Showing 27001 words to 30000 words out of 86122 words

Chapter 10 - BUDURWAR QAUYE Complete-by miss Deejarh-.txt

04 Jan 2025

8875

watsa ruwa




momcy kuwa papa na wucewa ta nufi dakin fauziyyah azaune tasameta tana kallon cartoon,murmushi tayi ganin yadda fauziyyah tayi balain kyau yadda ba namijin da zai ganta baiji....ba




ganin momcy yasa tayi murmushi tace momcy banji shigowarkiba hankalina na akam TV


momcy tace never mind daugther ,kije kidauki abincin papa kikai mads side nasa ,amma wataqil yana wanka so kijirasa ya fito saiki masa sannu dacdawowa ko




cikin girmamawa tace to momcy ,amma barin dauko hijab dina


momcy tace wani hijab kuma abu dik cikin gida ko dan kwalima banyarda kisaba tinda kayan bamai dankwalibane




cikin jin kunya tace toh sannan ta fice




kitchen ta shigavta dauko babban tiren da aka hada abinsa ajai ta wuce ta wuce ta nufi side nasa




falonsa ta shiga amma shiru ba kowa,sai ta wuce๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ






๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ






Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€


Written by Faty Mmn Faty


August, 2017






2โƒฃ7โƒฃ
Wani qayataccen murmushi tamasa, tace am sorry kafin tajanye jikinta


wani dadi na musamman yaji muryarta take dashi,shima ahankali yace no probs sannan ya wuce wajen zamansa ya zauna




wannan yarinyar kuwa tunda papa ya zauna take satan kallonsa,cos taji nan take ya birgeta har taji zuciyarta ta kwadaitu da inama yazama mallakinta aida tasami mijin nunama saa




shima acikin zuciyarsa haka yake tunani lokaci guda yaji tamasa aransa,kuma haryaji shaawan aurenta dan tamasa dari bisa dari, kuma yanayinta yayi daidai da kalar matar,dayakeso


juyowa yayi yasake kallonta akayi saa kuwa itama shitake kallo,lokaci guda,suka sakarma junansu murmushi mai qayatar da xuciya




sai anan yamata kallon tsaf,farace ba har canba danma ya hadu da mayuka da hutune, tanada round face idanuwanta yan dadaidai,hakama batada dogon karan hanci,sai dan qaramin bakinta amma awaye take sosai kuma daganinta yar passion ce lura da kayan jikinta da kuma dakuma yananyin fiskanta




kuma daganinta, doguwace,qirjinta acike sosai dan sun ciko riga, ahankali ya sauqe idanunsa qasa


shiru dikkaninsu sukayi bamaiwa dan uwansa magana amma kuma kowa yanason yasake jin muryan dan uwansa


dahaka ahankali har dai magana ya shiga tsakinsu,papa ya tambayeta a ina takeda zama




sai data wani juya idanuwa cikin yanga tace ita yar nijer ce karatu ya kawota singapore amma yanzun tagama gida zata koma da zama,kuma iyayenta a kaduna suke




cikin gamsuwa ya kada kansa yace kinga nima dan nijer ne ina zaune a garin bauchi nan ya fada mata abinda ya kawosa singapore




tace ah kacemun kai babban mutum ne,murmushi yayi yace aa kedai kike big girl


dik sukayi dariya,salon matan da suka waye tawani lankwashevkai ashagwabe tace bankumaji sunan Dr ba




hakan datayi tasake kasheshi dan baqaramun birgesa salon yanganta yakeba,anatse yace MUHAMMAD ALAMIN


waw nice name gaskiya sunanka mai dadi da kyau kamar yadda kake


murmushi yayi yace haka ko


nodding kanta tayi tacr yeah,yace thanks


ammafa nibaki fadamun sunankiba


tace eyyer nadau baka buqatar sani shiyasa amma tunda kana buqata sunana JUHAINA




JUHAINA ya maimata ahankali dan sunan yamasa dadi sosai yace swt name


tace thanks Dr Ameen




yace ur wlcm ,nan sukata hiransu kamar sun saba inda juhaina ta ringa yimasa hira cikin janhankali ,shikuma sai biye mata yake dan kawai shiyagama yankema zuciyarsa yasami matar aure




sai da suka sauqa a Abuja sannan suka exchanging contact nasu na nijer, a abuja sukayi sallama inda tashiga jirgin KD,shikuma ya shiga na BH




