Showing 99001 words to 102000 words out of 133548 words

Chapter 34 - YAR AIKIN KARUWAI BOOK COMPLETE by Asma Baffa .txt

04 Dec 2024

6587

autan Mata yaje can ya karata dama ni ba son hada jinina nake da uwarsa ba,suna ta zage zage,Nawwar haushin an saki uwarsa ya karawa Sabreen saki yace Nima na cike uku ba aure tsakanina daje Suka bar gidan Kuwa suna ashariya,Nawwar ko ta kansu bai bi ba ya shigo ciki Kansa ya dau zafi.
Tunda na ganshi a yanayin kunci nayi zaton yanayinsa ne tunda dama bai fiye dariya ba,shi yasa na share Kuma ga tsoron abinda ya min ni yanzu tsoronsa nake Kamar masifa tunda nace Sannu da zuwa ya amsa ciki ciki ya haura sama banyi gigin binsa ba Kamar yanda na saba, Shuru yagani ban shigo ba har yayi wanka ya canja cikin Jallabiya ya fito bana main Palo Ina part dina na koma can,a ransa yace yau sauratar ce ta motsa ko abinci baza ace naci ba ta wani
shareni wato ko naci ko na barshi,yanzu Kuma bana girki a kitchen din kasa Kamar yanda Star ta bani shawara,Ina kallon Korean drama naji ya murda handle ya shigo sallama dauke a bakinsa,amsawa nayi naci gaba da uzurina,kwafa ya ja a ransa Kawai ya wuce kitchen din da Kansa ya ebo abinci a plate fried rice nayi da kaza,Fitowa yayi ya dawo gefena ya zauna dake a saman doguwar kujera nake,har ya Fara cin abincinsa bance Masa ta tafasa a sauke ba har ya gaji ya kalleni,Naga yana satar kallona sai na sake zumburo dan bakina karami,sai da ya kusa cinye abincinsa yace dakko min ruwa,na gaji ni na furta Kai tsaye,kallona yayi da sauri na dauke kai zuwa wasu lokaci na tashi dai Ina tafiyar agwagwa sabo da raunin Da ya ja min harda sangarta irin an dameni naje na dakko da glass cup na kawo na ajiye masa naci gaba da kallona,bai ce min komai ba sai da ya gama cinye abincinsa ya sha ruwa sannan ya kalle ni yace ke Kuma me aka miki? Please do not add to my problems, what's going on? nace ba komai nace,na gaji bacci nake ji da wuri zan kwanta karki bata min lokaci ya furta, hawaye ya zubo min nace na Shiga Uku a raina a fili nace da wai da bani da wa kake kwana? Yace da Sabreen mana,wani kishi ne ya cika min zuciya,kamar zanyi kuka nayi shuru na mike nace muje,yace da wannan jean din Zaki kwana? Menene amfanin cire shi,ya kalleni yace me aka Miki yau ne? kayan wuta na kashe na wuce shi a hanya Ina sauri na riga shi zuwa dakin nasa a haka da jean Dina na wando da riga na haura saman gadon tare da kwanciya.


Kyaleni yayi shima ya kwanta a jikina tare da sa hannu ya rungumeni a jikinsa,kasa bacci nayi sabo da uban kayan dake jikina ban Saba kwana da Kaya masu nauyi ba haka ba ga tsoronsa,sai mutsu mutsu nake Yi a jikinsa,duk motsi sai naji yace menene cikin muryar baccinsa duk farkawa sai ya lugwigwice min breast,duk a akwai bra,gajiya yayi ya shiga cire min kayan jikina Yana cewa sai kace yaki ya cire su ya jefo su kasa,hakan yasa ya kasa bacci ya fara murzani cikin salonsa, yana Jin haushin kunyar nan tawa ta yanzu yafi Sona a Yar Duniyata a wajensa shi daya,wanj Kara kaunata yake a ransa,da kyar na saki Masa kuka ya kyaleni Muka samu bacci.


Washe gari ba inda ya fita yana gida duk inda nasa kafa Yana wajen Kamar jela muna kallo yayi matashi da cinyata Seraline da wise Suka Yi knocking tare da shugowa,nace shegun duniya ba sallama? Wise tace la mun manta af ke fa na tuna tun kina gida baki manta sallama ba,Murmushi na saki tare da furta Allah ya shirye ku,ameen ai kilo meter nawa ce kike ji tsakanin mu da masallaci cewar Sera nace gaskiya da nisa Suka ce mu fa ko radio kin san bama ji sabo da Kar ma a saka wa'azi muji,nace rannan kunga na yini Ina kallon tashar wa'azi haba ku kalleni baku ga na kara kwarjini ba wai duk dan na samu suma su dawo kan hanya? Seraline ta Kare min kallo tace hasken musulunci ya shigeki gaskiya ai rabona da wa'azi yafi shekara biyu amma har yanzu bai bar jikina ba kwarjini nake karawa ,Dariya nayi Nawwar inda yake birgeni baya nuna musu kyama in sun zo,yace yau dai zaku bani labarinku naji kuma, Star tace kaiiiiii tab abin ba kyau.
Har ga Allah ban San Sabreen bata gidan ba sabo da ta Saba bacci shi yasa ban tambaya ba.




