Baƙar tabarau. A hankali take tunano yarantar su , The class talker Tive is Jidder , while the Class Gent is Aydaaannnnn Moddibo . Murmushin ta ne ya ƙaru tana ƙarisa zuwa inda yake tsaye shima takowa ya fara yi zuwa inda take . Aaaman kai ke da kan ka? Fatan komai lafiya? Ya Ƙanwata take ,tana lafiya dai ko?. Murmushi yayi kamin yace " Eh suna lafiya fatan kema haka? . Gyada masa kai tayi tana murmushi. Shiru yayi yana nazari da tunanin Tamkar ba itace wannan talker Tive din ba na Class ɗin su mai shegen surutu ,idan za'a yi noise maker sau goma sai sunan ta ya fito sau goma ,amma yau itace ta koma so silent Babu magana . Aaaman shigo cikin gida ko ? A'a Ba zan shigo Ba Jidderh , Dama Wani Abu ya kawo Ni wurin ki , kuma take da muhimmancun na sanar miki . Tsayawa tayi tana kallon sa kamin tace meye wannan Abun ? Aaliyah tana lafiya dai ko?. Murmushi ya kuma sakar mata kamin yace " Tana lafiya lau ,Nine wannan zuwan kai na ne . To me ke faruwa ne Aaaman?. Jidder don Allah ki fahimce Ni ,kin san Yau Saura Ƙwana biyu Aure na da Hibba Cousin dina , an bamu zabin wanda yake da wacce yake so zai iya Auren ta . Jidderh Ina Son ki ..!


Wani irin bugawa zuciyar ta yayi da ƙarfi wannan yasa ta Saurin ɗago idanun ta tana kallon sa ,nan take Wannan tari ya ƙwace mata Jini ne ya fara biyo hancin ta kaman Habo haka bakin ta . Saurin matsowa yayi kusa da ita yana riƙo hannun ta ganin yanda jiri ke ɗiban ta ,tana shirin fadi . Da hannun sa yake goge Jinin dake fito mata ....Wanda numfashin ta nan take ya fara ƙasa-ƙasa idanun ta na Rufewa tun tana Ganin sa dishi-dishi ta koma ganin Duhu Jidderh....! Sunan da taji a kunnen ta na ƙarshe kenan .....!
#Iftar Mubarak
#mmnteddy*🕊️SEXXIES HOUSE🕊️*


Forty-five
45
*Littafin nan na kudi ne Regular group ₦300 Vip group ₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932/09061466409...*


A lokaci guda ya manta matsayin nan nata na ƴa mace wacce da maharramar Sa ba , Hannun sa Aaaman yasa cikin Zafin jini yana Ɗaukar Hauwa cak yana yunƙurin Buɗe moto dai-dai Baba na kariƙowa don wani yaro mai suna Ibrahim ne ya ga komai da ya faru tsakanin Hauwa da Aaaman wannan yasa shi Rugawa yana isa majalisa tare da Faɗa masa abun dake Faruwa . Cikin matsanancin Tashin hankali ya ƙariko Wurin yana Kirar Sunan Hauwa tare da Furta " Innalillahi wai'inna ilaihir raji'un . Ƙwantar da Hauwa Aaaman yayi a back Seat tare da kallon Baba yana cewa " Baba Shigo mu kaita Asibiti , Bata cikin hayyacin ta komai ka iya Faruwa . Jin hakan yasa Baba ba tare da wani dogon Tunani ba ya shiga Moton Aaaman suna ɓacewa daga Layin ,don Wani irin gudu Aaaman yake yi kaman zai tashi sama , Masu ƙananun Abun Hawa sun hangosu tun da ga nesa suke basa hanya .