Daddy da momcy da didi niima sune sukaje airport taransa,
suna isowa jirginsu na sauqa lokacin misalin qarfe shadaya na safe dan sauqar safiya sukayi a abuja




Papa nahango cikin fararen suit,wanda suka matuqar karban jikinsa,komai na jikinsa farine hadda takalman qafarsa farare tass




yana saqqowa didi niima dasauri taqarasa wajensa ta rungusa tace oyoyo bross,shima cikin murnan ganinta yace oyoyo swt sis i miss so much


nan suka qaraso wajensu daddy ,ya rungumesa yace miss u son,shima yace miss u daddy


momcy ya rungume yace miss a lot momcy,tace miss u too my dear daganan driver ya saka kayansa a mota suka nufo gda


direct gidan daddy suka wuce,afalo suka yada zango inda suka fara hirran yaushe gamo




nan masu aikin gidan kowa yazo ya gaisheshi,sai dai baiga wannan villager ba,aransa yace Allah yasama batanan


momcy tace son kashiga side naka angyara sai kayi wanka kaci abinci ko




yace ok momcy wlh agajiye nake sosai zaman jirgi ba dadi dik takurane




daddy yace idan kayi wanka saika dan wartsake ai




miqewa yayi ya wuce side nasa nada nacikim gidan




yana shiga yaji wani qamshin dadi ko ina agyare tsaf,toilet ya wuce dan ya watsa ruwa




momcy kuwa papa na wucewa ta nufi dakin fauziyyah azaune tasameta tana kallon cartoon,murmushi tayi ganin yadda fauziyyah tayi balain kyau yadda ba namijin da zai ganta baiji....ba


sanye take cikin qananun kaya riga da skert yan ubansu,coppee brown masu adon duwarwatsu,sun matuqar yimata kyau, kantannan yasha kitso saiya sake fito da kyan fiskanta




tasaka pink janbaki,tayi kyau iya kyau kaman ka dauketa ka gudu,ga wani qamshi na musamman dake fita daga jikinta




ganin momcy yasa tayi murmushi tace momcy banji shigowarkiba hankalina na akam TV


momcy tace never mind daugther ,kije kidauki abincin papa kikai masa side nasa ,amma wataqil yana wanka so kijirasa ya fito saiki masa sannu da dawowa ko




cikin girmamawa tace to momcy ,amma barin dauko hijab dina


momcy tace wani hijab kuma abu dik cikin gida ko dan kwalima banyarda kisaba tinda kayan bamai dankwalibane




cikin jin kunya tace toh sannan ta fice




kitchen ta shiga ta dauko babban tiren da aka hada abinsa akai ta wuce ta wuce ta nufi side nasa




falonsa ta shiga amma shiru ba kowa,sai ta wuce bedroom nasa ,tana shiga yana fitowa daga wanka dagashi sai towel daure ajikinsa hannunsa riqe da dan qarami yana tsane ruwan kansa


dago kansa yayi idanunsa ya sauqa akanta,kallonta kawai yake ba kyaftawa ganin yadda tayi kyau fatanta ya murje, qirjinta sun wani ciko


ganin ita yake kallo yasa dasauri ta juya bayanta ta sunkuya zata ajiye tiren dake hannunta


nan yasake rikicewa da mamaki dan yadda yaga bayanta baran data sunkuya,gashi sharp dinsu sunfito tass




nan take yaji wani irin abu na fisgarsa,yace anya kuwa itace ,ga kanta daya sake daukar hankalinsa,yace ashe tana da gashi




takowa yayi ahankali yaxo jikin qofar ya tstaya ,itakuma tana ajiyewa ta juya dasauri dan ta fice sabida baxata iya ganinsa awannan yanayinba tinda baida ko riga




tana juyowa taganshi jikin qofa atsaye yana mata wani shuumin kallo......






