Showing 9001 words to 12000 words out of 86122 words
Chapter 4 - BUDURWAR QAUYE Complete-by miss Deejarh-.txt
din yasir yace dan uwanane kuma qanina
Wannan kuma amininsane, wannan kuma dansane kuma daga gombe muke munzo.......
βπ»Faty Mmn Faty
[10:40PM, 8/6/2017] βͺ+234 703 448 8635β¬: πΎπΎπΎπΎπΎπΎ
πΎπΎπΎπΎ
πΎπΎπΎ
Budurwar Qauye π€·πΌββπ€·πΌββπ€·πΌββ
Written by Faty Mmn Faty
July, 2017
*I dedicated this page to my swt friend Ikhlima (Mmn Safwan)*
*Indeed u r morethan a friend 2 me, much luv 4 uππ*
1β£1β£
Munzo nemawa yasir izinin nema,
Inbama zakace munyi gaggawaba sai muce harda neman auren Fauziyyah mukazo
Domin yara sun riga sun dai2 ta kansu
Munafatan zaa amshi buqatarmu
Tinda yafara magana Abba yayi shiru yana saura ransa, amma abinda ya daure masa kai da yace wai sun gama dai dai ta kansu
Sai daya kai aya sannan Abba yayi gyaran murya
Yace toh dafarko nayi farin cikin zuwanku da kuma abinda ke tafe daku
Hakanan nayaba da hankalin yasir abisa lura da natsuwarsa da nayi
Sai dai kash kunzo aqurarren lokaci sabida du3 auren Fauziyyah saura sati 5
Tinda Abba yafara magana yasir yake murmushi, amma kalmar Abba na qarshe shiya matuqar girgizashi
Cikin sauri ya d'ago kansa, lokaci guda idanunsa suka sauya launi, fiskansa ta canza alamun tashin hankali qarara suka bayyana
Matsowa kusa da Abba yayi, cikin murya mai rauni yafara magana
Abba kataimakeni, kada kanesantani da Fauziyyah, Fauziyyah itace farin cikina, Abba namaka Alqawari zaka sameni miji nagari Wa Fauziyyah
Sai hawaye sharr, hannunsa yasa ya riqe qafafun Abba
Cikin tausayawa da jinjina irin son dayake Wa Fauziyyah, Abba ya riqo hannayensa
Yace tabbas yasir ganin natsuwarka yasa nayiwa Fauziyyah shaawan ka kasance miji agareta
Tabbas kacancanci dik irin mijin danake fatan Allah ya bai Fauziyyah ta aura
Amma bayanda zanyi dan anriga anmata baiko da wani
Haka da ina da wata 'ya Bayan Fauziyyah dana baka ita, dan nayi shaawar had'a zuri'a daku sabida dattakunku
Amma zanyi maka fatan Allah yabaka mace wadda tafi Fauziyyah
Yasir cikin kuka yace abinda nake tsoro kenan, shike nan narasa Fauziyyah, narasa farin cikina, kuka yake kamar qaramin yaro
Dad ne yadafa kafad'arsa yace ya isa haka yasir addu'a zakayi Allah yasa haka shiyafi alkhair
Abba yace kuyi haquri, bayanda zan warware wancan baikon, idan nayi haka nazama qaramin mutum
Alhaji sadi yace aiba zai yiyuba, kuma munfahimceka sai dai muce Allah yasa haka shiyafi alkhair, Itakuma Allah yasa gidan zamantane
Abba yace madallah nagode sosai, yasir kai haquri ka qaddara Allah bai nufa Fauziyyah matarka bace
Nagode Abba, iya abinda ya iya furtawa kenan ya fice yana share hawayen fiskansa
Dad ma miqewa sukayi, suka sake musabaha atsakaninku
Alhaji sadi yace toh Alhaji mu zamu koma mungode da karramawar mutunci daka mana Allah yasadamu da alkhair
Abba yace nima nagode, ina kuma sake baku haquri, Allah yakaiku gida lfy
Suka amsa da ameen sannan suka tafi
Fauziyyah kuwa tunda taga Abba yasa ankai masa abin motsa baki falonsa, wai yayi baqi
Zuciyarta taketa tsinkewa, dik ta diririce, tarasa natsuwarta dan tana da yaqinin su yasir ne, kuma batasan ya zasu qare da Abba ba
Tana kwance a ad'akinta taji Abba yana kwad'a mata kira, Fauziyyah, Fauziyyah
Zuciyarta ce tayi wani mummunan bugawa, da kyar ta miqe ta fito kamar wadda kwai ya fashema aciki
Afalon mama tasameshi shida mama