Umma ce dake kaiwa da komowa cikin gidan Tana ɗan Ayyukan ta , sai kuma ta furta " Allah ka ba Hauwa lafiya , kasa itama ba zata tafi ta bar mu irin na mahaifiyar ta ,wacce tayi mutuwar Ƙuruciya . Shiru Umma tayi sai kuma ta numfasa tana cewa " Bari ta dawo gobe mu tafi Asibiti a duba lafiyar nata , don a yanzu ko mun je ba zamu samu damar ganin likita ba . A haka dai Umma tayi ta aikin ta ,tana saƙa zancen Zucin ta . Fiye da minti Talatin babu Hauwa bata dawo ba ,wannan yasa Umma jin shirun yayi yawa , nan ta Ɗauki mayafi tana nufar zauren Gidan tare da leƙawa waje ko zata Hango Hauwa . Wani irin tsoro ne taji ya bugi Zuciyar ta da ƙarfi ,wannan yasa ta saurin dafe kai tana Faɗin " Ina Hauwan? Ina kuma ta yi a yanzu da bata da Wadataccen Lafiya? Kokarin sako ƙafar ta take ta fito daga Gidan dai-dai Baba na ɓullowa ,shima da ka ganshi zaka fahimci yana cikin tashin hankali ba'a natsuwar sa yake ba sam . Malam Malam baka ga Hauwa ba ? Ɗazu ne Wani Aaaman yayo Kirar ta ,ta fito saboda ta nuna mun ta san shi ,yanzu kuma na fito ban ganta ba ,baka gan ta a ta can ba?.




Shiru Baba yayi ya rasa me zaice mata ,idanun sa sun kaɗa zuwa Jah . Tun yaushe Hauwa keda ciwon Zuciya baki taɓa faɗa mun ba?. A Firgici Umma ke kallon Baba kamin tace " Ina Hauwan ? Me ya same ta?. Nan take Baba ya fara fayyace mawa Umma halin da Hauwa ke ciki a yanzu , don bata iya numfashi da kan ta yanzu haka , oxygen aka sanya mata tana shaƙar iska dashi , kuma har A wannan lokacin bata farfaɗo ba. Dafe kai Umma tayi tana ambaton sunan Allah tare da fashewa da kuka mai ban tausayi da taɓa zuciya . Wani Asibiti take malam ? ....ya isa Yanzu ki shiga gida Kiyi Alwala ki mata Sallah tare da roƙon mata sassauci , yanzu haka dole na je Nima na sanar da mahaifin ta ya san halin da take ciki , a yanzu dole mu aje duk wani tashin hankali mu kalli Halin da Ƴar mu take ciki . Ki shiga daga ciki Sai na dawo . Kasa magana Umma tayi har Baba ya juya jikin ta yayi matuƙar Sanyi . A hankali take lumshe idanun ta tare da tuno wasu kalamai na Hauwan wanda suka saba yi , wasu irin zafafan Ƙwallah ke bin Kuncin ta masu matuƙar zafi , Allah ya baki lafiya Hauwa .


**


Tun bayan Kawo Hauwa Asibiti Da Aaaman yayi ,a yanzu ko Ɗaga kira baya yi tun jiya rabon sa da yayi walwala ko sakin fuska , Sam ya rasa natsuwar sa ,burin sa Hauwa ta tashi daga Wannan dogon Sumar da tayi ya tarairaye ta a a cewan shi zai bata kulawar da ciwon zuciyar nata zai bar jikin ta inshallah , wannan yasa ya hana kansa zaune tsaye . Amaryar tasa kuwa Hibba tsakanin jiya da yau ta kira sa yafi ƙarfin Sau hamsin . Don a can Gida babu Abin da take sai ihu .*SEXXI'ES HOUSE*
Forty-six 46
#Mmnteddy
*Complete littafin ₦500 ne via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 /09061466409....*
___________________