โœ๐ŸปFaty Mmn Fatyasa ,tana shiga yana fitowa daga wanka dagashi sai towel daure ajikinsa hannunsa riqe da dan qarami yana tsane ruwan kansa


dago kansa yayi idanunsa yacsauqa akanta,kallonta kawai yake ba kyaftawa ganin yadda tayi kyau fatanta ya murje, qirjinta sun wani ciko


ganin ita yake kallo yasa dasauri ta juya bayanta ta sunkuya zata ajiye tiren dake hannunta


nan yasake rikicewa da mamaki dan yadda yaga bayanta baran data sunkuya,gashi sharp dinsuvsunfito tass




nan take yaji wani irin abu na fisgarsa,yace anya kuwa itace ,ga kanta daya sake daukar hankalinsa,yace ashe tana da gashi




takowa yayi ahankali yaxo jikin qofar yavtsaya ,itakuma tana ajiyewa ta juya dasauri dan fice sabida baxata iya wannan yanayinba tinda baida ko riga




tana juyowa taganshi jikin qofa atsaye yana mata wani shuumin kallo......






โœ๐ŸปFaty Mmn Faty
[8:40AM, 8/17/2017] โ€ช+234 803 157 5758โ€ฌ: ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ






Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€


Written by Faty MAMmn Faty


August, 2017




Banmanta dake ba Qawar Arziqi, wannan shafin nakine AISHA JIGAWA, nagode ALLAH ya bar qauna๐Ÿ˜๐Ÿ˜˜




2โƒฃ8โƒฃ
Cikin sauri takauda kanta dan bazata iya jure irin kallon dayake mata ba




Papa harwani lumshe idanu yayi ya bude lokacin lokacin da yasake kallon qirjinta,ga wani sheqi da fatanta yakeyi na daukar hankali


nan yaji zuciyarsa harma da gangan jikinsa suna shaawar kusantanta ko zai sami saukin abinda yakeji acikin jikinsa




ganin bai matsa ahanyarba baran ta wuce gashi dik atakure takejinta,ahankali ta dago kyawawan fararen idanuwanta masu kamar madara,sunsha kajol sunyi daradara




cikin sanyin murya tace ya Alamin zanwuce


ya salam shine abinda ya furta azuciyarsa dan sai yaji muryarta yau tadabance kodan yau ba acikin masifa tayi maganarba




kallon cikin idanunta yake,ahankali ta sauqe idanta qasa dan yau wani masifan kunyarsa takeji dan bata taba ganin namiji ahaka ba


yace toh kizo kiwuce mana ko na riqekine


amma ai katare hanyar tafada kanta asunkuye


ok,zoki wuce nima kina wasting mun time inason na shirya kinzo kin wani tsareni yafada yana matsawa da jikin qofar




ganin ya matsa yasa ta tako ahankali,sai daya bari ta kama handle qofar zata bude,yayi saurin riqe hannunta


cikin sauri ta dago kanta tana dubansa amna ta gaza cewa komai sai ma kawar da kanta gefe guda tayi




ganin batai maganaba yasa ya matso ta sosai,nanfa ta gagara fahimtar meyake nufi cikin sarqewar murya tace meye haka ya Alamin




baice komaiba saima rungumota da yayi ta baya,dan qamshin turarenta da laushin hannunta su sukasa ya gagara haqura har saida ya hada jikinsa da nata




pls mana ya Alamin ka barni na tafi tafada murya na rawa dan jin yadda yaketa sun sunan wuyanta kamar wani sabon maye




hannunsa yakai kanta yana shafa qananun kitsonta,cikin wani salon murya yace kinfamun laifine shiyasa na hanaki tafiya amma idan kingoge laifinki yanzun zaki tafi


cikin sauri tace toh menamaka dan tafara tsoraya da abinda yake mata




hannunsa ya kai kan cikinta yana murzawa yace toh haka ake tarban miji nadawo daga tafiya bazaki iya cemun koda sannu da dawowa ba




