Showing 69001 words to 72000 words out of 86122 words
Chapter 24 - BUDURWAR QAUYE Complete-by miss Deejarh-.txt
mata dan bata taba ganinsa cikin wannan yanayi hakaba
Sannu Allah ya sauwaqa amma lfy kafita ko dama kanajinsa ajikinka
Tai magnar tana miqa hannunta jikin wuyansa ta taba
Nan taji zafi zau.....
*Gaisuwa mai tarin yawa agareki Auntyn Papa Mmn Faty ta๐๐ป*
โ๐ปFaty Mmn Faty
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ
Budurwar Qauye๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ
Written by Faty Mmn Faty
September, 2017
6โฃ4โฃ
Wani sabon tausayinsane ya dirar mata lokaci guda
Banda shaking ba abinda jikinsa keyi, kansa kawai ya iya gyada mata
Haka kawai taji bazata iya tafiya ta barshi awannan yanayinba
Zama tayi akan bedside drawer tadaura hannunta akan goshinsa
Murya ahankali tace toh kanemi magani kasha kaji tafada tana kallonsa
Murya ashaqe yace nasha bayan nashigo
Cikin tausayi tace toh Allah ya sauwaqa
Ganin yadda gabadaya yanayinta ya sauya ta shiga damuwa sai kawai yadan razana kamar wani abin tsoro yagani
Cikin sauri ta riqosa ta qanqamesa tana cewa subhanalillahi ya Alamin menene?
Sake razana yayi ya qanqameta shima aifa nan tafara kuka hawaye wani nabin wani tana cewa meya sameka kamin magana mana sai kuka take dik tafirgita da yanayinsa
Yadda hankalinta ya tashi sosai saiyaji tausayinta ya kamasa
Ahankali yake cemata relax baby ba abinda zaisameni haka fever na yake so ki kwantar da hankali kinji
Da muryar kuka tace aa kam kodai nakira momcy awayane akaika hospital
Aa baby kada kitayar masu da hankali nafarajin sauqi ma da yardar Allah zansami sauqi
Ganin yafara samun natsuwa ya kuma rungumeta ya lafe ajikinta yana sauqe numfashi yasa tadan tsagaita da kukan amma batabar hawayeba
Sunkai 10mins ahaka kafin ahankali yace baby zafi nakeji sosai
Zafi kakeji ya Alamin tafada tana goge masa zufan goshinsa
Gyada kansa yayi yace sosaima
Yaye masa blanket din tayi ganin dik jikinsa ya jike da zufa irin alamun sauqan zazzabi
Tace Alhamdulillah aizafin nasauqan zazzabin ne sannu ya Alamin Allah ya sauwaqa
Lumshe idanunsa yayi yace Amin baby nagode da kulawarki gareni
Murmushi mai sanyi tamasa tace bakomai kona qaramaka qarfin AC dinne
Yace qaramun baby , toh tafada tadauki remote din taqara masa qarfin AC din
Nan da nan sanyi mai dadi ya karade dakin
Cikin kulawa tace ko zakayi wankane kadan sami qarfin jikinka
Kwantarda kansa yayi akan laps nata yace as u wish baby amma banjin qarfin jikinane yanzun
Ayyah sorry kasan jiki da jini barin hada maka ruwan wankan ko
Amma banson warm water baby
Tace i know but tinda da fever ajikinka kada yakuma dawomaka dashi
Cikin shagwaba kamar qaramin yaro yace pls baby Allah banson ruwan zafi
Tace is ok shikenan barinzo nan tazame kansa ahankali ta daura akan pillow ta fice toilet
Yaune shigarta na farko toilet dinsa nan takuma tabbatar lalle ya Alamin mutum ne mai tsabtar gaske komai tsaf saikace baa amfani dashi
Bathtub ta cika masa da ruwa tasaka masa turaren wankansa sannan ta fito da towel ahannunta