A can Gidan Moddibo's Family kuwa Hankula ne da yawa ya tashi sakamakon jin Aaaman Shiru tsawon ƙwana Ɗaya babu shi babu Ɗuriyar sa ,gashi tun a yau Gidan ya cika da ƴan Uwa da Aminan Arziƙi ka rantse yau ne bikin idan baka san sai gobe bane ɗaurin Auren nasu . Hibba kuwa daƙyar take iya tsayawa a mata gyarar Jiki Sai Sharɓan Hawaye da take yi kaman mene . Rarrashin duniya tare da ƙwantar mata da hankali shi iyayen ta da yayyun nata ke yi . Momyn Aaaman itace kaɗai tasan inda Yace mata zai tafi , Amma itama ganin ƙwanan sa ɗaya da Wuni hakan yasa hankalin ta fara tashi matuƙa ,Nan itama ta fara kirar sa don jin ko yana lafiya , Amma kuma Bata yi nasarar Samun sa ba . Wuraren Yammaci bayan a cire ma Hauwa Oxygen ɗin don a yanzu tana iya sauke Numfashi da kan ta ,ba tare da taimakon Wani Oxygen ba ,wannan yasa hankalin daidaituwa . Zama yayi a saman kujerar dake Gyefen Gadon Da Hauwa take Sai a sannan ya fara duba Wayar sa yana ganin Wasu irin ritutun miss calls Wanda dama yasan za'a Yi hakan . Massage Ya tura mawa Momyn sa tare da sanar mata yana cikin koshin lafiya don haka su kwantar da hankalin su .
**
Ɓangaren Aaliyah Kuwa da Aydaaann Yanzu babu laifi ta ɗan sake dashi ba kaman A baya ba , tun da idan suna tare takan ɗan taɓa masa surutun nan nata akasin da baya da sai dai kuka suna haɗa ido . Tsaye take a kitchen Farin cikin ta yaki Ɓoyiwa a yau din nan , a cewan ta Ai daga yau Shikenan zata samu salama Aydaaann zai ko ma wurin Summy sai yafi Sati Ɗaya a can , Da kan ta take hada Abincin da zasu ci don a yanzu ta nuna bata buƙatar Wani cook's Da kan ta take komai , Wanda sosai Aydaaannnnn ke mmkin yanda Ta iya girki sosai tamkar yanda yake jin dadin ta a Ƙwanciya. Shi jikin sa yayi masa babu Daɗi ,don ƙwarai ya riga ya saba da ni'imar ta da jin dadin ta , Sannan kuma yasan Shi ko a ido ba zai taba Haɗa Daɗin ta dana Summy ba , bayan Yagewar Ido da yake dashi shi Ɗin likita ne a kallo ɗaya zai fahimci Duk Wani yanda structure na mace yake da kuma yanayin taste Din ta . Yanka Carrot take tana aikin yin fried rice don tuni ta kamala Pepper chicken ɗin ta ,kammaluwar Abincin ta take jira .




