Showing 45001 words to 48000 words out of 98395 words
Chapter 16 - MI WASMITI Book Complet Document by Garkuwa .txt
Baku kyauta masaba
Ita dai Sai tura baki take tana
Ni wlh baruwa bat dashi
Fuska a hade tajawo hannuta Sai da ta kaita bakin qofar ta tura ta bude qofar
Hannu tasa ta tura bayanta tayi ciki
ita Kuma ta juya ta koma tayi konciyarta
Shi kuwa jin an bude qofarne ya sashi ya dago kanshi da sauri Dan ganin mai shigowar....
Barka da jumma,ah
Masu karatu inafa jiran barka da jumma,arπππ
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] βͺ+234 909 785 3276β¬: ππππππππ
NAYI NADAMA
ππ»ππ»π
MI,WASMITI page 7β£8β£to8β£0β£ Na Aysha Ali Garkuwa
ππππππππ
A hankali ya sauqe hannushi
Ido ya tsurawa fuskarta
Mmk yake
Yadda ta wani
Rumtse idan nata gamida qaqqame jikinta
Dan qara min bakinta
Ya kuma zubawa ido
Cikin sautin tsoro
Take fadin wayyo
Allah Na wayyo ya Ahmad
Zai dakani
Jin sunan Biyayenshi da ta kira ya sauqe mai sanyin jiki
A hankali ya Sada kanshi qasa fuska a daure
Yace toh
Menene me Kuma akayi miki kike ta ihu
Ni wlh kinsan banson ife ifenki Na banza nan Dan Allah
Ki barni inji da abinda ke damuna
Ido ta Dan bude a hankali
Da sauri ta Kuma kawar da kanta ganin yadda ya qura mata ido fuskar nan a murtuqe
Phone dinta ta miqa mai
Tare da cewa
Anuty Sadiya CE take son yin mgn da kai
Shiru tajishi bai karba bai Kuma mgn ba
Sake juyowa tayi
Tana kallon shi
Hannu ya miqa kamar mai karban phone din Sai kuma kawai taji ya kama kunneta
Ya Dan matse
Da Dan qarfi ta saki qara
Cikin Dan fada fada yace
Ke Wai wacce iriyar sokuwace
Ke baki San abinda kikeyiba
Waya CE miki banda lfy da zaki rinqa bazani a duniya ban da lfy ki kira wannan ki kira wancan
Kina tace musu ban da lft
Sam ke hankalinki baya jikin ki
Ji yadda kike tafiya
Ko tsari babu ya fada yana mai qoqarin kauda idanshi daga kan qirjinta
Gami da miqewa yana can da Allah tafi can da shirmenki
Jiki a sanyaye ta miqe tana fita tana qunquni
Mugu kawai azzalumi danma kaga INA jin tausayin ka ne shiyasa ka
mutuma in kaga dama
Da sauri yace ke me kikace ?
Baki ta Dan turo tace a ni cewa nayi
Allah ya baka lfy
OK insa zaton ai
Qunquni kikeyi min
A haka ta fita
Ta tafi
Da rana
Bashir ya qara dawowa ya dubashi gami da bashi
Magunguna
Shi kuwa Yusuf tun daga wannan ranar
Ya kamu da ciwon kai
Dare nayi
Bacci zai qaura cemai ciwon kai mai tsananin zai rufe shi
Da zazzabi haka zai ta fama ga tsananin tunanin Dan uwan shi
A
Nigeria kuwa
Tun randa Aysha ta kira baba bello ta shei da mai halin da Yusuf ke ciki .