Tsayawa tayi akusa dashi tace ya Alamin shiru bai amsaba sake kiransa tayi akaro nabiyu
Uum yafada yana bude lumsassun idanunsa
Jikinne ta tambayesa
No kawai banjin karfin jikinane yafada
Let me help u tafada tana miqo masa hannunta kan ya riqe
Aiko bai bata lokaciba ya riqe tattausan hannunta ya tashi ahankaki tana riqe da towel din tarakasa har toilet
Miqa masa towel din tayi sannan ta fice cikin sauri
Murmushi yayi ganin haqansa ya kusa cimma ruwa ya kuma gaskata maganar Aunty Naja dan tabbas yanda tanuna damuwarta qarara akansa hakan ya nuna tana sonsane
Baiwani jimaba ya fito daure da towel a waist nasa
Sunkuyar da kanta tayi tana wasa da yatsun hannunta
Basarwa yayi kamar baisana da itaba ya wuce yadan shafa cream kadan ya fesa spray ajikinsa
Wasu kayan shan iska ya saka kafin ya dawo kusa da ita ya kwanta gamida lumshe idanunsa
Ya Alamin muje kadanci wani abin mana kada ka kwanta da yunwa
No bani shaawan komai baby just black tea nake buqata
Marairaice murya tayi tace aa pls don't say that mana kobayawa kadanci inyaso saina hada maka black tea n inbakason fitane nakawo maka nan inyaso
Dan yamutsa fiska yayi yace shikenan muje toh amma saidai kidan riqemun hannuna cos am feeling dizzy
Allah barin kawo maka nan idan bazaka iya zuwaba
Aa muje kawai yafada yana yunqurin tashi zaune
Tana riqe da hannunsa suka fito har dinning room
Nan tayi serving nasa kafin itama tadan zuba kadan dan batajin cin abincin itama
Kawai dan yadancine yasa itama tadan zuba
Bayan sun kammala wadda dukkanninsu kowa yadan chakulane ya bari
Bayan yasha tea din tace zaka koma dakine
Aa muje falo dai nadan kwanta acan
Ok tafada kafin suka koma falo shiya kwanta itakuma tana zaune agefensa sai faman sannu take masa
Can taji yayi shiru irin bacci yadan daukesa while idanunsa biyu likimo kawai yayi
Xubama kyakykyawar fiskansa idanu tayi tana jin wani sabon sonsa da tausayinsa suna ratsata
Sunjima ahaka hartafara jin bacci shikuma dagangan yaqi ya tashi yafison tagaji danknta
Ganin bacci na neman kwasheta awajen yasa tasa hannunta tadan bubbuga hannunsa
Ya Alamin katshi ka koma daki kada jikinka yayi ciwo
Bude idanunsa yayi ahankali cikin murya kamar mai bacci yace umum kibarni kawai anan zankwana
Anan kuma?ta tambayesa
Umm anan zan kwanta bani shaawan kwana a room nawa har garamun nan
Shiru tadanyi harga Allah ita bacci takeji kuma bazata iya tafiya tabarsa afalo shikadai ba ga ba lfy ce dashi ba
Cikin sigan lallami tace haba ya Alamin taya zaka kwana anan baicin dik yawan dakunan gidan nan
Idan can baimakaba saika canza wani dakin bawai ka kwanta anan ba
Sai dai muje room naki ya fada kansa tsaye
Shiru danyi tana nazarin maganarsa
No kada kisama kanki tunani kije ki kwanta abinki sai da safe yana fadin haka ya juya mata baya
Shiru ta danyi nadan lokaci kafin murya asanyaye tace katashi to muje
Aa barin takureki bafa kije kawai abinki
Umum baka takurenba muje ka kwanta acan din badamuwa
Yunqurawa yayi ya miqe zaune tare da miqo mata hannunsa
Riqesa tayi ya miqe ta kashe komai suka wuce
