Showing 48001 words to 51000 words out of 78289 words
Chapter 17 - SEXXI'ES HOUSE COMPLETE DOCUMENT Book by Maman Teddy .txt
cewa " To muje daga ciki , ina zamu fara nufa ne? Part ɗin Ammie ko na Hajiya ?. Kallon sa Aaliyah tayi cikin Sauri tace " A'a na Ammie za muje . Murmushi yayi yana cewa "Okay . Ammie ce ke saukowa daga Up stairs din ta , don yanzu Daddy ke sanar mata duka suna can part ɗin Hajiya Barmani . Kallon Aydaaannnnn da Aaliyah tayi wanda suke shigowa . Cikin Sauri Aaliyah ta risina har ƙasa yanda suka saba yi masu tana cewa " Ammie Barka da Safiya . Murmushi Ammie tayi tana takowa zuwa inda suke hannun ta tasa tana Ɗago Aaliyah tare da cewa " Aaliyah sannu Har kun iso ? . Gyada Mata Kai Aaliyah tayi tana yin shiru . Kin ci Abinci kuwa?. Eh Ammie . Amma Ammmie May be xata buƙaci Wani Abun ,tun da barci ta tashi . Kallon sa Ammmie tayi tana ganin yanda yake rawar ƙafa kamin tace " Wai haka Aaliyah?. A'a Ammmie na ƙoshi . Okay to yanzu ku muje part ɗin Hajiya Barmani . Okay mum bari naje Wurin Aaman sai mu taho tare dashi yanzu . Aydaaannnnn yayi maganan yana kallon Aaliyah tare da mata Murmushi ,saurin kauda kai tayi har ya fice sannan ta ɗago tana kallon Ammmie . Ammmie ne ta kalli Aaliyah tare da cewa " Aaliyah babu wani matsala dai ko?. A hankali Aaliyah tace " Wallh Ammmie Aƙwai ,amma ina Tsoro.! Subhanallah just feel free and told me the Trued, I'm LYK your mother Okay? Ki faɗa mun gaskiya meke faruwa . Aaliyah ne Hawayen da take dannewa suka fara zubo mata ...nan take taba Ammie Labarin Aydaan da yanda yace mata yana da Ɗakin Dodon sa . Ai kamin ta ƙarike Ammmie ta hau Dariya har da kyakyatawa . Okay Wato Aydaaannnnn tsorata mun ke zai dinga yi kenan ?.
Ƙwantar da hankalin ki muje yanzu ,amma kawai yayi miki ne , yau dani za'a je gidan sai ya nuna mun dakin . Kallon Ammmie Aaliyah tayi tare da cewa " Ammmie wai kina nufin karya yake yi?. Eh mana Aaliyah rabu dashi dai kawai shakiyin Yaro ." Wallh Ammmie jiya ya mun mugun ta haka yayi ta tsorata Ni . Allah Ko Aaliyah, ai bari yazo zai same ni. Miƙewa suka yi daga Zaunen da suke tare da nufar part Dina Hajiya Barmani . Tun da suka shigo Falon Hajiya Rahina ta shaƙa ganin Ammmie riƙe da Hannun Aaliyah . A hankali Aaliyah ta nemi Wuri tana shirin zama can Gyefe ne , Hajiya Barmani tace " A'a Matso kusa jikalle ya zaki zauna can, matso kusa ayi maganan dake ,don ya shafi Wannan taƙadirin mijin naki . Dariya Aaliyah tayi a zuci kamin ta matsa a hankali kusa da Hajiya Barmani tana gaida ta ,kamin ta gaishe su duka , wasu sun amsa wasu sun yi mata banza . Tsawon lokaci babu wanda yace ƙala , har Aydaan don tun shigowar su su tuni sun halar ta . Idanun sa gaba Ɗaya yana akan Aaliyah . Wanda tayi shiru tana tunanin Abubuwa da asalin ta da talaucin iyayen ta . Bangare Guda kuma tsoro ne yasa ta yin tsammm Duba ga yanda Ƴammatan ke wurga mata harara , su kam su Hajiya Rahina abun nasu a ƙasa take .