Gari Na wayewa
Ya karbi
Passport din Nenne
Da Na Sadiya
Dana Usman ya hada da nashi
Yayi ta musu shirin tafiya a cikin satin komai
Ya kammala
Ran da zasu tafi
Nenne ta maida maryama gun Ummi Dan kula da ita
Gashi tana fama da laulayin ciki
Allah sarki duniya
Randa Ahmad zai rasu a ranan rabbi ya albarka cesu da samun Cikin
Maryam kam takanyi kuka sosai gaba daya ta jeme Sai Dan fari da hancinta da ya qara fitowa
Su Nenne sun
Insa lfy
Randa suka iso murna a gun Aysha kam ba,a mgn
Dan basu gaya musu sun tasoba
Kawai
Da yamma tana zaune
A parlo
Yayinda Yusuf ke Cikin daki
Yana konce ne Amman hankali shi baya jikin shi
Konce yake yayi rigingine idanshi a lumshe
Hawayen ne ke ta bin gefen fuskarsa
Ba abinda yake tunawa Sai rayuwarsu ta baya
Kamar mafarki ya rinqa maimaita shi kenan yanxu
Ahmad ba kai a doron qasa yanxu bazan kuma ganin kaba
Bazan Kuma jinka ba
Yanxu dagani Sai Adam
A take ya rinqa jin daci Na tokareshi a maqoshi
Yana Cikin wannan
Halin yaji
Ihun Aysha dake parlo
Tsalle takeyi kamar qaramar yarinyar tana maqale da Sadiya
Jin tana ya Usman ase Dana kaima zaka zo
Ayyah inasu ya Rabi,u
Da Dan mmk
A fuskarsa ya fito jiki a sanyaye
Yana
Shiga parlon yaga baba bello a zaune kan 1 str Nenne da Sadiya suna kan 3 str Aysha Kuma Na maqale dasu a tsakiyansu
Usman Kuma Na shigo da kayansu
Da sauri yaje gaban
Baba Cikin Dan jin dadin gani su
Ya zauna a gefenshi Cikin sanyi murya yace baba
Dama yau zakuzo
Ni ban saniba.
Ehh ya CE gamida daura
Hannusha a kanshi
Cikin qashinshi ya tura yatsunshi
Daya hannushi Kuma fuskar shi ya shafa gamida shafa har kan sajenshi
Ido
Ya zuba mai Cikin kulawa
Yace
Haba Yusuf
Wannan wacce iriyar rayuwa kakeyi
Ne Yusuf kaga yadda ka maida kanka
Fa
Kanshi ya kontar kan cinyarsa
Gami da rumtse idanshi
Murya Na rawa
Yace
Baba ya zanyi
Ya zanyi ne
Baba bazan iya manta Ahmad ba
Baba mutuwar Ahmad bazata wuce A rainaba
Nenne dake gefen tuni ita ma ta fara zubda qollahπ
Aysha CE ta fada kan cinyarta gamida sakin wani
Irin kuka mai cin rai
Sadiya CE ta dagota
Cikin zuba mata ido
Tace Aysha
Kuka zai dawo da Ahmad ne
A a tace Cikin kuka
Toh kukan zai mana mgnin zafin rashin shi da muke cikine a a tace Cikin share qollahπ
Murmushi tayi mai zafi tace toh mu daina yiwa Ahmad kuka muyi mishi addu,a
Ba gata ko so da zamu nuna mishi Sai addu,a
Usman dake gefen Yusuf yace wannan gsky ne Anuty a man kinga fa yadda
Hamma Yusuf ya maida kanshi
Baba bello ne ya miqe gamida cewa
Yusuf maza tashi mu tafi muje a gyara maka gashin kankan nan da fuskar nan taka
Jiki ba qarfi ya kalli baba yace baba Bari a yi muku
Othern abinci
Sadiyace tai maza tace
A a Aysha zata tashi zamu shiga kitchen zamuyi duk abin da ya kamata
Toh shike nan ma kajiko
Suna fita basu tsaya ko inaba Sai wurin gyaran kai
Shi kam Yusuf ido kawai ya wore yana kallon yadda ake ta gyara mai kai badon yana soba
Dan shi komi yafi son yayiwa kanshi
Gyaran akayi mai sosai
Gashin nan Sai sheqi yakeyi dama gashi da yawa da sulbi tamkar valarabe
Sajennan yayi luv a sufkarsa