Gefen mama ta wuce ta rakub'e da kyar bakinta ya furta gani Abba
Dubanta yayi rai bace yace yanzu abinda kikayi kin kyauta Wa kanki
Shiru tayi bata amsaba, nace kin kyauta yasake tambayarta
Ahankali ta girgiza kanta alamun aa
Mama tace Alhaji kamin bayani mana meke faruwa
Nan Abba ya koro mata bayani filla2
Salati kawai mama keyi, tana tafa hannunta, tace toh Alhaji waye kenan wannan yaron dabamu sanshiba
Abba yace sai dai ita tamana bayanin inda tasanshi har suka fahimci junan
Mama ta dubeta cikin takaici, tace a ina kika sanshi
Idonta na zubda hawaye ta musu bayanin waye yasir
Abba yace amma kina sake sa batun aurenki d Alamin, kika turo mun mutane dan kizubarmin da qimata ko
Danma Allah yasa mutanen kirkine mun fahimci juna dasu, amma kisani kin yaudari yaronnan da kika rufeshi baki fad'a masa gaskiyaba
Ko a tunanin akwai abinda zai sa nacanza raayina akan Alamin
Cikin kuka wadda tunda Abba yafara magana take kuka tace Abba katausaya mun wlh inason yasir, banason ya Alamin
Abba yace bijiremun zakiyine? Toh kisani bakida miji sai Alamin kuma ko Bayan raina ban yadda ki auri wani bayansa ba
Kuma ko mutuwa kikayi sai ankai gawarki gidan Alamin, sha3 kawai
Yana fadin haka ya wuce abinsa, nan taringa kuka kamar ranta zai fita, mama ma tashi tayi ta wuce abinta
Dakinta ta koma ta dau wayarta tafara neman layin yasir, sai dai is not reachable hakan ya tabbatar mata yana kan hanya
Har wajen magriba, trying layin take, kamar wasa taji ya shiga sai d bai daukaba
Takira yakai sau 20 amma yaqi d'agawa daga qarshe ma ya kashe wayar gaba 1
2weeks later, Fauziyyah tashiga cikin damuwa sosai dan har yau yasir bai dauki wayarta ba
Message m ta tura masa ba adadi amma yaqi mata reply
Mama tun tana mata fada yanzu ta koma lallashi
Biki sai Matsowa yake, saura sati uku amma har yau ba ango ba labarinsa
********
Angama aikin gidan papa dake dasspark, su momcy sunje sun gani kuma sun yaba
Gidane mai hawa daya, tsarin ginin turawa ko ina yasha shuke 2
Gwanin shaawa, amma fir papa yaqi zuwa y gani
Masu gadi mutum biyu, irin buzayen nijer Daddy ya dauka aka sa agidan
Hatta IV Daddy ne ya buga sanin halin papa yasa ya nemi TJ ya bashi na abokansu dana amarya
Ya kuma jadda da masa lallai suje sukaima amarya nata
Inda TJ ya yayi ma Daddy alqawarin zasuje aqarshen sati.......
βπ»Faty Mmn Faty
[10:40PM, 8/6/2017] βͺ+234 703 448 8635β¬: πΎπΎπΎπΎπΎπΎ
πΎπΎπΎπΎ
πΎπΎπΎ
Budurwar Qauye π€·πΌββπ€·πΌββπ€·πΌββ
Written by Faty Mmn Faty
July, 2017
*Wannan shafin nakine Sis Amina, nagode da kulawarki gareni Allahu ya bar qauna, Mmn Faty luvs u too ππ*
0β£9β£
Suna shiga Itakuma tai cikin gida, batafi 5mins ba tadawo hannunta riqe da qaton tire, ajiyewa tayi akan center table dake gabansu
Fita ta kumayi nanma da wani tiren ta dawo sai da ta cika gabansu da kayan motsa baki kala2
Sannan ta zauna ina yinin ku tace dasu, lfy iya abinda papa yace
TJ ne ya amsa da faraasa, ya gida ya tambayeta
Lfy lau, ta amsa sannan ta miqe bismillanku fa tace dasu kafin ta fice bata jira amsan suba
Aiko tana fita TJ yace kai mutumina wlh kada kayi Wa kankafa
Wannan yar shilan tayi
Papa da haushi yasake kamashi a kufle yace to mayen mata wadda takai da bata kaibama kaikam awajenka tayi ko
TJ yace gaskiya mutumina bawasa fa kasamu wajen hutawa, wlh wannan taciko baqaramum hutawa zakayiba
Papa yace to sai kayi kuma, dan wannan bama ita bace
TJ cikin sauri yace to waye ce wannan din?