Shigowa yayi Kitchen Ɗin wanda jin motsin sa yasa Aaliyah saurin juyowa. , ɗan cuno bakin ta tayi tana Tunanin To me Kuma ya kawo sa . Saurin ƙaƙaro murmushi tayi tare da cewa " My Soul dama Baka tafi ba , Kamata yayi a ce ka je ko da aƙwai Abin da suke buƙata . Ta ƙare maganan tana kallon Jikin sa sai kuma tayi saurin kau da kan ta gyefe kasancewar yanda ta ganshi daga shi Sai gajeran Wando bako Singlate haka ya shigo mata kaman Wanda yayi shirin shiga Restroom . Rohyyy ya maimaita sunan ,tare da Kirar Soul da tayi , Wato yau Nine Soul Ɗin ? Wani dariya yayi kamin yace " Love faɗa mun Farin ciki kike yi xan tafi ko? To ai yau a tare zamu ƙwana . Laaaaa Sam ba haka bane ba ,me zai sa nayi farin ciki da tafiyar ka , ai Part ɗin nawa fadi zai mun zan zauna cikin kaɗaici....tayi maganan tana marairaicewa kaman ba hakan bane a zuciyar ta. Okay ya yi furucin tare da ya fito ta da hannun sa alamun tazo . Tsayawa tayi tana kasa Matsowa zuwa inda yake . Ganin yana takowa yasa ta jin faɗuwar Gaba . A gaban ta ya tsaya yana fuskantar ta kamin yayi magana tayi saurin Ƙasa da gas Ɗin tana Zille masa tare da ficewa da gudu . Murmushi yayi yana biyo bayan ta da Sauri wanda kamin ta shige Bedroom Ya riƙo Hannun ta . Jikin ta ne ya fara Rawa nan take ta fara cewa " Wallh Rohy na Ban san Ganin ka a haka ne . Dariya ne ya kusa kamasa amma sai ya dake a cewan shi a yanzu yaci ta bar wannan tsoron nasa haka nan . Kallon jikin sa yayi daga shi sai mannannen Gajeran Wando , Wai A hakan ne bata Son gani na , next time Kayan jikin nan nata ma ba zata Saka mun su ba ,indai muna tare ,bana Son Ganin komai a jikin ta da zai zama katanga a tsakanin mu . Hannun ta ya kama a tare suka shige Bedroom ɗin ,wani irin kallo yake mata wanda Aaliyah ke jin tsoron hakan ,duk lokacin da yayi mata hakan ta riga da ta camfa Sai yayi mata Wani Abin na mugun ta . Kamin ta yi masa Wani magana ne kawai ta ga yayi ƙasa Da Short nicker ɗin jikin sa yana tsaya mata zidirdirrrr Wani irin rufe ido tayi tare da fantsama Uban Ihu tana Jah baya da Gudu .






Bana jin dadin typing cikin Ramadhann Wallahi kawai dai Wasu ku ne masu matsamun kuma na amshi kudin ku dole na sauke maku haƙƙin ku , Amma wallahi ban da lokacin typing duk da Alhamdulillah mun kusa kammalawa in Sha Allah . Sai dai kuna yin manage Saboda bana da Isasshen lokaci .*SEXXI'ES HOUSE*
Forty-seven 47
#Mmnteddy
*Complete littafin ₦500 ne via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 /09061466409....*
___________________


La haula walah...shiii yasa yatsar sa a saman laɓɓan sa tare da mata Alamun tayi masa shiru . Meye kika gani Har kike saka mun Wannan Uban ihun ...yau kika fara Gani ? Ko kuwa yau muka saba Sex Dake da zaki narka mun ihu kaman Kinga Wani Abu sabo . Wallahi Wallahi Ya Aydaaannnnn kar ka mun sharri , don Allah ka rufe jikin ka Ni ban taba Gani ba ....Hahaha wani irin Dariya yasa mata har yana ƙyaƙyatawa tun da take bata taɓa basa Dariya irin na yau ba . To yau ai gashi kin gani ko Darling love.! Rintse ido tayi tana ja ƙara ja baya ganin yana tahowa zuwa inda take .... A'a Aaa Yah Aydaan don Allah kar kazo inda nake , ka taba Ni Tsoro nake ji kasa kaya don Allah . Hummm Sauke Ajiyar zuciya yayi tare da numfasawa kamin yace " Ba Daɗi kike ji ba daga Yau zan Tafi , shine kike farin ciki ko? To yanzu ai Kinga Sai nayi na Sati Guda ɗin da zanyi babu ke . A'a na tuba bafa dadi nake ji ba . Hummm kina So kar nayi Miki Wani Abu ?. Saurin gyada masa kai tayi alamun eh . Okay maida Short nicker ɗin sa yayi kamin ya taho zuwa inda take tsaye Oya Open ur Eyes now . Ka Saka ?. Murmushi yayi yana kama hannun ta tare da haɗa su duka da nashi yana baya da ita tare da jingina ta da Jikin bangon Bedroom din . Cikin wani irin romantic voice yace " Yeah ".