turo baki tayi tace au bakanan ne dama ,aini bansan kayi tafiyaba shiyasa




sake matseta yayi ajikinsa har saida tayi yar qara,yace au bakisan nayi tafiyaba ko




tace to kafadamunne,yace au kinji haushine


tace akan me zanji haushi




yace gaskiya kam naga alama tinda har shirin dawowata kikayi,dik wannan adon mani akayiwa kinga dole na biya ladan abinda kikeso ko




batai auneba taji yawani mirginota,suna fiskantan juna




hannunsa yakai kan hips nata yana wani shafawa cikin salon kwarewarsa,qoqarin hanasa ta shigayi ganin zata kawo masa wargi yasa yadauketa cidak sai kan bed




yana direta agado ya biyota,bakinsa yakai kan nata yafara tsotsa,nan yafara fita ahayyacinsa dan wani irin dadi dayakeji har cikin kwakwalwarsa




hannunsa yakai kan abinda yafi tsone masa idanu yafara murzasu yana wani irin gurnani kamar zaki






fauziyyakuwa wadda tsoro ya cikata dan jin yadda yake murzata yana wani irin numfashi,saita sake tsorata ga ba halin yimasa magiya ya riqe bakin kamar yasamu swt




cikin saa yasaketa mata bakin yana kokuwar cire mata riga,cikin hawaye tafara rokonsa dan Allah kayi haquri wlh indai sannu da dawowane zan maka kayi haquri pls




ganin yadda take kuka tsakaninta da Allah gashi ba agida ukeba yasa yadan dakata da abinda yayi niyyah,cikin wata murya mai wuyar fassara yace kin amince zakimun sannu da wowar kokuwa haryanzun bakisan nayi tafiyaba




cikin sauri tace na amince wlh,nasani bakanan kaje singapore amma dan Allah kasakeni




yadda tai maganar yaso bashi dariya amma sai ya dake yace toh amma sai munkoma gida kin amince




cikin sauri ta daga kanta tace na amince




nanma bai kyaletaba dik maganar da suke hannunsa nakan kirjinta


ahankali ya janye jikinsa ya murgina gefe dan baya da kuzarin da zai tashi zaune,ga wani irin murdawa da mararsa take masa wadda yaune rana tsfarko dayaji irin wannan abin


itakuma cikin sauri ta miqe hartana tuntube da carfet dake gaban gadon tayi waje




momcy dake zaune afalo ganin fauxiyyah ta fito abirkice yasa tayi murmushi,dan hakanta yafara cimma ruwa ,tun rananda fauziyyah takwanta rashin lfy sukaje asibiti likita ya tabbatar masu da zaran anyimata aure zata daina irin wannan ciwon cikin ,anan tafahimci ba abinda yashiga tsakanisu sai ta quduri aniyar kawo masu qarshen wannan zaman




ya jima kwance ahaka da kyar yasamu natsuwa har bacci ya daukesa




bashi ya tashiba sai laasar,bayan yayi sallah ya fito cikin shirinsa,momcy tace son gafa lunch naka akawo maka nan ko zaka haura dinning




ya mutsa fuska yayi yace aa kawaima bashshi dan banjin yunwa,inaga ma zan wuce gida dan har yanzun banji na wartsakeba




moncy tace to shikenan kana iya tafiya,zuwa ko gobe driver zai dawo da fauziyyah




sake yamutsa fuska yayi yace no tazo mutafi kawai,murmushi momcy tayi dama da gangan tafadi hakan




tace toh sai kubari da daddare saiku tafi daddy yana falonsa dan yace akwai maganar da zakuyi




haka dai ransa baisoba ya wuce falon daddy




8:30pm
suka shigo haraban gidansu dake dasspark,papa zuciyarsa wasai koba komai zai kashe qishin dake damunsa


inda fauziyya take a tsorace amma taci alwashin baxata bari papa yaci galaba akanta ba tinda ba ita yakeso jikinta yakeso kuma kwalelensa




suna shiga falo kowa yayi hanyar side nasa,cikin sauri ta nufi bangarenta har tana juyowa kada ya biyota abaya




