Showing 21001 words to 24000 words out of 98395 words

Chapter 8 - MI WASMITI Book Complet Document by Garkuwa .txt

gobara
Gefen shi kuma kamal ne anqon yusra Dalibina


Daga daya gefen kuma Modibbo ne angon Bilkisu meke faruwa
Bayan shi kuma Yaya habeeb ne nida Yaya habeeb can kuma gefen jalal ne Na jalaluddin
Abin mmk sai ga wasu masu kama sak πŸ€”lah Na gane su ase Hassan da Hussain ne na littafin yar Fulani Na Aysha Ali Garkuwa
Cikin gajiya suka zazzauna lamido ne ya zauna gefen Yusuf ya Dan harareshi yana wlh kadai ji jiki mutum sai baqin halin....
Kai kuma sai shegen surutun siya eh anyi din bakinka ko nawa


Nan kuma ya juya gun kamal ya Dan yi daryar tsokana yace kai kamaluuuuu dama ase kana iya barin asran taka kazo wani woje 😜


Kai dai lamido Dan duniya ne toh duk nacina Na kaiku ne kai da modibbo cewar kamal kenan gaba daya sukayi dry
Cikin qasaita modibbo ya hararesu wlh kundai kunji jiki yara qanana daku sai baqin jaraba
hararanshi lamido yayi yana Nikam nafi qarfin yaro sai dai ko en kamal ne yaran Dan wlh ni kam Na wuce yaro


Hussain ne ya karbe zancen da cewa ai wlh kamal kam da lamido da modibbo layinku daya Habeeb ne yace kamal ai shi ba daga qafa
Harara kamal din ya watsa masa yana aiko wlh ni kam Na daqa qafa kusan shekarun biyu ina haquri
lamido ne yace toh shiyasa kaso ka cinye baking yar mutane tsabar kiss ne harda kumbura mata lips πŸ˜€yoh da an barka cinye bakin zakayi ko kamaluuu πŸ˜πŸ˜€
Adam ne yace kaifa on top layinku daya da kamal Dan wlh Baku da sauqi


Yusuf ne ya kalli hasaan yace yane sarki hasaan kayi shiru ko daya ke nasan kai ba irinsu akukkuturunan bane iyayen jaraba basu da aiki sai Na zance mata
lamido ne ya watsa mai harara yanxu kai kuma Yusuf har kana da bakin mgn ne duk jara barmu mun kaima ne dry sosai sukayi
kamal yace har kai da modibbo bai kai kuba
jalal ne yace ji Dan iska kamal kai ware kanka kake a cikin jara babbun ai Ku duk mota data CE ta deboku
Lamido ne yace kunsan Allah mu ture batu zoleya kawai dai mu jarabarmu ake gani da yake mu bama iya boyewa ko daurewa ya Nuna hassan da Yusuf yace wlh kunga wadannan muna fukan masu qiffqifta idanu sun fimu
Yusuf ya kai mai bugu ya kauce da sauri
Jalal Na kai lamido abin kuma harda yar Sherri ne
Da sauri ya kalli Yusuf yana nuna lips enshi yace ka Ganshi ko wlh zabar fitinarsa CE tasa baya taba bude idansa ya woresu ya kalli gari dan da zaran yaga mace yake daburcewa yai ta rawan sanyi


Cikin dry Habeeb yace kai lamido dama rawan sanyi da Yusuf ke yawan yi lkuta da dama ase abin ne ke motsowa?


Sosaima kuwa kaga yan qananan inda nunshin nan da baya budewa ya ga gari ko toh wlh Sha,awarsa Na tashi zakaga sun fiffito sunyi woye a take zakaga idan yayi jazawur leben bakinsa jajayennan sai kaga suna ta rawa kamar mai jin sanyi sai ya wani kamo lebenshi Na qasan ya rinqa tsotsa sai sunyi fari tas ya wani Sa hannushi ya damqe mararsa ya rinqa mammatse cinya yana hanata tasowaπŸ˜πŸ™ˆya rinqa rawar sanyi gaba dayansa ya rinka yiwa mutane barin baki sai kaji shi yana wani shiiiiiiiiiiii hahhhsh
Jara bebbe kawai wai a hakan kuke cewa Yusuf Nada dauriya
Duka Yusuf din ya kai mai tare da miqewa yana qoqarin shiga bedroom yana miqa yana mammah


Mujahedin da yanxu ya shigo yace wlh zancen ka gsky ne Dan yanxu miqar nan da yake abinne yake motsawa Dan an kira sunan mata kawai yanxu haka mgni zaije ya Sha.


