Showing 3001 words to 6000 words out of 78289 words
Chapter 2 - SEXXI'ES HOUSE COMPLETE DOCUMENT Book by Maman Teddy .txt
Shaye² ,don a ƙasar basu ɗauke ta Wata aba ba . Zina kuwa sai dai muce Allah ya gyara .! To suma suna can suna watsewar su . Aaman ne Rungume da Hibba yana Aikin sinsinata da shaƙar Ƙamshin ta tun daga Fuskar ta har zuwa Wuyar ta shaƙa yake zuwa Breast Ɗin ta da anan ya fiddo da harshen sa yana lasan tudun su ,hannun sa ɗaya ba shafa gyefen kuncin ta zuwa gadon bayan ta , ɗayan kuma yana Aikin ligwigwita Nonon ta .
Sauke numfashi take irin na cikakkun Harijai jarababbu tana gantsare masa tare da kai hannun ta tana cafkar Banana Joy Ɗin sa ...Nan take ta fara yamutsa ta tana matsarta da hannun ta ....Wani irin zillo Aaman Yayi tare da saurin cewa " My luv pls ki cigs...ci....cigaba...Ashhh ushhh Da..Da...Ɗiiii. Ya ƙare maganan yana sa bakin sa tare da cafkar nonon ta yana fara Skwizin ɗin su ,dama sun gama shan matsa da ligwigwita a wurin Ƙattawan Ƙwaratan Gidan ,ita a yanzu Burin ta bai Wuce Ƙwazin Aydaan Ba". Kama Nipples ɗin ta yayi da bakin sa yana tsotsan su cikin wani sauri kaman zai tsinke su daga kan na shanunn nata , Yayin da take jin Wani irin jaraba na taso mata , Tuni ta fara jin Yar tsakar ta na kaɗawa kar² na jaraba . Shi ma kuma haka Nashi Burar ke bindiga yana harbin iska fat³ . Miƙewa tayi cikin Sauri tana Kai bakin ta tare da Tarawa tana Ɗaurawa Saman Banana Joy din da tare da fara Sucking tana matse ta gam a bakin ta ...Sambatu ya fara yi mata yana Ihun ƙasa ƙasa Don Mahaifiyar Hibba na falon ƙasa kar ta jiyo su . Jin ya fara gurnani Buran sa na cika mata baki yasa ta saurin kai hannun ta tana rufe bakin sa ,don kar ya fara mata sambatun sa da ihu ya tona masu asiri ..... Mirginata yayi yana Hayewa Kan ta ,tare da fara mata ambaliyar Madarar sa yana zura Banana Joy din da cikin durin ta tare da fara mata sukuwa yana Ihu yana zungurar ta kaman bunsuru fat² yana bugun ta da Buran sa . Tuni itama Ta fara masa ɓarin ruwan ta tana Nishi tare da Sambatu faɗi take Aushhh ashhhhhh ushhh Ƙwazinn ciki Ashhhh , Daɗiiii Ƙwaziiiinnnn Arshhhhhhh ......."
Wannan kaɗan ne daga cikin ɓarnar da yaran gidan nan ke aikatawa .
Zaune take A ƙayataccen Falon ta , Wanda ba ƙananun kudi aka narka a wannan Wuri ba . Wuyar ta da hannayen ta Awarwaron Zinari ne , yayin da take cikin shigar dandatsatstsen leshi ta cikakkun Hausa Fulani . Yar gayu ce ta ƙarshe ko daga yanayin yanda take kishingiɗen idanun ta a kan rafkeken plasma TV zai tabbatar maka macace Dattijuwa wayayyar gaske . Ta tokaro ɗauri gaba . Shigowan shi cikin Gent Romantic guy yasa ta sakin mawa Aydaan Murmushi , don shima fuskar sa Ɗauke da Fara'ar yake duk da kasancewar sa baya da harka ,amma idan yayi ba ƙaramin ƙyau yake masa ba . Sanye yake cikin ƙananun kaya don shi ba kasafai ya fiye saka kayan mu na al'ada ba . Ko a cikin.du ya fita da ban , boko da kuɗi da ƙafarsa kenan . Wannan yasa su kan su iyayen suke kirar sa da Professor , su kuma Yaran gidan suke kirar shi Aydaan British komai nasa a ilimance da gogewa na rayuwa yake yin shi , sosai ya san ya ake zama da al'umma . Yana da matuƙar ladabi ga biyayya akan iyayen nasa . Har ta iskancin sa Irin na Ƙwaratan Turawa yake yi don a cikin su ya tashi ,wannan yasa su Aaman ke kirar sa da British guy . A gaban Mahaifiyar Hibba ya tsunguna yana gaishe ta wato Hajiya Hadiza , Wanda suke kirar ta da momy Hadiza cikakkiyar Hausa Fulani ce ita yar Garin Kano . auren wannan family ya kawota Ibadan . Hannun ta tasa tana shafa kan sa , tare da sa masa albarka kamin yayi magana Mubarak ya shigo yana cewa " Momy Barka da rana , Yadai Ƙwazin baka ga Aaman Ɗin bane?. Kamin Aydaan yayi magana Momy Hadiza tayi kallon su tana cewa " yana Bedroom din Hibba KU duba shi can .