Gashin girarsa da suke kusan a hadewa
Suma sunyi ras sun qara qawata fuskar tashi
Lkci daya yayi rasa haibarsa ta fito gonin Sha ,awa
Daga nan suka wuce masallacin
Aysha kam yau tana Cikin gata
Girkinma
Usman ne da a Sadiya sukayi
Itako tana jikin Nennen ta
Sai faman cin inabi takeyi tana ta zuba surutun ta da rakadinta
daya bayan daya take ta tabbatar kowa
Bayan sun gama girkinne
Sadiya ta shigo itama suka zauna sukaci gaba da hirarsu
Usman Kuma ya dage Wai zai hada musu kunnun aya
Yanata kiciniyar tace marka den ayar ne
Su
Yusuf suka shigo
Bayan sunyi sallan insha
Cikin mmk Yusuf ya kalleshi a gyetsine yace toh Usman abin naka Kuma har ka kai nanne
Kana namiji ka wani zage Wai girji kakeyi
Dry ya danyi yace kai hamm Yusuf nifa ba girki nakeyi ba kunun aya nake hada mana
Kai da Allah tafi can kai dai dabi,ar mata duk ka iya ya fada tare da zama kusa da Baba belloN
Sadiya CE tace yoh to ba dole muyi girkiba tunda matar gidan bata
Ma San ta yadda zatayi wani abinba
Dan gani NAYI gas dinkun nan ko sau daya tema ba ayi Amfani da shiba
Baki ya tabe Cikin gyatsina fuska yace
Wannan me taiya in banda kuka da ihu
Dan tsabar iskanci
Girkinma Wai bazata yiba sai dai zakiya ke aiko mata
Baki ta Dan tura Cikin fakaice idansu ta watsa mai hara da murguda mai bakiπ
Ido ya Dan zaro mata Cikin tsawa yace
ke waye kikeyiwa hararaπ
Oho tace mai ai ni ba da kai nakeba eheπ
Ya gane sarai yasan shi tayiwa hakan
Shiyasa Cikin
Dabara ya miqe
Gamida juyowa ya kalleta
Yace zo ki dauko
Madara ki kawo wa baba
baki ta tura
Cikin shigoba tace
Toh
Ba ga Yaya Usman ba ya dauko mana ..
Tab lallaima yarinya kin rainani toh Dan nazo gidanku Sai aka cemiki ni Dan aikenku ne
Cewar Usman kema ya fada yana gyara koncinyarsa kan 2 str
Nenne CE tace ke Aysha ai wannan aikin kine mu kam baqin ne ai
Tashi ki dauko
Toh tace gamida miqewa ta nufi kitchen
Tana tafiya tana leqa fuskar Yusuf din
Dan tasan dai tayi mai abin da ya tsana shiyasa da sauri sauri ta dauko madarar
Tana uhm gwara nayi sauri
( ta Lamido kallube do wara tawa am hado)
Kar sarki mugayen Nana yazo ya sameni anan
juyowa tayi da sauqi Dan fita kitchen fin
Gim taji ta fada jikin mutum har saida robar ta fadi
Da sauri ta daqo
Ido ta zaro Cikin tsoro murya Na Dan rawa tace ....
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] βͺ+234 909 785 3276β¬: ππππππππ
NAYI NADAMA
ππ»ππ»ππ»
MI,WASMITI.page
8β£4β£to8β£5β£ Na Aysha Ali Garkuwa
ππππππππ
Idanshi ya qara budewa
A take yaji yarrr gaba daya gashin jikinsa Na tashi
Kanshi ya kawar da sauri
Ita Kuma tsayuwa tayi jingine da qofar
Phone dinshi ya jawo
Yana Dan daddan nawa Amman Sam hankalisa baya jikin shi
Tsawon wani lkci bai Kuma kallontaba bai Kuma yi mata mgn ba
Itako tana tsaye a haka har bacci ya fara fizgarta
Sai tayi
Yuu kamar zata fadi Sai ta Kuma miqewa
Shiko
Yusuf bai qaunar ya sake daqo idanshi ya qara ganin abinda
Zai zame mai fitina ya hanashi bacci
Kai ya mayar jikin
Kujerar gami da lumshe idanshi
Tsaki yaja
Tare da miqewa ya nufi daki
Koncita
Yake sonyi.