Kallon Aaman Aydaaannnnn yayi yana amsan blank paper ɗin Hannun sa , biro ya amsa yana budewa tare da zana mata emoji na smile 😊 ƙamin ya kanannanɗa kamar jirgi irin yanda zaki ga yara na yin jirgin takarda . Huuuu Aydaaannnnn ke nan aƙwai shi da ƙwaƙwalwa sosai . Idan yana drwng ka rantse Architect ne . Ɗagawa yayi yana cilla mawa Aaliyah inda take sai a Gaban Hajiya Barmani da ita Aaliyahn. Ɗagowa duka aka yi ana kallon sa ,wanda shi baya ta kansu har a lokacin idanun sa na akan Aaliyah ne . Ɗaga mata gira yayi tare da mata Alaman ta buɗe . Sauke idanun ta tayi ƙasa tana ɗaukar Takardar tare da Warwarewa . Emojin da ta gani ne yasa sam bata san lokacin da ta saki Murmushin ba ,wanda har haƙoran ta na bayyana😁....!
#Mmnteddy*Littafin na kudi ne, Regular Group ₦300...Vip group ₦500... Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932*
#Mmnteddie's skin care#Pink lip (3)
Hanya ta uku kuma na ƙarshe da zamu faɗa wanda yake saka pink lips . Zaki samu Lemun tsami 🍋 lalli normal lalli namu ta gargajiya sai ki haɗa da sugar . Method ɗin kaman yanda muka yi bayanin na baya haka zaki yi , ba'a so ya wuce 5mins ba tare da kin goge da tissue ba ,after All sai ki sa Vaseline a laɓɓan ki 💋. Tried to do it in just 3 days you'll see Quickly reaction 👍🏻 Mmn Teddi'es skincare taku ce..
Sexxies House Book 3.
Page 33-34
Murmushin da ta yi masa ne yasa Su Hibba Sakin baki zuciyar su na masu baƙi ,tare da jin zafin Aaliyah a zuƙatan su . Ɗago da idanun ta tayi daga kallon takardar tana kallon inda Aydaaannnnn yake wanda duk Wani motsin ta akan idanun sa . Har kuma A Wannan lokacin fuskar ta Ɗauke yake da wannan Sanyayyar Murmushin wanda yaƙara mata ƙyau sosai . Murmushin nan nashi ya sakar mata Wanda har Hushiryar sa na sama tana bayyana . Ɗan tsamm taji don a jikin ta taji Idanun mutanen Wurin na akan su Wannan yasa ta saurin Sunkuyar da kan ta ƙasa tana haɗe takardan Wuri Guda. Sanyi taji yana ratsa zuciyar ta ,wanda ta rasa Gane na menene? Me kuma ya haddasa mata jin Wannan sabon Annashuwan? . Hajiya Barmani ne ce ta katse Aydaaannnnn da yake shirin yi ma Aaliyah magana kamin tace" To marar kunya , takardan meye Wannan? Har a gaban Iyayen naka ma ,shakiyi Allah ya shirya ku duka . Shiru Aydaaannnnn yayi yana yin ma Hajiya kaka baya da niyyar Tankata . Aaman ne ya amshi Hajiya Barmani da cewa " Hummm Hajiya saƙon soyayya ne a ciki fa, ko na karanta miki ne?. Jin wannan maganan tasa yaba iyayen dariya sosai ,wanda cikin sauri Hajiya Barmani tace " A'a a'a Wannan ai sai ku ƴan zamani ,bana Son ji. Murmushi Momyn Mubarak tayi kamin tace " To ai kene Hajiya irin Wannan abun ma ba'a magana tun da yaran nan Ba kunyar mu suke ji ba . A'a Momy mu mun isaaaa? Cewan Lukman yana dariya. Su Daddy dai kame suke babu wasa ,don sun lura duk Wani Rashin kirkinn da yaran suke dama iyayen nasu mata ne suka saka su a hanya. A yanzu kuma sun taru ne har iyayen mata ba zasu ƙyale ba ,kowa sai sun faɗa mashi laifin sa...Wurin ne ya fara zama wurin hira , Don samarin gidan su Aaman an saki jiki da gyara zama tamkar ba Faɗa aka zo ayi masu. Muryar Hajiya ne ya katse su tana cewa " Shifa Aydaan har yanzu bata kan mu yake ba ,kallon sa kaf yana akan Aaliyah ne ku duba kuga...!
Dariya Mubarak yasa yana cewa ' To Hajiya ai ku kuka kira su da sanyin Safiya ,da Ni ne....Dakai ne mene? Ammmie tayi maganan babu wasa . Tsit suka yi don sosai suke shakkar Ammmie . Hummm shakiyan yara . Hajiya ya kamata ayi abun da ya tara mu duka .