Miƙewa suka yi a tare suna nufar Up Bedroom ɗin Hibba ,yayin da dukan su sun san Wainar dake Toyuwa acan . Handle door Mubarak ya murɗa don Shima a matse yake . " Shiga suka yi dai dai Hibba ta juya baya tana ma Aaman Goho yana shafata kamin ya shige , aiko da Sauri Mubarak ya ƙwaɓe Yana shigewa suɓull tare da fara zabga mata ɓumm³ . Su biyun suka taru mata basa ko tunanin mahalicci basa tunanin lahira haka itama bata tunanin gamuwar ta da Allah .... Salsalɓe ta suke ,wanda daga ƙarshen dole ayi gashi . Shi kam Aydaan Tsayawa yayi yana kallon ikon ALLAH , Shi a ganin shi a yau baya da mood ɗin yin wannan Aikin ,sannan ko ma yana dashi shi ba ya Sex da yarinya da wani , Shi kaɗai yake yi ,shi kaɗan ma ya aka cika bare sukai su biyu?.
Cikin Ɗaga Muryar sa irin na Arrogannt yace " Mubarak Aaman meye Haka ? Zan yi tafiya na , kwa dame Ni a part din Ammie na . Yana faɗin Haka ya juya tare da ficewa Ɗakin ....Ganin haka yasa Aaman dakatar da Mubarak Yana cewa "Sarakan yan zuciya ya tafi ,ka zo mu wuce ." Janye jikin su suka yi da ga na Hibba da ta ta zube a saman bed tana maida numfashi tare da sauke Ajiyar zuciya na wahala . Ki gasa kanki da ruwan ɗumi da ƙyau . Abun da suka ce mata kenan cike da tacewa suna juyawa tare da ficewa daga Bedroom din ....
A duniyar nan ana yin Abun da yafi Wannan ,Musailamah kawai muyi fatan gamawa da duniya lafiya .
***
Gida ne irin na talaka mai ɗan ƙaramin ƙarfi dai dai dai dai . Kaiwa da komowa take yarinyar mace wacce a shekaru ba zata Haura Ashirin da hudu ba ....bakin ta ya bushe ƙayau haka ya tsatstsage na tsaban Wahala ga aikin bauta . Miƙewa tayi tana matse rigar mijin nata da take Wankewa tare da nufar Wayar shanya don ta shanya kayan . Wani irin Uban Tsawa ya daka mata tare da kirar Sunan ta HAUWA.! Cikin sauri ta yarda Rigar tana nufar Ɗakin ta inda mijin yake can zaune yana kallon Hausa Film a Karamin Tv din ɗakin da ya kasance uwar ɗaka da shirayi. Na'am yaya Gani." A fusace ya juyo yana jifan ta da kallo irin na mugayen Mazan nan masu azabtar da mata kana yace " ke Wacce irin wawiya Dabba ce ? Tun ɗazu sukolar yaki karewa? Kina sane ina Son na kwanta nayi barci karfe Huɗu na fita majalisa fira ?. Yi hakuri Yaya , Gadon a gyara yake ai. To bazan kwanta akan Wannan zanin Gadon ba ki sauya Wani yanzu ina fa da hali kuma Kinji.......!
Littafin SEXXI'ES HOUSE na kudi ne , Regular group₦300 VIP group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932 . Jin jina ga mutanen ƙasata Ƙasar Mali , Soyayyar ku a zuciya take 💓 tare da ƙasar da nake a yanzu wato Gida Nigeria .