Sai hakuri yau ba editing na baku


Yau page daya Zan baku Ina da Uzuri kuyi hakuri haka pls.










AsmaBaffa
08061929616
[7/18, 2:27 AM] AMINA KABIR CAPS: 🌼'YAR AIKIN KARUWAI🌼
LITTAFIN KYAUTA NE






71-75






Official


By
AsmaBaffa






SADAUKARWA NE GA DUKKAN YARAN TSUNTUWA








*AL-KUTUBIYYA ISLAMIC MEDICINE*
_Jama'a kada ku bari wannan garabasa ta wuce ku,muna da nau'i magungunan gargajiya masu kyau da inganci_
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda inganci da sahihancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai-dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu 'batawa kai lokaci🙏🏻_


_nfection_
_Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace *SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI💯☑️*_


_Muna sayar da supplement gangariya irin wadanda ba su da matsala sai da su gyara garkuwar jiki da inganta lafiya, muna bayar da sari duk wani supplement muna da shi, kuma muna sayar da daya muna bada sari akan farashi mai sauki, muna tura kayanmu ko wane gari domin neman karin bayani a tuntunbi wannan lambobinmu dake kasa._
*08089965176*
*07084653262*






Page naku ne


Maman Hibbat
Ummu Zee
Murjamashi
Ummy
Maman Zahra
Maman Walida
Mom Khalisat
Ummee
Beauty Zahra
Aminaidriskafe
Ummu Afnan
Mufeedart
Jagabanyakubu
Samira Haru Batir
Manaajahooh




Gaisuwata ga
Maman Samha











Direct gidanmu na nufa Ina zuwa dakin Sera na nufa sai gani na tayi na fado dakin Ina kuka,saman katifar mu na fada Ina cin uban kuka,Sera tace Wai lafiya nifa bana son irin wannan Iskancin,me aka Miki? hawayena na goge nace ki Kira wise da star munfi kusa na muku bayani,Wise ce ta shigo da sigari a hannunta tana Sha,Star kuwa codeine take kurba Kamar me Shan lemo ta zauna itama tace ke lafiya Miracle kike kuka haka,a nutse na basu labarin komai karshe nace ni bana so mijina ya sakeni shi yasa na gudo,Wise tace tab wannan bazai wuce aikin kishiya ba idan itace ma zata Yi bayani da kanta ta tabo bala'i ta jawa kanta,Star ta furta yanzu bai baki takarda ba baza ki zauna a nan ba duk tsiya aure Yana da daraja ga mu da muke kaunarki da gaskiya tashi mu tafi na kaiki gidan wata kawata ce, babbar mace ce Bata da aure mijinta ya mutu ya bar Mata dukiya na taba taimaka Mata lokacin da motarta ta samu matsala a daji Hanya zata je arewa shine dalilin haduwar mu tayi tayi na daina karuwanci na koma gidanta zata rike ni naki yarda muje can ki zauna ko Nawwar yazo mu Kuma zamu ce baki zo nan ba gudun Kar ma ya ganki ya sakeki,dariya Sera tayi tace wato Miracle kice gudun saki ne ya fito dake tun kafin ya dankara miki saki? Nace ae Suka kwashe da dariya,nace ba Maganar Wasa bace wannan tam Ina zumbura baki,Sera tace ga abinci nan yanzu na dafa sai ki ci ki tashi ku tafi, dama yunwa nake ji naci na koshi Muka fito ni,Sera,wise da Star muka tafi can wajen Matar me suna Hajiya Abida, Muna zuwa ta karbe mu da murna gida ne hadadde me kyau da motocinta biyu tana da Yara uku duk suna Arewa Bauchi a nan suke makaranta sabo da su samu tarbiyya ta addinin musulunci,gata da Yar aikinta mace daya,sai Namiji a bakin gate shi ke Mata wanki da guga da kula da gidan,gida ya Sha flowers da furniture masu kyau.