Har bakin gado takaisa saida ya kwanta sannan ta juya nan ta tsinkayi muryarsa yana cewa inazaki
Batare da tajuyo ba tace zancanza kaya nane ta wuce ta dauki kayan baccinta ta shige toilet
Acan ta canza kayanta sannan ta fito blanket ta dauka ta nufi kan sofa ta kwanta
Dik abinda take yana kallonta
Mene haka kuma zakije can kikwanta
Eh kai ka kwanta akan bed ni nanma ya isheni tafada tana lulluban jikinta
Tashi zaune yayi yace aa kam keda dakinki barinzo intakurekiba, kidawo nan sai ni na koma falo inyaso inkuma ba hakaba kizo kikwanta abinki, inbakuma guduna kikeba
Tace ya Alamin na roqeka ka kwanta abinka ni hakanm yamun
Ganin ya miqe dagaske zaifita yasa tace shikenan zandawo ka kwanta toh
Tasowa tayi tawuce can qarshen gado ta kwanta sannan shima yazo ya kwanta abaki baki
Amma yana tunanin hanyar da zaibi ya jawota jikinsa
Itakuma tana kwanciya bada jimawaba bacci ya dauketa
Kamar amafarki taji nishin mutum kuma bana lfy ba cikin firgita ta tashi zaune ta waiwaya ind yake kwance
Nan taganshi qudundune acikin blanket sai rawan sanyi yake yana nishi samasama
Batasan sanda ta isa gabansaba tana kiran sunansa ya Alamin jikinne ganin ya gagara amsa mata kawai saita fashe da kuka tana cewa saida nace inkira momcy ka hana yanzun gashi dare yafara yazanyi
Murya ashaqe yace sanyi nakeji pls kitaimakamun sanyi
Tace inqara maka bargonne, murya narawa yace koma mene kimun kitaremun sanyin nan
Qara masa bargon tayi amma still baidaina shaking ba
Hankalinta inyayi dubu ya tashi sai hawaye datakeyi wani nabin wani
Cikin kuka tace katashi mutafo asibiti kaji
Girgiza mata kai yayi yace yace aa sanyi kawai nakeji banjin zazzabin
Tace ai shine alamun zazzabin nanan kenan nidai mutafi asbiti adubaka
Yace aa abu daya zakimun nasamu sauqin sanyinnan shine dumin jikinki pls ki kwanta ajikina
Ba musu ta yaye bargon zata kwanta yace saikin cire rigarki sannan nasamu dumin jikinki
Tsabar yadda take adame ganin halin dayake ciki batai musuba ta cire doguwar rigar baccin dake jikinta ta kwanta ajikinsa
Lumshe idanu yayi yana jin sauqan niima har cikin bargonsa
Gyara kwanciyarsa yayi ya matseta sosai akan qirjinsa lokaci guda yaji wani kasala ya dirar masa har idanunsa na rufuwa
Itama wani yanayi ta tsinci kanta aciki amma ganin yadda yake cikin halin rashin lfy saita haqura ta kwanta sosai
Ahankali hankali yadaina rawan sanyin ya kuma daidaita natsuwarsa dan bacci sosai yafaraji
Itama bada jimawaba baccin yasake dauketa
Ranan shima kwanan farin ciki yayi koba komai yanzun yana ganin nesa tazo kusa
Sassanyar iskan sanyin asubane daya karade sararin samaniya wanda ya sanadin sanyaya duniyar baki daya shiya qara sanyaya dakin daya hadu da sanyin AC
Hakan yasa taji sanyi yamata yawa har yayi sanadiyar farkawarta
Sannu ahankali ta bude idanunta nan taganta kwance tayi daidai ajikin papa
Yinquri tayi cikin sauri zata matsa sai taga ya motsa aifa nan tasake lafewa ajikinsa dan batason yafarka yagan ta awannan yanayin
Daga ita sai dan guntun wando ajikinta.....