Oho, yace dashi dan yanzu haushi TJ yake bashi akan nuna maitarsa afili idan yaga mace
Jin irin amsan daya bashi yasa yaja bakinsa yayi shiru, kawai
Papa kuwa banda zafi ba abinda zuciyarsa ke masa, me wannan yarinyar ta takane da zata ringa ajiyeni ya tambayi kansa
Kwafa yayi zan dau mataki lalle dan naga raini ya shiga tsakaninmu
Yana cikin wannan tunanin ya tsinkayi sallamanta cikin murya mai dadi
Ko dago kansa baiba baran ya amsa
TJ ne ya dago kansa lokaci 1 yana amsa sallaman
Ya salam shine abinda ya furta aransa yana mai qare mata kallo
Sanye take cikin riga da wando na pakistan masu kalan ja da butter milk, ta yane kanta da gyalen kayan
Fiskannan tasha kwalliya wadda yaqara fidda zallan kyanta dik da yarinyace halittun jikinta basu gama cika ba amma dole ta burgeka
Nan TJ ya hango wautar abokinsa, yace tab ashe wannan har tafi waccar
Sannunku da zuwa, yawwa yawwa madam TJ yafada yana murmushi
Ina yini, lfy lau, munsameku lfy, tace lfy lau
Masha Allah, sai dai bansan sunan amaryar namuba TJ yafad'a cikin zolaya
Murmushi tayi wadda ya sake qawata face nata tace Fatyma amma ana kira na Fauziyyah
TJ yace waw what a nice name, so nidame dan ke kiranki?
Umm dik wadda kake so kana iya kirana
Ok, thanks
Tace ur wlcm
TJ fa Fauziyyah tamasa 100%, gaba d'aya jiyake inama Fauziyyah tashi wlh lallab'a abinsa zaiyi ya gwada mata zallan qauna kawai
Ganin tayi shiru haka Ameen baice komaiba yasa yace Fauziyyah bakisan sunana ba n baki tambayaba
Kayi haquri toh inajinka
Yace nayi toh, sunana Muhammad Tijjani but friends nawa kan kirana da TJ
Tace nagode sosai
Papa da surutun TJ yagama sake qularshi sai wani huci yake wane yaga abokin gaba
TJ kuwa ganin yadda abokinsa yasake b'ata rai yasa yace man barinje waje saika fito
Bakasha ko ruwaba tace dashi Bayan ya miqe
Bari nasha to nagodefa, d'aukan roban lacasera yayi yace barinje nasha a mota
Miqo masa wani bowl da aka raping nasa tayi tace to ka qara da wannan
Toh amarya nagode ya karb'a ya fice
Aiko yana fita Fauziyyah ma tayi fiskan shanu
Ta juya kanta
Keh, yace da ita
Bata masan yanayiba
*Budurwar Qauye* yasake karanta
Nanma bata kulashiba
Akufle yace ana miki magana kinajin mutane, waini me kika takane kike ma mutane gadara, mintuna nawa kika bata kafin kifito toh wlh nasake zuwa kika ce zaki wasting mun time sai dai kifito kisamu nayi tafiya ta yar qauye kawai
Tinda yafara magana tana jinsa saida yakai ayah sannan ta dubeshi da kyau
Sai anan taqare masa kallo tsaf, tace kai haba kacika mun kunne magana ba comma, ba pullstop ko kakira sunana ban amsaba, kamar yadda kake kirana yar qauye to ni kallon danake maka dan dagaudama yafika dan baka cikin irin layin mazan dana kaso, sannan tinda kake zuwa nataba nemoka nace kazo badai kaika ke kawo kanka ba, kaga kuwa dole kajuri dik abinda zan maka tinda kai ka kawo kanka, tawani murguda masa baki da juya idanuwa
Aiko caraf taji an riqo hannayenta dik biyu, ya matsesu waje guda, yasa dayan hannunsa ya murde mata baki
Yace lalle ashe rashin kunyarki gaba yayi, to kisani niba amun rashin kunya kikasake saina fasa wannan bakin yakai hannu ya buge bakin
Sannan yace ko cemaki akayi ni sonki nake, ni mezan dake ko mata sun qare, dubekifa ko mace baki kaiba, ji qirjinki babu wani abin shaawa har kikemun wai yanga, to kisani ninafi qarfinki kika kuma mun rashin kunya zakiga abinda zan miki
Fauziyyah kuwa irin kalan riqon daya mata shiyasa tayi shiru, sannan tafahimci d'an iskane baima da kunya
Data samu ya saketa, tace Allah ya isah kuma wlh nibazan aurekaba, inbakasaniba nama fika qin wannan auren
Yace wlh da kintaimakeni kuma sai na maki babbar kyauta indai kika fasa aurena, yanafadin haka yayi hanyar fita abinsa
Yana fita Fauziyyah ta zube awajen sai anan takejin haushin maganar daya fada mata
Afili tace wlh bazan aureka ba dan iska, uncle yasir baitaba fadamun magana mai kamar wannan bama
Miqewa tayi ta gyara mayafinta sannan ta fice
Dakinta ta wuce, ta dakko kwalin wayar da yasir ya bata ta nufi dakin mama
Waje tasamu ta zauna, tace khairy wai sungaisheki sun wuce
Mama tace ayyah dan albarka ai Alamin akwai ganin mutuncin mutane
Fauziyyah acikin zuciyarta tace hmm dabaki sanshiba ko
Miqawa mama wayar tayi mama ya Alamin ya kawomun waya
Mama takarba tace Allah yasa albarka shikam baya gajiya
Nan ta bude sukayita santi itada khairy
Saida tadawo dakinta sannan tamaida Komai yadda take ta kunna ta sakata a chargy zuciyarta wasai dan tahau matakin farko a plan data shirya na auren yasir......