Duk sukayi dry suna tafawa
Ido lamido ya kashewa Yusuf yana kadai San ba qariya muke makaba koπŸ˜‰
Hassan ne yace komai dai menene ai muna iya control din Sha awarmu bama danne yayana mutane kam 😑
Kamal ne yace aiko
kwa kashe kanku wataran
Habeeb yace bar yan rainin wayo ai shikam
Hassan yasan azabar daya Sha da yar Fulani ta qauracemai
Jalal yayi dry yace kasan wai su sun iya fulaku
Kamal yace wayace ma ana fulaku kan abinnanπŸ˜‰
Hussain ya kalli Ahmad yace wannan kuma da ya wani tsamure zai iya tsinana wani abin kirkin ko dai sai mun kawo kafi doki mun baka kasha duk suka kece da dry


Cikin sanyin yanayinshi yace kai dai Mayya kawo idanka kaina ni ko Na gazama qanwatace zatayi haquri dani
kamal yace ka banu gwara ka miqe Dan wlh mata basa son lusarin namiji😝
Yusuf ne ya katse musu dry da suke tayi Dan ceqiyanci
Kai biyaye INA mgnina ? Adam yace tab yoh ni nasan inda ka ajiye abinka
cikin hada fuska
yace ka Sani kam kasani sarai ai dama Kaine kullum kake kwashemin abinna kana zubar
Dry sosai modibbo yakeyi yana nuna idan Yusuf da suka firfito sai zaresu yakeyi sai wani sheqi sukeyi da qwalla tab aciki kamar mai shirin yin kuka
Kamal yace Abun ya motso kenan
Lamido yace in ka masu in dauki maka amariyar ka dan mu kam baqin sauqine zamu Baku filiπŸ˜œπŸ˜€πŸ˜€πŸ˜‰haka dai sukayi ta yiwa juna Tsiya


Bayan an gama biki duk baqi sun kokkoma sai yan kadan da suka rege




GIDAJEN AMARE


Masoyana masu kira da masu gaisuwa ta chart INA godiya da kulawarku kuma INA jin dadin yadda kuke ban qarfin guiwaπŸ˜πŸ˜˜πŸ‘πŸ»

By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
NAYI NADAMA
Mi,WASMITI page
3⃣6⃣to4⃣0⃣
Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡

Gidan Adam
A hankali yayi SLM tare da shiga cikin bedroom din nasu
Cikin nishadi yayi ajiyar hrt Dan wani sanyi da qamshi da yaji yana ratsa gabban jikinsa
Daki kam ya hadu iya haduwa
Amariya Amira ce ke zaune kan gadon tana sanye da kaya Na alfarma sai qelli goshi takeyi cikin takun shauqi
Ya isa gareta
Hannu ya miqa mata alamar ta kamashi zai jawota ta sauqo

Cikin jin kunyar da bata tabajin tana yiwa Dan uwannata ba yayanta kuma mijinta a yau


Cikin Yanayin mmk yace meerah yau kuma kunyata kikeji ya Dan ronqofo ya jawota tsaye suna fuskantar juna ya Sa hannushi ya tallabo fuskarta ya Dan zuba mata ido cikin wata iriyar muryan da bata tabajin ya Adam din nata dashi ba sai yau
Yace
Plx meerah kar kibari wata baquwar kunya ta cutadar damu
Shiru dai tayi
Dan haka kawai ta sinci kanta da jin kunyarshi
Kinji ko meerah ?
Kai ta gyada alamar eh
Hannuta ya jaa ya kaita bakin qofar toilet
Yace shiga kiyi alwala
Toh tacemai gamida shigewa ciki
Shima alwalan yaje yayi a gefenshi
Yana shiga
Ya sameta a zaune
Darduwa ya shimfi da musu
Sukayi nafila raka,a 2
Bayan yayita jero musu addu,oi
Suka shafa
Zata tashi ya jawota ta zauna lader da ya shigo da ita ya bude
Gaseshiyar kazace mai Dan romo 2 sai juice kala 2 masu sanyi kai tsaye shi ya rinqa bata a baki cikin kuya take karba haka dai sukaci sukasha