โ๐ปFaty Mmn Faty
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ
Budurwar Qauye๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ
Written by Fat Mmn Faty
September, 2017
6โฃ5โฃ
Batasan cewar ya rigata farkawaba kawai baison jikinsu ya rabune yasa yayi kamar bacci yake
Cikin dabara ahankali ta zame jikinta daga nasa ta jawo rigarta ta saka
Lallabawa tayi ta sauqa ta nufi toilet Alawala tayi tadawo tafara sallolinta kamar yadda tasaba
Shikuma tun data tashi yaqura mata idanu yana kallonta harta shige toilet
Lumshe idanunsa yayi yana yaba surar da Allah yai mata, wani murmushi yasaki daya tuno yanayin qirjinta
Ganin har zai makara sallan asuba yasa shima ya miqe Ahankali ya fice dakinsa
Wanka yayi sannan ya daura alawala ya fito yayi sallansa adaki
Sai wajen 6 sannan ya dawo room nata lokacin ta idar da adduointa tana ninke sallayan
Bakin bed ya qarasa ya zauna saidata maida komai wajen zamansa sannan ta dawo ta zauna aqasa jikin qafafunsa
Murya Ahankali tace ina kwana ya Alamin
Da murmushi afiskansa yace lfy lau babyna
Ya jiki?tafada ahankali
Dasauqi sosai baby dafatan kintashi lfy daiko
Tace lfy Allah ya sauwaqa
Amin yafada yana kallon yadda ta sunkui da kanta irin batason su hada idanun nan
Baby ya kira sunanta da wani salo
Har cikin zuciyarta taji sautin muryarsa,naam ta amsa asansaye
Taso kiji wata magana
Babu musu ta dawo gefensa ta zauna
Zamewa yayi ya kwanta akan laps nata cikin sanyin murya yace baby nagode nagode da kulawar da kika bani Allah yabani ikon kyautata maki nima
Murmushi tayi dan taji dadin kalamansa tace bakomai ai haqqinane na kula da kai lokacin dakake buqatar hakan
Yace toh nagode
Dame zakayi break nadafa maka ta tambayesa
Shiru ya danyi yace nibanjin shaawan komai dan nayi loosing apatatide
Da muryar lallami tana dan shafa kansa tace haba dai daurewa zakayi badan dadiba kadanci wani abin
Aidai bai yiyuwa kazauna da yunwa daiko
Dan yatsina fiska yayi yace shikenan naji
Tace to mezakaci
Anything ya amsa yana lumshe idanunsa dan yanajin dadin yadda take sosa masa kansa
Shikenan barinje nadanyi aiki, aa baby kibari bayanzuba mana
Tace toh shikenan naji
Dahaka har bacci ya daukesa sannan tazameshi ahankali tafice danyin ayyukanta
Sai 10 taqare komai tadawo dan tayi wanka nan ta tarar baya dakinta
Wanka tayi fess tafito ta shirya cikin atampa dinkin doguwar riga wanda tamata matuqar kyau
Dinkin yazauna sosai ajikinta kamar kasaceta ka gudu haka tayi kyau
Fitowa tayi sai qamshin humra ke tashi ajikinta ta nufi dakin papa kan yafito ya karya
Tasaka hannu zata bude qofar falon shikuma ya rigada ya bude aiko saita afko ciki dan tabada qarfinta wajen jingina ajikin qofar
Nan tafada kan faffadan qirjinsa tana sauqe numfashi dan ta tsorata, zatonta aqasa data fadi
Shikuma tana sauqa kan qirjinsa ya shaqi wani niimtaccen kamshinda ya haifarmasa da kasala lokaci guda
Hannunsa ya daura akan bayanta yace am so sorry baby bansan kina wajenba
Kanta ta kwantar sosai ajikinsa kafin tace bakomai nasan bakasaniba ai ammafa na tsorata
Eyyer am sorry my dear kada kitsorata am here kinji
Kanta ta gyada kawai sabida yadda yake wani shafan kunnenta da hannunsa harya gangaro zuwa wuyanta
Cikin wata iriyar murya saitin kunnenta yace baby sarqannan tamiki kyau sosaifa yana shafan jikin wuyanta
Wani yarr taji harcikin jikinta yadda yake maganar yana wani shafanta kasa jurewa tayi cikin qarfin hali tace ur breakfast is ready