βπ»Faty Mmn Faty
[10:40PM, 8/6/2017] βͺ+234 703 448 8635β¬: πΎπΎπΎπΎπΎπΎ
πΎπΎπΎπΎ
πΎπΎπΎ
Budurwar Qauye π€·πΌββπ€·πΌββπ€·πΌββ
Written by Faty Mmn Faty
July, 2017
*Wannan page nakune masoya Budurwar Qauye, nagode Allah ya bar qauna, Mmn Faty luvs u all ππ*
1β£2β£
Washegari da safe TJ ya kira papa awaya , amma harta katse bai picking ba
Yana shawarin yasake kiransa ko ya barsa sai yataso office su hadu, sai papa ya calling nasa back
Hello man ya fad'a Bayan ya d'au wayan
Yes meri dosty (abokina) am sorry shigowana office kenan ka kira kafin na dauka ya katse
No probs man, dama wajenka nake son zuwa tinda kana office barin shigo sharp2 kafin na wuce office
Alright, saika shigo
Bada jimawaba TJ ya iso, direct office d'in papa ya shigo
Yana shigowa papa ya taso, suka kashe hannu, papa yace ya neto mutumin, jiya daga cewa barinje nadawo kawai sai eh
TJ yace kai bari kawai man, ai popsy ya kasa ya tsare fa, kawai yafa sa ido fa, shine nake masa lamfo
Papa yace amma dan iskanci mai makon ka fad'an gaskiya sai ka d'orani kawai
TJ yace kai dana barka da surry, inama zaka wani tinoni eh
Papa yace barta fa yarinyannan jarabane da ita, da kyar nasamu ta natsu kuma nafad'ama joseph kada yasake barinta ta shigo mun gida
TJ yace ai yanzukam dama kamata yayi ka fita harkan koma wace tinda aure zakayi ko yah
Papa ya cire hannunsa daga cikin na TJ ya koma ya zauna, tare da b'ata rai, yace amma dai kasan ina d'aga ma qafa ko
Inbanda kai babu wadda ya isa yake fad'amun magana son ransa na barsa
TJ yace haba man meye abin b'ata rai, kai da zaka fara cin riba biyu ka more ka kuma sami lada
Amma wlh ka cuceni, a ina zan more kanaga yarinyar da ba komai ajikinta
TJ yace lokacin da zakaga komai d'in yana zuwa
Kai nifa ina da abinyi, kanaga ko patient 1 ban duba ba ka tsaidani fa wasu surutanka marasa amfani
Toh naji aidai kasan nima inada abinyi, na biyo sabida muhimmiyar magana
Toh ina jinka, meyake happening
Cards sa Daddy ya bashi ya ajiye akan tebur dake gaban su
Meye wannan ya nuna Cards d'in da hannunsa
Katin gayyatar bikinku, kai tsaye TJ ya amsa masa
Wata doguwar tsuka yaja yace to meye had'ina dasu kuma nayi me dasu
Toh kanada had'i dasu, sai dai banaka bane, Daddy ne jiya ya bani na amaryane kuma ya jadda damun kan cewar this week yakeso mukai mata
To sai kai kuma kace masa Me?