Muna zuwa ta karrama mu sosai aka kawo Mana kayan motsa baki,sai da Muka danyi hira da ita sannan Star tace Hajiya Yar uwata na kawo miki ajiya tana da aure sai ta fadawa Hajiya abinda ya faru dani a gidan Nawwar,Hajiya Abida ta tausaya tace bazai wuce sharrin kishiya ba so take a koreta Kuma ta Allah ba tata ba,da sauri na furta Inshaallah Ina nan da mijina mutu ka raba,na kalli Hajiya nace Ina son mijina sosai da ban damu da auren ba amma zuwana Makkah Allah ya amsa Addua ta yanzu bana sha'awar bariki ko kadan mijina da aurena sune a gabana,tallan duwawu na gama Inshaallah,Hajiya Abida tayi dariya ita kunya ma muke bata sabo da magana direct muke fada ba wani sakayawa,a nan gidan su Star suka barni, Suka koma gida Suka tattara mutanen gidan Wanda ake mutunci su Yar Zabil duk dai wanda suka je bikina suka zauna sama katuwar tabarma guda biyu da alawoyi da yawa a leda suna zaune sunfi mutum ashirin,Santana yace dan Allah wai Kun taramu kunce akwai magana Yar uwarmu Miracle tana da matsala a gidan miji,Madula tace to me za muyi Mata itace ta Kai kanta in Banda Addua me zamuyi Mata,Seraline tace yawwa duk da mun San mu masu laifine a wajen Allah amma Addua itace zamu hadu muyi shi yasa na tara mu,wata me suna Destiny tare da Peace Wanda su arna ne dama Suka ce muma zamu Yi Mata irin tamu oya a fara.


Seraline tace ni shugaba da na tara wannan taro zan Fara,Salati goma ga annabi,Mandula tace ya ma akeyi ku dan tuna min,Allahuma salli ala muhammadun wasallim na Fadi dai dai ko? Yar Zabil tace to Allah ya amsa hakane tana wani fari da Ido tana karairaya,Santana yace karami ne a salatin akwai na Ibrahimiyya shine darrr amma wannan yafi sauki Suka karanta,Seraline ta sake cewa suratul bakara kafa uku uku,Allah ya daidaita Miracle da mijinta Nawwar su dawo su jone su manne Kamar da,Allah ka duba kawar mu Miracle Kar ka bari Aurenta ya mutu Allah karka bari Nawwar ya saketa,ko wace ta hada Mata wannan tuggu Allanmu kayi fata fata da koma waye kayi raga raga da ko waye,kasa gobara ta kone dakin ko waye,Idan Sabreen ce Allah kasa duwawunta yayi tsutsa,su Kuma sauran suna cewa Ameen Seraline ta furta fatiha ta shafa tace wata tayi Mana itama,kowa a ciki yayi Miki Miki suna kallon kallo duk sun manta ma adinnin nasu sai sunyi tunanin yanda ake yi.


Wise ta daga hannu sama tace Suratul Tauba kafa daya,ba Wanda ya iya har ita me fadar,Suratul bakara ma ko aya daya ba wacce ta iya fada bare Tauba,ai Kuwa bata jira ba itama taci gaba ta daga Kai sama da hannaye tace Ya Allah mun San mu masu laifi ne kullum sai munyi maka laifi ita kanta Miracle babu irin laifin da bata maka ba ta bada gabanta da baya duk har center an daki harka da ita yanzu ta tuba tayi aure tana son mijinta tana son aurenta,Ya Allah Muma gamu dai Muna ta siyar da local government dinmu masu laifi ne mu ya Allah ta Kara kwalawa da karfi ya Allah duk Dan iskan cikinmu Wanda baya ji Allah kayi daga daga damu...kowa baki ya bude yana kallon Wise tana jawo musu masifa duk cikin addua,Santana yace ke rufani ki sayani ke Wise min Shiga Uku,wise da taci gaba tace tunda munki ji gamu ya Allah kayi maganinmu Allah karka kalli laifinmu ka yafewa miracle ka yafe Mana karka bari Nawwar ya sake ka barta da mijinta ya Allah karshe tace Fatiha Alhmdllh an karba Addua ta karbu,Star ce itama ta daga hannu sama ana cewa Ameen tace Ya Allah Suka hada baki tare da furta Ameen,ta sake Furta Allanmu Suka ce Ameen wannan haka yake Allah ga bayinka,Star tace Allah Nawwar,Nawwar,Nawwar mijin Miracle zai saketa ya Allah karka bashi dama,Ya Allah ka sa Masa tausayin miracle da kaunarta Allah karka bashi damar sakin Yar uwar mu,Miracle tana son bawanka Allah karka bari a saketa kasa ya nemi matarsa miracle ta koma gidanta Allah kasa tana komawa ya Mata ciki ta haifo Yan biyu,Ameen Suka hada baki.