Ok thanks a lot mujeko yasake maqaleta ajikinsa
Ahaka suka sauqo sai wani shafata yake yana sunsunan jikinta kaman wani sabon maye itakuma dik jikinta yasake tawani lafe ajikinsa
Kujera ta jawo masa ya zauna sannan itama ta zauna agefensa
Faten irish potatoe tamasa mai dan ruwaruwa yasha alayyahu da hanta irin namarasa lfyn nan
Zuba masa tayi tace bismillah maqe kafada yayi yace umum
Tace why tana kallonsa
Yace saidai muci tare
Murmushi tayi tace toh muci, tare sukaci yana cewa ya qoshi tana lallaminsa ya daure yaci
Batasan cewar dadin abincin yakeji sosaiba kawai yana pretending ne irin patient dinnan lol
Bayan sungama ta tattara wajen suka dawo falo yana maqale da ita
Haka suka yini sai shagwaba yake zuba mata irin wai baida lfyannan
Itakuma ta biye masa ajikinta ya wuni zur abincima hanata dafawa yayi yasa akayiyo masu takeaway
Da daddarema haka ya maqale mata wai sanyi yakeji
Haka suka kwana tare yana maqale ajikinta amma baimata komaiba sai dan abinda baa raasaba
Wannan weekend din cur haka sukayishi manne da juna, sai wani shaquwa daya shiga tsakaninsu mai qarfin gaske
Mai zazzabikuma ya ware yaukam yace garau ya tashi baijin komai
Sai daifa yaukam yayi niyyar karban haqqinsa dan akwana biyun dayayi suna tare baqaramin daurewa zuciyarsa yayiba
Kamar kullum sunyi dinner abinsu sungama
Tadubesa tace ya Alamin saida safe nizanje na kwanta gobe monday inason fita da wuri
Dago kansa yayi yana kallonta yace ok nima ina shigowa
Qirjintane taji yace dam dan dama tunda yamma taga taketakensa ya canza tace ba yaukam tinda kaji sauqiba saika koma dakinka ba
Oh hakanefa toh goodnight mukwana lfy ya fada mata
Tace Allah ya kaimu tawucesa
Shikuma jiran Abdu yake ya kawo masa saqon da ya aikesa
Abdu na dawowa ya karba saqon ya wuce bedroom nasa
Saida ya shirya tsaf yasa kayan baccinsa kafin ya dau wayoyinsa da ledar da yayi aika ya fito ya nufi dakinta
Kwance yasameta tana game da wayarta
Ganinsa saida ta zabura ta tashi zaune
Shi dariyama tabasa yace lfy baby irin wannan miqewa zaunen kamar wadda bera ya zungurin kafarki
Batace komaiba shikuma ya qaraso inda take zaune ya zauna shima
Baby matso kici naman da kikafiso naga bakici abinci sosaiba
Nikam naci kuma na qoshi tafada tana dada lankwashewa
Aa kam Allah saikinci konamaki dure
Ganin yana dada matsota yasa tace naji zanci
Ko kefa yafada yana bude ledar
Tare sukaci kuma tadanci balaifi dan tana matuqar son naman BAUCHI CLUB
Fita yayi da ledar yace kafin nadawo kiyi alwala muyi sallah bai jira amsantaba ya fice abinsa
Daki ya koma yayi brush da alwala sannan ya dawo
Sallah yajasu kasancewar yasamu tayi alwalan
Rakaa biyu sukayi kafin ya musu addoin neman zaman lfy da tsari daga dikkan abinqi
Hannunsa yadaura akanta yayi addua sosai kafin suka shafa
Fauziyyah dai dik atsorace take dashi dan yaukam tasan Allah ne kadai zai kwaceta ahannunsa
Wucewa yayi ya kwanta abinsa
Itajuma tarasa meke mata dadi takuma kasa zuwa ta kwanta
Dik abinda take yana kallonta dago idanu yayi yace baby lfy kuwa kizo kikwanta mana
Kamar marar gaskiya taje tarabe acan qarshen gado
Mirginowa yayi ya sameta ya rumgumeta
Yana qoqarin cusa hannunsa acikin rigarta
Hannunsa ta riqe tace meye haka ya Alamin nifa bacci nakeji
Yace mekikagani aizakiyi baccinki ko
Yana kaima wuyanta wani hot kiss
Murya na rawa tace toh kamatsa mana ko kulata baiyiba yafara qoqarin zame mata hannun rigarta