Wannan haka yake Tabbas. Hajiya Barmani tayi maganan tana kallon duka ƴaƴan da jikokin ta da kuma surukan ta. Yanzu Ni bana kira ɗaya daga cikin ku bane don naji bakin Wani cikin magana ta , Bana bukatar jin Maganan kowa . Shiru duka aka yi ana jirar jin mai zai fito daga Bakin Hajiya Barmani . Da farko Komai ya faru sai dai muce Innalillahi wai'inna ilaihir raji'un shine kaɗai kalmar da zan iya fara ambata a yanzu . Naji duk Abun da ya faru tsakanin ku duka , iyayen ku mata sun faɗa mun , kuma Wallahi ban zata ba , tarbiyyar da muka baku Bai maku Rana ba ,tun da har kuka iya aikata Saɓon Allah . Kun bani Kunya ,kun bani Kunya ƙwarai . Gani suka yi Hajiya Barmani tasa Habar Zanin ta tana share ƙwallah ,wanda cikin Sauri su Ammmie da Abban Ibadan Daddy suka fara bata Haƙuri tare da rarrashin ta . Ɓangaren Su Aaman Aydaaannnnn da sauran samarin daɗi suka ji a tunanin su Za'a ce an fasa Wannan Haɗin Auren nasu. Muryar Hajiya Barmani suka ji tana cigaba da cewa " Don haka har yanzu Auren ku yana nan a yanda muka tsara ,sauran duk wani Abu ya rage naku . Mudai Aure babu fashi . Kune zaku iya rufa ma kan ku asiri ,wani Bare ba zai taɓa yi maku ba . Sai dai idan cikin ku da mai ra'ayin Ƙara Aure ai wannan bamu isa mu hana ku ba . Don haka ina Sauraren ku duka . Shiru Hajiya Barmani tayi tare da Sauraren jin mai zai fito daga Bakin Su Mubarak.
Mubarak ne ya fara magana kaman haka ' Hajiya Ni bana da Ra'ayin ƙara Auren ,zan zauna da Ummi . Mashaallh Alhmdlh . Lukman kai fa? Nima haka Hajiya . Mashaallh shine kalmar da ta furta kamin su kalli Aydaaannnnn , Nuni yayi masu da Aaliyah wanda tun da aka fara maganan kan ta na kasa . Girgiza Kai Ammmie tayi tana mmkin rashin kunyar Aydaaannnnn baya jin kunyar ya nuna soyayyar sa a gaban kowa . Hajiya Barmani ce tace " Masha'allah . Aaman ai kai ma nasan kai ma hakan ne ko? .
Kallon Hajiya Barmani Aaman yayi kamin yace " A'a Hajiya Nima ina da Wacce nake so ,sai a haɗa Auren a rana ɗaya. Saurin kallon sa duka sukayi , Hibba kuwa idanun ta ciko da ƙwallah , shikenan na shiga Uku na . shima Ƙwaxin Aaman Auren budurwa zai yi irin na Ƙwazin Aydaan . Muryar Ammmie ne ya katse su tana cewa " Muna sauraren ka ,a ina yarinyar take ? Yar waye ita? . Hummm Numfasawa yayi kamin yace " Jidderh.! Wani irin shiru Wurin yayi kamin Mom ɗin shi tace " Aaman ban gane ba ,wata Jidderhn??.