Amman ya kasa samun nitsuwa
Tuni ya Dan
Fara tsotsan
Lips dinshi
Yana Dan tsurawa garu ido
Itako Aysha yana tashi ta dawo kan.3 str tai konci yarta
A haka tai baccin ta
Cikin konciyar hankali
Shi kam Yusuf acewarsa yayi baqin gani garin gane ganensa ya tado da azabebbiyar Sha,awarsa gashi
Tbs dinshi sun qare
Haka ya kwana Cikin
Matsi
Tun daga ranar Aysha a parlon shi take shi kuma yana cikin dakinshi
In gari ya waye ko zasu Dan zauna a parlon Aysha ayi ta Dan hira duk da ma shi Sai ido kawai yake binsu dashi ita kuwa harara ke
Hada su
A haka har sukayi
Kwana 8
Yau jumma
Dabi,ar Yusuf tun da safe ya shirya Dan tafi masallacin da wuri
Yasa Usman ma ya shirya
Dan shi kam baba tun da yaje sallan asuba bai dawo ba yana can
8:00 Am
Yusuf ya fito cikin shigar larabawan
Yayi ras dashi gonin
Sha,awa ga yar qibarsa ta fara
Dawowa Dan yanxu yana Dan samun konciyar hankali
Dan yanxu Aysha bata ife ifentan nan Kuma ko zatayima shi baruwanshi sannan yana samun kula ta gefen abinci ga baba da yake ta yawan shige mai Dan debe mai kewar Dan uwan shi
Fuskarsa cike. Da haiba
Yayi luu da idan nushi Cikin shafa sajenshi
Ya kalli Usman yace kai tashifa mu tafi lkci Na tafiya
Sadiya dake gefe ta kalleshi a fakaice tace
Ha Yusuf
Toh batun zuwa
Hilton dinfa
Kadai San ban gama sayeyya taba
Kuma gashi gobe zamu wuce
Makka
Gashi duk mun shirya kai muke jira
Kai ya jinjina Cikin gyatsina fuska yace
Haba dai Anuty ni gsky kin San ban fiye son yaeon nanba Kuma ma haka kawai Sa kuyita duruwa Cikin garadai Wai zakuyi tsaraba
Toh
Yusuf ai dolece sayan wani abin
Kai ya juya yace toh gsky yau dai frayed ne
Kuma ni banson banje masallacin da wuriba
Toh kaje mana in ka dawo Sai muje
Da yafi kam ya fadi Cikin ransa kuwa cewa yyin in kin ganniba
Har zai fita
Aysha tace wlh Anuty Sadiya inya tafi yanxu Sai dere.
Allah ko tace tare da zura hijabinta
Tana toh wlh kawai ka tsaya mu tafi tare in yaso Sai mu dawo da wuri
Kai ya juyo Cikin watsa mata harara yana kada kai
Gaba daya su Anuty Sadiya kam an nitse Cikin Hilton
Sai debo koya suke kamar ba gobe
Aysha kam qananan kaya tayi ta jida da dogayen riguna masu Shep
Ga su da taushi da sulbi
Shi kuwa Yusuf gefe dayaya koma ya zauna ma aikatan ciki da suka saba Sai hira suke tayi
Cikin larabci
Har zuwa Dan wani lkci
Ya kira Usman yace kcefa su fito Dan wlh xan tafi Na barsu
A gaggauce suka gama hada kayan
Usman yayi gaba da wani itama Anuty Sadiya ta dibi wosu
Aysha ko bakos guda biyu
Cike da kaya
ta dauko ruggume dasu a qirjinta tazo ta wuce ta gaban shi inda yake tsaye yana biyan kudin kayan nasu
Kanshi ya kawar Cikin jin hau shin sun bata mai lkci
Tana fita yana binta a baya
Su Usman kuwa tuni sun fita suna Cikin mota
A hankali take tafiya kanta a qasa
Dai2 lkcin wani
Bature ya fito Cikin motarsa
Da woni karensa qato mai jikin kura
Karen yana
Fitowa kai tsaye gun Aysha ya nufa
Ita Sam bata luraba
Sai kawai ganin abin da take tsoro kamar mutuwarta tayi a gabanta
Cikin tsoro da razani da firgici
Ta watsa kayan dake hannuta
Ta cillara ihu mai ban tsoro idanta ta rumtse gamida ware hannuta
Duka biyu
Gaba daya jikin Sai bari yake
Shi mai karen dry ma ta Mashi shi Karen Wai hakan gaisuwa ne ihun da takeyi Kuma shi a gunshi wasane
Gaba daya hankali mutane ya komo kanta ihun takeyi a firgice
Yusuf dake binta a baya da fari