11:15 pm Adam ya jawo amariyarsa cikinsa gami da kashe hasken dakin
Cikin Dan jin tsoro ta fara Dan tureshi
A hankali ya kai bakinshi dai 2 kan kunneta
Yana furta mata zantuka masu kama da darasi mai wuyar fahimta nan
Kuma hannushi ya fara isar da saqonshi gareta
Sosai ta tsorita jin yadda yayan nata ya rikice mata a yau din
Hannushi ya zira cikin rigar jikinta har ixuwa qirjinta
Firgita tayi sosai jin yada yake sarrafata
Cikin muryar tsoro da qoqarin yin kuka ta kamo hannushi tana kayi haquri
Wlh tsoro nakeji ya Adam Na tuba


Kai ya rinqa girgiza mata yana mgn cikin wuya da tsananin buqatuwa
Kiyi haquri meerah bazan iyaba
Wlh bazan iya jure wannan Daren ya kau cemin ba
a haka dai cikin hikima ya rabata da budurcinta


Garfe 3 dai 2 Adam ya samu nitsuwa yayinda itako Amira tasha Kukanta shiko yayi ta faman lallashi da gyar ya samu Ya lallabata tayi wonka bayan ya Dan gasa mata jikin ta
Anan suka samu sukayi bacci mai dadi da nishadi


Gidan Ahmad


Tinda ya shigo gidan ya wuce dakinshi
Kan gado ya fada cikin
Kunci zuciya da zafin
Rayuwa
A hankali yake furta
Ase dama haka rayuwa zata kasan cemin ase wannan Daren da nake tayiwa tanadi da shiryawa da burin Mallakar Aysha ase hakan bazai kasan cemin ba
Sannan qaddara ta hadani da Maryam yar uwata a matsayin mata
Wani daci yaji yana tuqarsa daga cikin maqoshinsa
Cikin murya mai rauni yace
Am so sorry
My Aysha
Ki gafarceni qanwata
Dana San bazan aurekiba da bazan dasa miki sona a ziciyarki ba
Wlh da nasani da nabar abin a zuciyata ni
Kadai
Da ko ba komai ban cutar da keba
Cikin zafin rayuwa
Da tajuya mai baya
Yake ta fadin
Wlh da inada yadda zanyi
In sawa biyaye Na sonki a ranshi da Na saka mishi Dan da koba komai zai kulammin dake
Amman ban da damar Sa so ko qiyeyyah a zuciyar Dan Adam
Zogi sosai zuciyarsa ke yi hannushi ya saka ya danni kan qahon zuciyarsa
Yadda gaba daya jikin shi ya dauki bari ga wani zufa da yake ta keto mai tako ina
Sosai yake jin azabar ciwon zuciya cikin rawan baki ya rinqa surutai masu ban tausayi kusan a haka ya kwana sai sunan Aysha da yaketa kira yana ki gafarceni


Amariya Maryam kuma dama tayi zaton haka
Dan tunda aka hadata da ya Ahmad Wanda tasan ba itace burin ranshiba tabbas ta sawa ranta wannan Abu zai iya faruwa
Shiyasa tunda taga 12 yayi bata ganshiba ga soron da takeji gida shiru sai ita kafai
a haka ta fito parlor cak ta tsaya
Jin sautin kukan da Ahmad din keyi da sabbatun da yakeyi cikin raunin murya da halin quncin rayuwa
A hankali ta qarisa baking qofar
Lkci daya kuma tausayin Dan uwan NATA kuma mijinta ya rinqa ratsa qahon zuciryata
Nan ta zame a wurin ta rinqa kuka mai tsuma rai a haka suka kwana shi yana ciki yana nashi kukan itako tana baqin qofarsa


A haka kuma rayuwa taci gaba da Tafiya agaresu




Yau kwana 7 kenan da yin bikin


Kuma lamido shi basu komaba
Shiyasa
Yusuf ke Dan jin dama2 tabbas yaji kewar yam uwana Amman lamido Na debe mai kewa sosai
Suma kuma su Ahmad sukan xo suyita hira Adam ne ma bai cika zuwaba da yake shi rayuwar aurenshi dadine ke tafiya


Yau asabar kuma yau su lamido zasu komai Yola shi da innarshi
Tafiyar yamma zasuyi
Shiyasa basu tfi ba har yanzu


Bayan sunyi sallan azafarne suna dawowa gida
Lamido ya kalli Yusuf yace kai bazanfa koma banje gidan su Ahmad ba
Toh me nawa da kake gaya min zan hanaka zuwa ne ?