Kallon Aaman Aydaaannnnn yayi cikin rashin fahimta tare da kullewar Kai yace " Wata Jidderh kake magana ? Jidderh ta?. . Eh Ita Aydaaannnnn. Miƙewa Aydaaannnnn yayi a zafafe kamin yace " Ban gane ba . Aaliyah ce itama ta Ɗago idanun ta cikin tashin hankali da tsantsan mamaki tana kallon Aaman wanda idanun sa da fuskar sa ke nuni da gasgata tsantsan Gaskiyar Abun da ya furta . Kunsan bahaushe na cewa " Labarin zuciya A tambayi fuska . A'aman da Gaske kake yi ,wannan guzumar bazawarar zaka Aura ? Yar Talaka ? Summy tayi maganan cike da jin bakin ciki da Ɓacin rai ,ji take kaman tayi ta sharara mawa Aamaan Mari . Bazawara?? Ammien Hibba tace tana dafe kirji kamin tayi duba ga Sauran iyayen nasu da kowa na wurin . Kai Gaskiya Hajiya Barmani ya kara duba Wata ,Tayaya Zan hada Hibba na kishi da Bazawara? Wanda sun san komai ciki da Waje ,na dauki jaririyar ƴata na hadata kishi da Bazawara? Wanda ta cinye zuciyar Aydaaannnnn tun yana yaro na fahimta wacece Wannan yarinyar, Makira sheɗaniya. Mom...! aydaaannnnn ya kira Sunan momyn Hibba yana dakatar da ita . Ba gaskiya bane ba? Ai Gaskiya ne ,har yanzu soyayyar ta shi ke tasiri a zuciyar ka... Don haka Aydaaannnnn kai ke Son Jidderh ka Aure ta in yaso ka haɗa Uku ai Dama an halarta hakan a musulunci,sunna ce .
Juyawa Aydaaannnnn yayi yana kallon Aaman kamin yace " Aaman Why? Me yasa ? Me yasa zaka mun haka?. Saboda na kwantar maka da hankali ,da kuma kullum tunanin ta da kake yi akan Wani hannu zata faɗa ,shin zata samu kulawa ko a'a? Wannan yasa Ni yanke hukuncin nan . To Ai Duk kular da zaka bata Bai kai yaƙwantacin Shi Aydaaannnnn din ba...don haka shine ya kamata ya Aure ta . Momyn Hibba tayi maganan a zafafe. Aaman ne kan sa tsaye yace " Mom Babu Aure a yanzu tsakanin Aydaaannnnn da Jidderh , Saboda Aydaan na Auren Ƙanwar Jidderh Uwa Daya uba Ɗaya wato Aaliyah. Laha'ilah ha'illallah, ya tabbata....Cewan Hajiya Rahina tana tafa Hannu kamin tace " Kai Wannan Yarinya kin zama mana ja'iba jaraba , da musiba....!
#Mmnteddy*Littafin na kudi ne Regular Group ₦300...Vip group ₦500... SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed A'isha keystone bank ko katin MTN ta Wannan number nawa 08081202932 idan VTU transfer ne sai a tura ta Wannan number 09061466409 #Mmn teddy*
35-36
#Mmnteddie's skin care#Gyara da kanki Uwar Gida...A yau zamu faɗi Hanyar Gyaran jiki guda biyu...Ina masu fama da Kaushin ƙafa , Wasu na kira da Ƙaushin tafin ƙafa, kina so kiji shi sumul to biyu Ni a wannan process ɗin ... Da yawa mata na amma Ni da Dutse ko Brush mai ƙarfi Wurin cire Wannan kaushi ,wanda hakan tamkar ƙara lalata taffan Ƙafarki kike yi Bama gyara ba , saboda Ƙaushin ƙaruwa zaiyi ya fi nada . To meye zakiyi Wurin fidda Wannan Ƙaushin cikin sauƙi? Da fari ; Zaki samu Ayaba (Banana)🍌 ki fidda cikin sai Kiyi amfani da bayan wato ɓawon wurin goge ƙafarki dashi yayi consuming like 15mins sannan sai ki Wanke Ƙafarki Ki jaraba na ƙwana uku kiga yanda ƙafarki zata yi #Mmnteddi'es skin care🕊️ .