#MAMANTEDDY
*اياك نعبد واياك نستعين**🕊️SEXXI'ES HOUSE🕊️*
(Romantic love and comedian story)
AYSHATOU MAMAN TEDDY
*Wannan littafi na kuɗi ne, ba zanyi free page da yawa ba , in Sha Allah a page 5 Zamu dakata da yin na free ,sauran kuma sai ki hanzarta Wajen mallakar taki... Regular group₦300...VIP group₦500... Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta wannan number 08081202932*
Free page
3
~Tallah~
Na sani ,kin sani, kuma kun sani ...mun gwada, kin gwada, mun san kuma na ƙwarai ,kayan Hajja daban dana Saura inganci da ƙyaun su baki baya iya faɗin dai dan shi 💯 guarantee , with zero chemical reaction . Ina mata masu fama da matsalar infection ? Fitar farin Ruwa , Tusan Gaba yayin Saduwar Aure , Ƙaiƙayin gaba...Ina kuma wacce take fama da rashin ni'ima , kullum complain kike samu Wurin Oga kan cewa baya jin Daɗi😋 Eh baya jin Daɗi nace kina wani noƙewa🙄 gwanda ki ware ki saki jikin ki , domin gyarar Auren ki da jin Daɗin Yallaɓai Sir , na gwada kema ki gwada kaman yanda dubban jama'a suka shaida maganin nata 💯 , maza taho tayi Maki gyarar Ciki🍌 da Waje🍇 don jin Daɗin ma'aurata baki Ɗaya ,maza tuntuɓi HAJJA mai kayan ɗa'a akan wannan nombobin 08139762831 kai ba'a anan Ta tsaya ba har gyarar Amare baku da matsala kudai ku tuntuɓi wannan number na akan 08139762831 nata gwada ...mun gwada ...kema daure ki gwada🫰.
To pah🤔 Kar kuma ayi tuya a manta da Albasa🧅 Ina Masoya na mabiya na? Nasan You're Up to billions ... Na gida Nigeria dama sauran ƙasashe masu bibiya ta , ƙasar Ghana , Niger , Saudiyya , India ,Egypt ,ƙasar Mali, ƙasar mu kenan yo Dama ai ku dole ku so naku,tun da Ni ɗin ƴar Gida ce😃🥰 . da ma sauran ƙasashe wanda nasan Ku da wanda ban san ku a mabiya naba , nasan kuna nan daga gyefe, Ku nuna mun soyayyar nan naku wurin Subscribing my new YouTube channel https://www.youtube.com/@mamanteddy4123 @MAMAN TEDDY HAUSA NOVELS AUDIO yauwa Na gode ƙwarai... thanks for your support and encouragement taku mamanteddy😍.
Da Dama Wasun ku na yawan tambayar sunayen books ɗin Maman teddy.! Ko kuce Don ALLAH maman teddy wani inkiya ne da mun gani zamu gane Wannan book ɗin ki ne? To bana da Inkiyar da ya wuce Sunana wato Mamanteddy . Sai dai ga sunayen karkatakaf littafaina wanda na rubuta a social media .
1) Gidan Ƙwarata
2)Dijama ƴar fulani
3) Ƴar Aiki
4)Taɓarah
5) Ƴar Waye
6) Sadaka Yalla
7) Bafullatanan Ruga.