Banson iskancifa Yusuf ai dai ka Sani tare zamuje kam ko


A a ni kam bazaniba

Haba Yusuf gidan su Ahmad din kake cewa bazaka jeba ka tunafa kasan ko suwaye Ahmad dinka nefa biyayenka da Adam dinka yan uwanka abokanka aminan ka shin ko ka manta matsayinsune a gareka
Yusuf ko zarginsu Ahmad kake da laifin da ba nasu ba
Hannun shi ya kamo cikin tuna sarwa yace Yusuf ka dawo cikin hayyacinka ..
Kai ya jinjina gami da cije lips enshi ya kalli lamidon yace
Hakalina tashi yakeyi ako da yaushe in naga halin da Ahmad ke ciki kaga fa lkci daya yadda biyayena ya fita hayyacinsa gaba daya ya birkice farin ciki ya bar rayuwarsa
Toh in banda abinda Yusuf ai yanxu ya kamata ka nunawa Dan uwanka kulawa

Kai ya dan jinjina yace
Toh shi kenan mutafi
Gidan Adam suka fara zuwa
A parlo suka samesu Adam Na zaune kan 3str Amira ko Na konce tayi pillow da cinyarsa suna hira jin SLM marsu yasa Adam miqewa
Da sauri ya bude musu qofa suna ganin juna Adam ya miqawa Lamidi hannu cikin wasa suka tafa lamido ya kalleshi da kyau yace kaji Dan duniya kana Sha,aninka shiyasa ka wani sheremu yau kwana nawa bakaje gidaba
Kai
on top banson Sherri shekaran jiyan cammafa naje ko biyaye ai ka tuna
ya fada yana kallon fuskar Yusuf din harara Yusuf din ya watsa masa gamida cewa toh ni dai ka kama kanka Dan wlh naga alama zaka jamana raini gun yarinyar nan


Yoh raini kuma Na nawa tunda ta ga gadon baccinsa ta kuma yiwa mararsa kallon tsaf ai raini ya qare anan cewar lamido
Kenan
Adam yace bar Dan iska shima zai worene wannan wuri in kasan dadin da ya qunsa ai bakayi taurin kaiba dry sosai lamido yayi
Shi kuma cikin ta kaici yace wallah tallahi kunji Na muku rantsuwar musulmi ko toh wlh ni kam har a bad a bani ba Aysha kam kodako mata sun qare a duniya koda zan rasa rai nane
Adam ya kalleshi cikin mmk yace ni kuma Na tabbatar kana tare da wahala wotarana
Dai2 lkcin suka zazzauna kan kujera cikin jin kunya Amira ta kawo musu dirings masu sanyi ta gaidasu ganin yadda hamma Yusuf din ya murtuqe fuska yasa ta wuce kitchen dinta taci gaba da aikinta
Basu dade ba Yusuf ya miqe yace su tafi gidan Ahmad


A baking gate sukayi qaro dashi yana kokarin shiga mota cikin tsoro da firgici da tsananin kaduwa suka isa gun shi
da sauri Yusuf ya kamo hannushi.......


FAHIMTARWA
Da yawa suna min qorafin basa fahimtar me sunan littafinnan yake nufi sabida ganin sunan da yaren fullancine ana yawan cemin menene ma,anar MI,WASMITI toh
Manar mi wasmiti dai yana nufin
NAYI NADAMA
Fatan masu karatu kun gane sunan novel din nayi Nadama
Kuma insha Allahu zanci gaba da hada sunan da hausan
Ina godiya da kulawarku


KINA RAINA UMMI Garkuwa marubuciyar Jennifer fatan alkhairi a gareni


Gaisuwa ga dukkan marubutanmu inai mana fatan alkhairi


By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡


NAYI NADANA
MI,WASMITI page 4⃣1⃣to4⃣3⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
Hannunsa Ya riqe cikin mmk da kdma da tsabar firgici cikin kaduwa yace
Biyaye meke damunka ?
Baka da lfy ko?
Shiyasa yau kwana 2 bakaje gidaba ko ?


Shiru dai baiyi mgn ba
Cikin damuwa yace
Haba Ahmad ya ina mgn kayi shiru
Ji yadda gaba daya ka rame
Ase dama shiyasa kake yawan Sa manyan kaya
Dan ka boye yadda ka sauyane ?