Kin zama mana jaraba ja'iba cikin Gida, Zuwan ki Rayuwar mu musiba ce. Dama tuni nasan Bata bar yaran nan haka ba ,wa yakai Talaka mugun abu?....Muuumm .! Aydaaannnnn ya kira sunan Momy Rahina cikin Ɗaga murya don lamarin nata ya fara ɓata masa Rai . Aaaman ne ya amshe maganan nasa tare da cewa " Ni ne fa nace ina Son Jidderh ba Aaliyah ba.! Tun da Mun koma ƴaƴan ku kuma kun zama iyayen. to a wannan karon maganan nan taka bazamu yarda daa ita ba ,ko ke Momyn Aaman kin amince da wannan auren na Aaman? . Shiru Momyn Aaman tayi tana nazari tabbas Tana Son farin cikin Ƴaron ta amma wannan abun da ya debo tana ganin kaman babu zaman lafiya ,idan tayi duba ga Halin da Aaliyah a yanzu take ciki a cikin gidan , to haka zai Auro yar mutane itama ayi mata ? Gaskiya bata tsammanin zata iya jurar hakan ,don ita idon ta kar yake bata da kirki akan Ɗan nata guda ɗaya kamar Rai . Kinyi shiru baki ce komai ba?. Cewan Momyn Hibba tana kumburin wuya sam sun manta da Wata wai Hajiya Barmani zaune. Kamin Mahaifiyar Aaman tayi magana ne Muryar Hajiya Rahina ya katse su a inda take cewa " Nifa wallahi da Ni ne Ammien Aydaan , ko Aydaan mene zaiyi ba zan bari ya haɗa mun zuri'a da baragulbi ba ,sai ya cire duk wani ƙudurin sa akan Wannan yarinyar ya watsar ya nemi ƴar Gata Ƴar Dangi ya Aura. Mom A'aman ne ta katse su da cewa " Abun da kuke yi ya fara yawa Gaskiya , Wannan fa yarinyar Aaliyah ƴace ko nace duka mun kusa jika da ita , Duka duka nawa ne shekarun ta ? Amma ku zauna kuyi ta zagin yarinya ƙarama wanda sam bata da laifi ,laifin Aydaaannnnn zaku gani ,tunda inda bai mata dole ba itama ba zata Aure sa ba . Wani irin kallo Hajiya Rahina tayi ma Momyn Aaman kamin tace " Lallai baki san Waye mutum ba , musamman wannan yarinyar , Halin ta zai bar da ita gidan nan. Ƙwaɗayin da iyayen ta suka bi suka Aura ta gidan nan to .....Haba Hajiya Rahina ,Is much , Wannan abun naki baiyi ba ,Ammmie tayi maganan ganin yanda Idanun Aaliyah ya gama rinewa daga Farare tasss zuwa jah , Hawaye na wanke Kuncin ta . Duk kuma abun da Su Mom Rahina keyi kan ta a ƙasa yake bata Ɗago ba. Ganin rikici na shirin ɓallewa ,a fili Momyn Aaman ta nuna ba zata yi ma ɗan ta dole ba ,wannan ya ɓata Ran da Yawa iyayen Yaran. Don sun bar Sun Daddy da Hjy Barmani hoto . Zagin Da Hajiya Rahina ke aika mawa iyayen Aaliyah yasa Aaliyah cikin wani irin yanayi miƙewa jiri na ƙwasar ta ,da duhuwa ficewa tayi daga Falon cikin Sauri ,wanda Ganin haka yasa Aydaaannnnn shima miƙewa yana barin Falon cikin sassarfa tare da bin bayan matan nasa. Aaaman ne shima yabi bayan su ,wanda Ganin hakan yasa Momyn Hibba cewa " Ahaf kun gani ko? Wannan mutane iyayen ta basu kawo ta gidan nan ba sai da suka shirya ta tsaf suka malleke yaran nan . Dama ko zuwan ta aikatau gidan nan da mission ne ,kuma sunyi archving . Momy Wannan Abun da kuke yi ba dai dai bane ba, Mubarak yayi maganan yana kallon Momy cikin nuna rashin jin dadin sa . Aaliyah ta zama mu , haka mu ma mun zama ita...Saboda Aydaan ya riga ya Aure ta ,ta zama matar sa . Ba'a Saki ne? Cewan Hajiya Rahina kamin ta cigaba da cewa " Naga ko yanzu ya sake ta ,zata tarkata tabar mana cikin Estate , Ba saurin kare bin damo . Assshhaaaaa kayyyyaaaa , To tun da Ni kun nuna ba a bakin komai nake a gare ku ba , daga yau ba zan ƙara Kirar ku da neman shawara ba , Zan ringa magana da mazajen ku ,su sai su saka a hanya . Ku tashi ku fita duka ku bani Wuri . Suka ji Muryar Hajiya Turai cikin fushi da Tsawa irin nata . Shiru Wurin yayi ,yayin da t kara cewa su fice su bata Wuri . Hakuri Su Ammmie suka bata kamin kowa ya mike su Summy suka fara ficewa cikin ƙunar rai da zuciya . Bin bayan Aaliyah da Aydaaannnnn yayi yafi komai ɓata mata Rai . Juyawa su Ammmie zasu yi su fice ,nan Hajiya Barmani tace " Ki faɗa mawa Aydaan ya