shikuma side nasa ya shiga hankali kwance,nan yayi wanka ya kira TJ awaya suka danyi hira,sai wajen 10 ya miqe ya lalimo aljihun wandon daya dawo dashi ya dauki extra keys din daya karba awajen daddy ya fito ya nufi side din fauxiyyah




fauziyya kuwa tana shiga ta saka key aqofarta,harda zare keys din tariqe ahannunta,tana hamdala ga Allah daya tseratar da ita ,daki ta shiga ta dan gyara inda yayi qura sannan taje tayi wanka,wata yar yaloluwar riga tasaka iyaka cinyarta, kitchen taje tadafa ruwan tea tadawo falo ta kunna TV tana kallo tana shan tea dinta




kamar amafarki taji ana bude mata qofar falo, cikin razana ta miqe dan ganin wazai shigo abinda baa taba mataba




aiko ba zato taga papa ya turo qofar ya shigo.....




โœ๐ŸปFaty Mmn Faty
[9:57AM, 8/17/2017] โ€ช+234 803 157 5758โ€ฌ: ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ




Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€


Written by Faty Mmn Faty


August, 2017




Ina kuke qawayen kirki, kuma Aunties na Fauziyya ga shafinku, UMMIN HANIF, AUNTY MARYAM NTC, HAJARA YAU ALIYU N MMN AISHA YOLA, na gode da qaunarku gareni, Mmn Faty luvs u๐Ÿ˜๐Ÿ˜˜




2โƒฃ9โƒฃ
Kallonsa take har ya shigo ya maida qofar ya rufe,sanye yake dagashi sai farar singlet da boxer




gaba daya dik jikinta yahau bari dan tagama tsorata




wani mayataccen kallo yake binta dashi, cos rigar jikinta takuma tafiya dashi sosai


ahankali ya tako har inda take a tsaye,bai ceda ita kumoiba sai rungumeta da yayi tsam akan faffadan qirjinsa


wani ajiyar zuciya mai qarfi ya saki lokacinda na fulaninta suka sauka akan chest nasa


itakuma jin yadda ya hugging nata yasa hannayensa biyu ya holding nata tied sai tasake tsorata har jikinta na rawa


papa cikin wani yanayi mai wuyar fassara daya,tsinci kansa lokaci guda yaji wani kasala ya lullubesa gawami yarr dayakeji acikin jikinsa sabida shaking datakeyi sai yayi kamar tana goga masa breast nata ne akan kirjinsa,sai jiyake tsikar jikinsa suna tashi yarrr




cikin wata murya mai dauke da zallar kwadayi yace yadai kike shaking or ar u afraid๏ผŸ




girgiza kanta tayi alamun aa,bakinsa ya kawo saitin kunnenta yace then why ar shaking umm


cikin murya mai rawa tace babu fa




yace ok to idan babu kisaki jikinki ninefa amma kina abu kamar kinga dodo


hannunsa yakai yana shafa bayanta ahankali ya gangaro har kan hips nata,cikin rikitacciyar murya yace wai kam bakiyi missing nawa ba da baninan


da siririyar muryarta tace umum nikam banyi missing naka ba ko,sau 1




yadda tayi maganar cikin lashin kulawa sai yaji zuciyarsa ta sosu amma sai ya dake ,ya tsarsa ya kai kan lips nata yana wasa dashi yace nikam nayi missing bakinnan mai tsiwa




bai ankaraba sai yaji ta janyo yatsarsa da harshenta tana tsotsa kamar tasamu swt, sannan ta saka hannayenta ta qanqamesa


haba nan yafarajin wani abu tin daga qafarsa har tsakiyar kansa,wadda shima bazai iya tantance ko meneneba




hannunsa yasa ya zame hannun rigar tata,nan na fulanin suka bayyana nan ya tabbatar lallai komai ya canza awatanni shida kacal




hannunsa yakai yafara shafarsu ya jin kamar zai shide,nan ya dada sunkuyowa ya lalimo bakinta