Turesa tafara idanunta sun cicciko da hawaye tace dan Allah ka kyaleni nibanason abinda kakemun
Barin abinda yakeyi yayi yafara magana cikin tausayi yace pls baby kada kihanani wlh haqurina ya qare haqqina nakeso kuma kema kinsan hukuncin matarda tahana mininta haqqinsa
Amma bazan tursasakiba idan kince baki yardaba na haqura amma dai kisani inacutuwa haquri kawai nakeyi
Tuni tafara hawaye ganin batace komaiba yasa yafara aikamata da muhimman saqonni masu kashe gabobi da dikkan jiki
Ahankaki ya rabata da kayan jikinta
Nanfa hankalinsa yayi qololuwar tashi
Haka yaringa jagulata yana budirinsa son ransa
Qirjinta kam sunga abu baki nayi hannu nayi
Itakam banda kuka ba abinda takeyi dan abinda yake mata yawuce tunaninta
Hankalinta baigama tashiba saidataga yana neman hanyar shiga
Shikuma awannan lokacin baimasan duniyar dayakeba dan ko kukanta baiji
Adduar ma gagara yinta yayi gaba daya jikinsa rawa yakeyi
Nanma yafara qoqarin shiga amma ina ba hanya da kyar da sudin goshi yasamu ya shiga amma amatse tsam yakejinsa kamar kuma ya shiga kogi
Wata duniyar dabai taba jinsa acikiba yasamu kansa har yagaza haquri ya fara kuka kawai yana kiran fatima wayyo fatimana haka yaringa sambatu yana fadin wasu kalamai masu wuyar fadi
Fauziyyah kuwa radadi da azaba susukasata sakin wani kuka mai ban tausayi
Tsabar kukan wahala har muryarta ya dashe amma bashi da niyyar saurara mata saima qara cika mata kunne da ihunsa da yayi
Hakan yasa tausayinta ya kamani simisimi na juya na fice daga dakin.....
โ๐ปFat Mmn faty
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ
Budurwar Qauye๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ
Written by Faty Mmn Faty
September, 2017
6โฃ6โฃ
Tsabar wahala har bata iya kuka mai sauti sai hawaye dasuke gangara daga idanuwanta
Papa kuwa tsabar yasamu duniya irin wacce bai taba samuba yasa yakasa controlling kansa yake aikin abu guda
Sai yayi kamar zai haqura amma irin dadin da yakeji saiyasakejin kamar yanzu yafara
Sai wajen 1 sannan yasamu nutsuwa irin wacce baitaba jintaba tsawon rayuwarsa
Kwanciya yayi agefenta yadaura hannunsa akan ruwan cikinta yana maida numfashi
Yanason ya dagota jikinsa amma sai yakejin kamar bazai iya koda daga hannunsa ba dan wani irin gajiya yakeji da mutuwar jiki
Qoqarin gyara kwanciyarta take amma takasa sabida yadda takejin jikinta yaimata tsami gawani radadin azaba datakeji
Yakai wajen 20mins kafin yadanji qarfi ajikinsa
Sai alokacin yasamu kuzarin tashi zaune
Hannunsa yakai ya shafo face nata sai yajisa ajiqe sharqaf da hawaye
Cikin sauri yajanyota jikinsa aifa nan ta kwalla qara wadda dakyar ake iyajinsa sabida muryarta yadda ta dashe
Am sorry babyna am really sorry babyna
Allah yamaki albarka my princess ketadabance arayuwata baby i luv u i really luv u
Haka yaringa fada mata kalamai masu dadi yana rarrashinta
Lafewa tayi ajikinsa koba komai maganganunsa sun sanyaya mata zuciya sannu ahankali wani baccin wahala yayi gaba da ita
Ganin tayi bacci ya zameta ya gyara mata kwanciya ahankali
Dakyar yasamu yaja jikinsa ya nufi toilet wanka yayi ya tsaftace jikinsa
Wani farin ciki yakeji marar misaltuwa aransa dan Fauziyyah tagama masa komai arayuwa
Dawowa yayi ya kwanta zuciyarsa haske tarwal kamar farin wata daren shabiyar
Matsota yayi sosai ya rumgumeta ajikinsa yana shafar lallausan gashin kanta mai tsayi da santsi
Murmushine kwance kan fiskarsa sabida tuna irin