Ah, na karba tare da alqawarin ending week d'innan zamuje mukai mata, ya amsa masa
Papa yace to kaida Wa zakaje dakace zakuje
TJ yace banson iskancifa, dakai zamuje kuma ranan saturday dasassafe ma kuwa zamu tafi
Hhhhh wasan yara kenan, toh kasan Allah ba inda zani, kaida kaga zaka iya ga hanya asauka lfy
TJ yace yanzun Ameen abinda kake ya dace kenan, ace rabonka da zuwa wajen yarinyannan har ban iya tinawa
Ai dai ko bakasonta albarkacin iyayenta sai kaje ko, susan kasan da zaman yarsu
Amma ace har biki yana qaratowa ba ango ba labarinsa haba abakina kasake tinani
Shiru yayi yana sauraronsa har TJ ya tsammanin ya haqurane, amma sai ya tsuke fuska yace to su riqe yarsu mana su fasa aurarta inhar sai naje
Ganin dagaske papa yake, yasa TJ bashi baki, amma da kyar da sidin goshi ya aminta akan sharad'in bazasu kwanaba
TJ yace dama bazamu kwana ba, da azahar zamu juyo sai kuma biki da yardar Allah
Miqewa yayi yana duba tsadadden agagon dake d'aure ahannunsa, yace man barin wuce sai na tab'oka awaya zuwa yamma
Papa yace ok, sai munhad'u
Har zai wuce papa yace hey waka barma wad'annan sharan
TJ yace bazaka ajiye awajenkaba
Wlh kana barinmun su zansa masu lighter na qone shirme
Dawowa yayi ya tattarasu yace, Allah ya huci zuciyar Dr Muhammad Alamin ango na Fatyma Fauziyyah sha kallo, yana fad'in haka ya fice abinsa bai saurari mai zaiceba
*******
Fauziyyah acikin kwanakinnan dik ta lalace sabida rashin jin halin da yasir yake ciki
Yanzu layinsa datake kira tasamu koda bazai d'aukaba hakan yana kwantar mata da hankali
Amma sam yau wajen kwana uku kenan, baya shiga dik sanda ta switchoff take ji
Sosai hankalinta ya matuqar tashi har , abincima bata iya ci, hakan yasa ta galabaita har ta yanki jiki ta fad'i
Ba mama ba hatta Abba hankalinsa ya tashi sosai
Da kyar da taimakon Allah suka samu ta farfad'o
Mama ta bata tea mai kauri tasha, sai da natsu wata ya dawo tukun Abba ya matso kusa d ita ya zauna
Hannunta ya riqe cikin murya mai rauni yace Fauziyyah saboda bakyason auren Alamin yasaki a wannan halin?
Shiru tayi bata amsa ba sai hawaye dake bin fiskanta
Abba yace tabbas wani babban alqawarine acikin aurenki da Alamin wanda na amince na d'auke tsawon shekaru masu yawa, ataqaice tin bansan zan sameki ba
Nan tabata labarin yadda suke da amininsa da kuma alqawarin da suka ma junansu
Cikin damuwa Abba yace tabbas Fauziyyah na amince da zabinki dan yasir ya kwanta mun arai, sai dai ba yadda na iya ne
Amma ina roqonki amatsayina na mahaifi agareki ki amincemun ki yadda da auren Alamin, sannan kicire damuwa aranki kid'auka haka Allah ya rubuta yasir ba mijinki bane
Kidaure kiyiwa mahaifinki biyayayya kibani had'in kai na cika alqawarin dana d'auka, kada kibari ubangijina ranan gobe ya tuhumeni akan rashin cika alqawari ya kuma sanyani alayin marasa gaskiya
Cikin kuka tace ya isa haka Abba, wlh na amince zan auri ya Alamin har zuciyata ba akan ka tursasaniba
Abba ku yafemun bijire muku danayi, kuma zan nuna muku ni yar halaq ce dan bazan taba barin Allah ya kama mahaifina akan abinda yayi iyaka qoqarinsa nine sanadiba
Mama kibawa Abba haquri, na amince na amince nan kuka yaci qarfin ta
Mama ta rungumeta tana bubbuga bayanta, ya isa haka kiyi shiru Komai ya wuce
Abba yace mama bar kukannan haka Allah ya maki albarka
Haka suka ci gaba da lallameta hatta haqura tai shiru, mama tace me zakici na dafa maki
Tace komaima mama,ko abinda kike dashima kibani zanci
Abba yace aa mama tadafa maki paten dankali da mai hanta da alayyahu, zakici?
Eh zanci Abba ta amsa
Mama tace toh barinaje nayi sallah, sai na d'ora maki