8)Habibi daiman
9)Walijaam
10)Ƙwayar sama
11)Ƙwarton Manya
12) Bintoto
13)The sexxxy boss
14) The Virgin maid
15)Zuma da maɗaci
16) Womanizing boss
17)Yar maula
18) Kawaliya
19) Siyasata
20)My lady boss
21)SEXXI'ES HOUSE✍🏻
Subscribe my new YouTube channel anan ne zamu daura maku Audio na ɗaya bayan ɗaya duka Wannan littafan https://www.youtube.com/@mamanteddy4123
***
Ki Sauya Wani Yanzu inda haali Kuma kinji Ni ai?. A hankali cike da Sanyin jiki irin na Haƙurarrun Mata tace " Okay ba matsala Yaya Bara a Sauya yanzu . Miƙewa Tayi da ƙyar ,bakin nan nata a bushe ko ba'a faɗa maka ba kai da gani kasan an kwana da kwanaki Ba'a ci ba . Kai tsaya Hauwa Ta nufi Ɗan Tsukakken Uwar Ɗakan ta ,inda ta ɗaga can ƙasan Adaka tana fiddo da zanin gadon ta tun na Aure ,duka don ta samu Sukuni daga Garesa . Ɓangaren Salisu kuwa bin bayan Hauwa yayi da Wani irin Wulaƙantaccen Kallo , Kaman yaga Mummunan Abu ,duk da ko makaho ya shafa Fuskar Hauwa yaga kyakykyawar Hausa Fulani , Baƙa ce ita duk da ,da wahalar miji tayi ƙirin , Ta surfe ta Wahale ƙwarao . Doguwa ce mace a tsaye shal ba naƙasu a tare da ita , tana da Sanyayyar ƙyau , ɗan saukar Hanci bakin ta matsakaici ,idanun ta sun ɗan fito waje ,alamun manya baku ma can ba ,komai nata a tsakatsiki yake . Yana a zaune ne Hauwa ta fito , A hankali tayi duba ga Salisu da A wannan lokacin yana Kallon Indian film a ƙaramin Tv Ɗin dake Falon shirayin nasu .
Huhmm numfasawa tayi kana tace" Yaya An kammala . Kallon ta bai tsaya yi ba ya miƙe babu magana yana shirin raɓata ya wuce ne ta kalle shi a tana cewa " Yaya Kamin ka ƙwantan Don ALLAH ka kawo kudin cefane , idan kuma babu ko Hamsin ka bani na sayi Gari da Suga na Sha . Oho Sai yanzu na gane Dalilin Sinna wannan kan naki , kina Wani magana kaman wanda ƙwai ya fashe mata a ciki . Ke ga makira ,Ni Ko wacce mace sai dai na Kalle ta , kisisinar ku sam bai taɓa aiki dani . Don haka Hauwa ba zan bayar ba ,bani dashi .... Kaman yanda kike ganin Ni namiji ne ,to na gaza bazan ci dake ba ,jeki na yarje maki kije ko ina ne ki nema ,amma fa a yanzu ba zan bayar ba , Idan kinga zaki iya zama dani to, Idan ba zaki iya ba....... Cikin Sauri Hauwa ta katse shi tana faɗin " a'a Yaya Duk hakan bai taso ba , Tun da baka dashi ai ba zakayi ƙarya ba , Amm Don ALLAH to ka bar Ni naje Gida yau ko na Rana na samu naci acan .
Kar ki wuce A wa ɗaya baki shigo gidan nan ba , indai kika wuce kin san sauran , Sannan kuma ban yarda ki fita baki ƙarika mun Sukolar da na baki ba." Lumshe idanun ta tayi ,tana dafe cikin ta dake mata wani irin azaban yunwa hanjin ta na kaɗawa suna sarƙewa . Na gode Yaya yanzu Wanke ". Bai tsaya bi ta kanta ba yayi na cikin uwar Ɗaki yana faɗawa Saman Gadon da ta lailalaye shi da Wani Zanin gadon kaman yanda ya umarce ta . Juyawa Hauwa tayi jikin ta a matuƙar mace ba ƙarfi saboda Yunwa da yaci yacinye ta .
Girgiza kai tayi tana cewa " Ba Aurar bane ba Wahalar shine Abun dubawa . A hankali ta lumshe idanun ta tana tuno da rayuwar ta a lokacin da take matakin ƙuruciya na yarinta Teenage Age . Kee Hauwa ga mukullun Moto na Baki kyauta saboda Son da nake miki . Amsan da ta bashi ne ya fara dawo mata a ƙa inda take cewa " Kai Aydaan Baka da hankali kaga nayi kama da Sa'ar Auren ka? . Hehehehe😂 dariyar Ɗaliban ne a wannan lokacin da furucin sa na cewa " ina Son ki Jidderh ". Motsin ban kaɗo ƙyaurar cikin gidan yasa ta saurin ɗagowa tana kallon inda Mahaifiyar Salisu ta shigo tana wuci tare da bin Hauwa da Wani irin kallo . Aikin kenan Shekara nawa da Aure ba yaya ,sai dai ayi ta cin kuɗin Salisu aci ayi kashi babu kwakkwarar Result . Na gaji kwanan nan ki rubuta ki aje Salisu zai Yi Aure shekara Kusan Goma da Aure ai yanzu da dan Salisu ya zama saurayi .