Madula ce ta karbe Adduar da furta istingifari kafa dari,kowa ya Fara Astagafurillah har kafa dari dari Suka Yi abinsu sannan bata rokawa Rabin komai ba ta shafa tace Ameen,Santana ya karbe Yana cewa Allah ka daga gidan Nawwar kayi sama da shi ka kife shi a kasa ka hada da Sabreen din a juya kanta kasa a cake ta karairaye Allah karka kashe ta a barta ko Ina a karairaye shike nan ya Allah Suka furta Ameen,Manduwa tace Allah kasa mota ta kade Sabreen tayi Mata markaden kayan Miya a kwalta,Yar Zabil ta saki wakar kasida ta yabon manzo suna amsawa tayi baiti Daya suka Shafa da Ameen..Daya bayan daya kowa da Kalar adduar sa,Peace christain itace ta karba ta Fara wakar church sannan tace Papa God tana wani fari tace Jesus abeg ka taimaki Miracle mijinta ya maidata gidanta,we are all sinners kullum sai munyi zunubi Papa God ka taimaki Yar uwar mu Suka hada baki da Ameen,Peace ma wakar church tayi ta yabi Jesus sosai sannan tace Ameen a haka sai da kowa yayi adduarsa ya Gama sannan Sera ta bude Alawa chocolate me shegen dadi Suka rabawa junansu ko wacce guda biyar biyar Suka bare suna ta sha Wai Sadaka ce maganin masifa ,Suna haka Saurayin Seraline ya buga Mata waya yace ya dawo gari daga Dubai tazo zata Taya shi kwana daga nan ta kwashi kayanta sai hotel dinsa,Suma sauran haka duk sunyi Shirin tafiya aikinsu kamar ba sune Suka Gama Addua yanzu ba.


Nawwar bai San na bar gidan bama,Bai neme ni ba gudun Kar ya yanke hukunci cikin fushi,kwana daya Shuru bai ga ko gilmawata Sabreen ma tayi mamaki bata ganni ba tace ko ya sakeni ne sai da ta duba ko Ina na gidan bana nan wani farin ciki ya kamata burinta ya cika tunda bata ganni ba tasan ma ya sakeni,Nan take ta Kira Jamcy tana bata labari tace ke aiki ya Kare ma mu kwanta mu huta ya saki shegiya,Jamcy a ranta tace Saura ke dan ubanki duk ku fita ku bani waje a gidan sannan na samu damar shigowa gidan.
Wasa Wasa har kwana uku Nawwar bai ji ko motsi na ba,kasa daurewa yayi ya nufi dakina ya duba wayam,ko Ina sai da ya duba babu ni, wajen masu gadi yazo ya tambaya Suka ce oga ai tayi kwana uku da Muka ganta da akwati tana kuka ta bar gidan nan,hankalinsa tashi yayi yace to ni me nace Mata nayi magana ne da zata bar gida ya ja tsaki yace idan ta gaji ta dawo ya koma ciki amma me tunaninta sai ya hanashi sakat in banda Rabia babu abinda yake tunawa yace idan ta koma gidan jiya fa tsaki ya ja tare da furta to ni mene abin damuwa da ita tunda nasan ba sonta nake ba,ni kuwa har na Saba da Hajiya Abida Muna zaman mu girki ma tare da ni da Yar aiki muke yi na bata labarin ni Yar tsuntuwa ce taji tausayina, kullum Nawwar Yana raina in Banda tunaninsa bani da aikin yi,Ina tuna rayuwar mu tare da duk wani moment da muka Yi spending tare,yanda yake nuna min kulawa,yau ma bayan na gama komai dama wayata na kasheta gaba daya tunda na bar gidansa ban sake kunnawa ba,a saman bed dina nake kwance Ina tunaninsa ban San Sanda na Fara hawaye ba,a haka Hajiya Abida ta sameni,ta zauna ta taba kafata dan ban San ta shigo ba,a firgice na motsa na ganta,hawayena na goge a hankali,tace Rabiah yaushe Zaki daina kuka hakuri shi zakiyi Inshaallah zai neme ki,murmushin yake nayi har hakorin makana na Gold ya bayyana a hankali nace kina gani kwana na Uku su Sera sunce bai je Nema na ba Kinga Kawai ya kyaleni nayi rayuwata ya manta dani,Yana da Mata ba abinda ya dame shi dani, dama ba so na yake ba nice nake sonsa na rushe da kuka sosai,Hajiya Abida babu irin lallashin da bata min ba amma naki Shuru sai kyaleni tayi ta tafi.


Nawwar kwanansa bakwai bacci sai barawo ya kwashe shi ala dole,a daddafe ya kwashe sati sati duk ya rame sabo da tunanina, Kuma ko Mami bata sani ba a wajen su Iyamami taji ya saki amarya su ma Sabreen ce ta basu labari sai Murna suke suna jifan Mami da babake maganganu har ta gaji yau Nawwar yazo da Yamma ta kalleshi Yana cin abinci tace Nawwar lafiya kuwa? Me Kika gani Mami? hmm tace a baya naga tunda kake tare da Rabiah baka cin abincina amma yanzu kullum anan kake

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login