cikin dabara take matsawa har tazo saitin kujera 3seater nan taxame ta zauna




atare suka zauna,cikin shagwaba tana wani yauqi ta kwanto kansa,nan yafara tunanin ta kamu itama


bai ankaraba yaji ta hau kan laps nasa ta zauna tana wani shafarshi,da haka har tasamu saitin kunnensa tana hura masa iskan bakinsa nan papa ya rasa awacce duniya yake




ga wani,tafiyan tsutsa da take masa tindaga bayansa har cikinsa,dikda yana harka da mata ammavya tabbatar wannan yarinyar ta dabance dan komai nata daban yakejinsa idan ya taba


shikuma hannunsa nakan nafulani kamar wadda yasamu saniya yana tatsa haka ya riqesu gam




sai data tabbatar ya gama kamuwa ya fita aruwan hankalinsa sai tsulum ta shammacesa ta miqe tsaye




dago jajayen idanuwansa yayi yana kallonta,da shakekkiyar muryarsa yace meye haka kuma ina zakije kika tashi


wani dan iskan kallo tamasa tace toh me kakeso awajena


cikin rashin fahimta yace kamarya menakeso,pls imma wasa kikemun banson irinsa




tace wasa wanne irin wasa kuma,naga kana baccine shine naga ya dace kafarka,




cikin jin haushin yadda take nema taraina masa hankali, yace keh banason iskancifa tinda magana kike nema HAQQINAH zaki bani period




wani kallon uku saura kwata ta wtsa masa tace,kamanta dawa kake tarene wannan qazamar qaramar yarinya yar qauyen nancefa wadda batada komai bare abin shaawah ko kamantane toh mezaka xo kana hada jikinka daita




yanzukam ya fusata dan yafahimci inda ta dosa wato itama zata rama abinda ya mata tinda yakawo kansa,amma sai yace mata pls mubar wannan maganar agefe,kawai kibani HAQQINAH cikin dadin rai ko na karba ta,tsiya kinsan zan iya ko




wata dariya ta sheqe dashi lalle su HAQQI MANYA yanzun bakaji kunyar fadan maganar nanba,toh bari kaji nafada maka idan kai zaka iya hada jiki da yar qauye kuma kazama




toh nibazan iya hada jiki da mashayi kuma mazinaci wadda baisan darajan mutane ba




aiko bata tsammaniba taji wasu lafiyyayun mari guda biyu


cikin bacin rai yace keh har kin isah nazo wajenki kifadamun magana son ranki,wace ce ke dan ubanki


nifa naxo nataimaka mikine dan kin nuna kwadayinki afili,shiyasa kuma ina gudun kada Allah ya kamani da hakkinki akaina




amma tinda kikace haka kozaki mutu sai na biya buqatata na yayyagaki yadda gaba zskisan irin maganar dazaki fadamun




cikin rashin karaya tace na nuna kwadayina ko kai ka nuna naka




to wannan yana daga cikin abinda zaisa kozaka mutu bazan bari ka kusanceniba ,daka kusanceni gara kare ya kusanceni domin shi dama dabba ne


cikin fusatar zuciya ya doketa sai data fadi qasa amma bakin bai mutuba


sai cewa take ai abudayawa wadda idan baka bariba randa Allah ya kamaka wlh bakada mafita


tsabar bacin rai sai da idanunsa suka qanqance,cikin tsantsar bakin ciki yarasa mai zaima yarinyar nan ya huce




yace lalle zan nuna maki ni namijin gaskene kuma nafi qarfinki,baki kai matsayin da zanyi tarayya dakeba, kuma zan maidake baiwa yadda idan wanda yasanki yaganki bazai gane kiba amma kafin nan saina miki abinda gara karen da kika ambata ya miki fyade akan abinda zan maki


yana fadin haka yasa kafarsa ya taka ruwan cikinta sai datayi qara mai ban tausayi,nan yasa hannu ya keta rigar jikinta,kafarsa yasa atsakanin kafafunta ya wara su sai dai mezai gani,sake sunkuyowa yayi da kyau tabbas pad ne ajikinta amma bai yadda

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login