Cike da danne ɗacin maganganun Surukar nata Wato mahaifiyar Salisu tace " Sannu da Zuwa Hajiya ,mu shiga daga ciki . Wani irin kallo Hajiya Lami ta Watsa mawa Hauwa kamin ta ja tsuwa tana cewa " Salisun na ina ne? . Cikin Sauri Hauwa ta faɗa mata yana barci yanzu ya kwanta ,Bara a taso mata shi . A'a barshi yayi barcin sa tun da yau Allah yayi ya samu na rana , Don ya faɗa mun ba'a barin shi barshin dare ,kwana zur ana damin sa da jaraba , Tun da ya auri jikin harijai . Kin ga yanzu ko an far shi baccin Rana ai bana so ya tashi ba . Tsayawa Hauwa tayi sororo ƙwallahn da ya taru mata a ƙwarmin ido ne suka fara zubowa sharrrrrr³ . Juyawa Hajiya Lami tayi tana nufar Hanyar ficewa daga kuntataccen Gidan , Wanda nan Hauwa ta bi bayan ta tana cewa " Hajiya A sauka lafiya , Allah ya kiyaye Hanya .!
Banza tayi mata tana ficewa tare da barin gidan . Juyawa Hauwa tayi tana ci-gaba da Sukolar Salisu ,kamin ta kammala ko tsayawa wani abu bata tayi don tasan idan ya fito Wani aikin zai bata . Wani green Ɗin mayafi ta ɗauka tana sawa , Jikin ta Wata kodaɗaɗɗiyar Atampha ce , zura silifa tayi tana ficewa daga gidan , Idanun ta har duhu suke ganin mata saboda baƙar Yunwa ,yau ƙwanan ta Uku bata saka hatsi a cikin ta ba ,sai dai idan yunwar ya taso mata ta nufi rijiya tasha Ruwan ta koma ta Kwanta . Tafe take a hanya maganganun Hajiya Lami na Dawo mata ,jinin Harijai ." Salisu Abun nashi har yakai ga sharri?. Tambayar da take mawa kan ta kenan ita ɗaya kaman zutacciya , gaba ɗaya Salisu ya gama lalata mata rayuwa . Duk jarabar nasa da nake haƙuri dashi a yau Ni naje yana ce mawa jarababbiya???.
Oh Duniya Labari Wannan dai Hauwa ce idanu na ke gani? . Hauwa ta tsinkayi Muryar Wata tana magana da Abokiyar tafiyar ta , wanda tayi tayi ta gane wacece Amma ta manta inda ta santa . Ɗayar Matan ne Wanda duka sa'o'i ne da Hauwa basu kai 30 ba , Tace " eh Yau ina masu motocin , da suke jerawa a layi ? Ƙarshe dai Salisu aka ƙare mawa Marar Sana'a ƙwaƙƙwara ." Wuce su Hauwa tayi zuciyar nata mata suya a sarari ta furta haka mutane suka koma a wannan zamanin? Allah Sarki Rayuwa.! Aydaan kai ne Silar da a yau aka tara fuskata a ka mun gori., Ka zalunce Ni Aydaan ba zan yafe maka ba ."
**
Wani irin shiga Irin na mutanen karkara Aaliya tayi Riga da ban Zani ma daban , ta cunkusa Ɗanƙwali a kan ta . tabbas mugu bai da kama . Furucin da Hajiya Munaya tayi kenan tana karkacewa tare da ƙara sakin Wani dariyar a karo na biyu . Murmushi Aaliyah Tayi kamin tace " Hajiya ki kasance cikin shirin ki ,ki aje kudin aikin Mahaifina a gyefe guda , Saboda Bana tsammanin zan Wuce kwana Uku a cikin gidan ba tare dana kammala aiki na ba .
Da ƙyau Aaliyah Shi yasa kika kasance ta hannun dama ta . Yanzu Hajiya Balki itace zata kai ki gidan ,domin suna da relation , Ban faɗa mata manufa ta ba ,don bata san sana'a ta ba , Na kuma sanar mata da ƙauye kike , don haka komai idan zakiyi shi ki tabbatar kina yin irin na