A hankali ta ware idanun ta tana kallon fuskar sa da idanun sa ke akan idanun ta da fuskar ta . Kin san meye zamuyi yanzu ?. Shiru tayi tana kame² don tasan halin sa ta gama fahimtar shi duk idan yana buƙata daga gareta a yanayin Muryar sa take fahimtar hakan . Yatsar sa yasa yana kama laɓɓanta yana murɗa mata da Ɗan Ƙarfi ,wanda yasa ta sakin yar ƙara tana cewa " Zafi....Eh ai na san da zafi , Baki ce komai bayan kece nake Saurare . Cuno ɗan mitsulun bakin ta tayi tana cewa " To ina jin ka me zan maka?. Matsa bakin ta yayi yana hura mata sumba ba tare da ya ɗaura labɓan sa a saman lips ɗin ta ba yayi mata Alaman kiss. fiddo da idanun ta tayi tana masa kallon ban gane ba . Ke kissing ɗin ki zanyi na 2minutes ,idan na dakata kema sai ki mun na 2minutes okay?. Idanun ta ne suka ciko da Ƙwallah , cikin Wani irin murya tace " Ai Ni ban iya ba . No kar ki damu ,zan koya miki ai yanzu . Kamin tayi wani magana ne taji bakin sa ya ɗaura shi bisa Laɓɓan ta yana mata Wani irin zafaffen Kissing Wanda yasa Aaaliyah jin wani irin zuuuuu zaaaaam zarrrrr Har cikin tsakar kan ta.


Hannun ta tasa tana ƙoƙarin ture shi daga jikin ta ,amma ina sai gani tayi ya ƙara tallabo Fuskar ta yana danna harshen sa ciki tare da kama harshen ta yana cigaba da tsotsan ta cikin Wani irin Salo . Duk yunƙurin nata ko mawa tayi ta lafe sai sauke Numfashi da suke yi su duka a hankali da'alama suna jin dadin yanayin nasu .




Ji tayi ya tsagaita yana cire labɓan sa daga nata , cikin wani irin sexxy voice yace "this is Your tone . Kasa masa magana tayi kunyar hada ido ma dashi take ji wannan yasa sam bata yarda ta ɗago sun hada ido ba . Murmushi yayi ba tare da ya bari ta gani ba , nan yayi gyarar murya yana hade girar sama da ƙasa kana yace " Ke fa nake jira you're wasting my time....Ni dai Ni dai.....Kamin tace A'a ɗin ne taji hannun sa a saman braziyan ta yana jan hannun bra ɗin cikin Wani irin Salo ,saurin ɗago Idanun ta tayi tana kallon sa ,dai dai shima ya Ɗago da Lulun idanun sa yana kallon ta , Suna haɗa ido ya fiddo da harshen sa yana wani karkaɗa mata shi irin na tacewan nan . Kamin tayi magana ne taji yana shafa Saman Nonuwan ta duka da hannayen sa biyu ba tare da ya ɗaura bakin sa ba yake kissing, tsoro ne ya kamata Wannan kuma idan ya kama mata ya kenan ,mai ƙwatar su sai Allah . Cikin Sauri tace " ka tsaya zan yi maka . Okay ai a tsaye nake . Uhmmm uhmmm Jin yana cigaba da shafa Breast ɗin nata zuwa don yanzu hannun sa ma yasa a ciki yana lailaya su tare da matsa Nipples ɗin ta tamkar mai wasa dasu ,wannan yasa Aaaliyah saurin cewa " To ka bar mun Wannan ,ai kace mouth kissing ne kawai . Ɗago da idanun sa yayi da suka fara Sauya Kala daga Fari zuwa kalon Jah. Okay ai ban ga kinyi bane ba. To ka tsaya zan yi maka . Tayi maganan tana rufe idanun ta ,tare da kai bakin ta a hankali tana ƙara rintse idanun

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login