Cikin yanayin shi Na sanyin hali da kawaici da haquri yayi murmushi Garfin hali da qoqarin boye halin da yake ciki
Yace
Ni wlh matsala ta da kai kenan saurin
rudewa jifa yadda ka wani gigice kana ta jeromin
Tabbayoyi
Toh wacce tabbaya daya nasan
Zan amsa maka
Adam ne yace ka gaya mana gsky ya fada cikin son gane me Ahmad din ke son boyewa musu
Dry yayi cikin qarfin hali yace
Bani da wata matsala ni kam


Cikin kura masa ido Yusuf yace ka tabbata?
Yes bani da matsala ya fada yana kamo hannun lamido
Yace on top mu isa kunzo kun tsaidashi a woje
Yusuf ne ya kirashe biyaye
Na,am ya amsa masa
Yace juyo ka kalleni
Cikin dryar tausayawa Kansu da Kansu yace anqi juyo wan
Da sauri Yusuf ya Sha gaban shi yace nace ka kalli qoyar idana ka cemin baka da matsala
Cikin sauri yayi gasa da kanshi
Dan yasan muddin ya bar idon Yusuf cikin nasa toh zai gano halin da yake ciki
Dan su tun suna yara sukan laqanci halin da Dan uwansu yake ta cikin qwayar idan juna koda ko ya boye a fuskarsa


Part dinshi ya nufa riqe da hannun lamido


Cikin karaya da yanayin cushewar tunani Yusuf ya kalli Adam cikin rawar murya yace biyaye inajin tsoro
Wlh tsoro nakeji
Adam kalli yadda Ahmad ya dawo
Adam kasani Na Sani iyayenmu sun Sani su Kansu su Bappa Yaya
Sun San cewa Ahmad Aysha yakeso
Itace burin ranshi
Sun kuwa San zai iya zaucewa in aka hanashi ita
Adam meyasa
Suke son
Sabautamin rayur Dan uwana
Kanshi yake ta jijjigawa da juya idan shi yasa lips enshi Na qasa a baki ya ciza da qarfi
Hawayen da suka cuko a idonsa yakeson su kwaranyo ko zai dainajin nauyin da ya danni qirjinshi
Amman ina abin yaqi
Da qarfi ya riqe hannu Adam yace
Biyaye ni
Banajin kaina banajin Aysha
Dan uwana nakeji
Adam ni
Yanxu Na gama tsara komai Na komawa cshool
Ba Wanda zan gayawa sai kai da Ahmad
Dan banson su Abba su San zan tafi nafiso sai naje Na kirasu Na gaya musu
Amman Adam kaga halin da Ahmad yake ciki
Adam ko dai Na fasa tafiyar Nanne
Adam in natafi Na bar biyaye da kai kadai zaka iya kula dashi
Cikin rawan murya Adam
Yace kaje insha Allahu ba komai yadda zaka barmu lfy haka zaka dawo ka samemu lfy
Duk kulan da kake tunanin zaka bawa Ahmad zan hada da nawa
Cikin murmushi takaici yace
Ya ja hannushi suka bi bayan su a parlo suka yada zaggo suna ta Dan taba hira
Har aka kira sallan LA asar Adam ne ya fara shiga yaje yayi alwala sai lamido yana fita yace
Yusuf kuyi saurifa kunsan innah tanan ca tana jirana kuga dare yanayi


Tare suka miqe Ahmad dinne ya fara shiga yayi alwalan sai Yusuf din ya shiga sauri sauri yayi ya fito
Har yazo baking qofar fita
Sai kuma ya dawo da sauri ganin abin mmk
Da sauri ya fito parlon ya kira Ahmad din hannushi ya jawo har gaban gado ya kalleshi cikin
Tuhuma yace
Biyaye jinin menene wannan a kan shimfidarka har kan pillows dinka ?
Shiru yayi
Cikin kaduwa yace Ahmad tabbayarka fa nakeyi


Cikin inda inda ya kama cewa A.a
Ai dama
Damafa
Biyaye ka Dane inda inda ka gayamin gsky
Lamido ne ya katseshi da cewa wlh kai dai bakaji
Dadiba Yusuf
Ka fiye bincike da qididdigar mutane
Kazo gidan sabbin amare Dan kaga jini a makwancinsu ka tsaya dogon bincike kai Amman dai anyi surkin banxa
Cikin jin dadin zance Ahmad yace qyaleshi dai duk suka fita suna dry Amman banda Yusuf Dan shi

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login