Cewa yayi da kyau
Karen ya yayyagu sheki dai ba son yawoba
Sai kuma yaga gaba daya ta firgice ihu take da iya qarfin ta ta tsaya a wurin Kuma kamar wacce aka dasa
A take ya tuna wata rana da irin haka ya faru
Ahmad har kamar zaiyi kuka saida ya kai qaran masu Karen
Kamar a kunneshi yaji ana rada mai amanar Dan uwanka nefa
Cikin sauri ya tsinci kanshi da qarasawa
Gunta
Qirjinshi ya manna a bayan ta
Tare da bude hanna yenshi ya zagayota dasu ya matseta a jikin shi
Itama jin mutum a jikinta yasa da sauri ta sauqe hanna yenta da ta bude
Ta daura kan nashi
Ta qaqqameshi
Tanata goga jikinta a nashin
A hankali ya Dan sunkuyo
Ya manna wuyanshi Cikin tsakanin nata wuyan da kafadarta
Gemunshi Na kan kafadarta
Bakinshi ya saka dai2 kunneta
Cikin rada rada da sanyin jiki
Yace
Ke da Allah kina Tara mana jama,a
Ke baki iya addu,a bane Sai ihu
Kinitsu ko nace ki bude idanki
Karene fa ba kuraba
A hankali ta bude idan
Kai ta sunkuyar Sai kuma ta Kuma qaqqameshi Dan ganin Karen Na shinshina qafarta
Qara matseta yayi a jikin shi gami da dan daga ta ya tsalla kar da ita daga gaban Karen
Yasa qafa ya ture Karen
Da sauri mai Karen ya matso yana bawa Yusuf din haquri
Ba tare da ya kalleshi ba yaceba komai
Aysha kam quluwa tayi sosai
Abu Na Neman kasheta Amman Wai shi cewa ma yakeyi ba komai
Baki ta tura Cikin zubda qollahπ ta qarisa gun motar shiga tayi ta zauna tana ta kubbura baki
Usman kam dry
Yakeyi
Sosai harda riqe ciki
Yana ke zo zo kinga yadda kika rinqa zunduma ihu har kina watsa musu tattabarun su
Phone dinshi ya miqawa anty Sadiya yana Anuty ki gani duk motsin da tayi Na dauketa
Dan inason inje in nunawa su Rabi,u kai nama fasa yau dinan zan tura musu ta
WhatsApp
Anuty Sadiya kam dry takeson amman ta sani tanayi
Zata kama kuka shiyasa tayi shiru Sai murmushi
Kaway
kyau sukayi sosai a pictures din
Yadda sukayi abin tamkar masoya ga wani kyau da sukayi kamar larabawa
Bayansu ga tattabarun da sukayi musu rumfa
Yana isa kuwa ya shiga mota ya ja suka tafi
A cikin mota ko Sai tsaki yake tayi
Yana faman danna mata harara
Suna isa gida
Usman ya kalleshi Cikin girmamawa yace Hamma Yusuf ai ba sai mun shigaba kawai mu juya mu tafi masallacin ko
Bai kulashiba Sai wani dogon tsaki da yaja
Gami da fita
Kai tsaye dakinshi ya nufa
Yana shiga
Ya fara zare kayan jikinsa
Toilet ya shiga Cikin jin haushi yayi wonka tare da alwala ya fito ya sake wani sabon shirin
Kai ya rinqa jinjinawa a fili kuwa Sai Jan tsaki yakeyi
Yana fadin wannan yarinyar Sai kace mayya ga shegen naci da iya maqalewa a jikin mutane
Munafuka fitinenniya bata San irin fitinar da take Sa mutun a cikiba
Amman Bari zanyi mg ninta
A haka ya fito ya nufi masallacin shi da Usman
Sune basu dawoba Sai bayan insha
Suna dawowa suka samu suna ta hada kayansu
Ita kam Aysha Sai faman zubda qollahπ take tana ayyah yanxu gobe i war haka bakwanan
Ni kam ma Na gata kaina tunda aka kwasoni aka kawoni
Nan
Ayyan Nenne Dan Allah kice baba ya barmu mu tafi tare
Cikin lallashi Nenne tace toh ki tabbayi mijinki mana in dai ya barki to shike nan Sai mu tafi taren
Baki ta tura Cikin fushi tace
Wlh ni ni ban da wani mai hanani kawai dai bakwa son na koma ne
Toh bisu mana Dan Allah tashi ki tafi yanzuma
Jeki kije kfi ruwa tafiya
Wato kinga zasu tafi zaki dawo da iskan cinki Na ife ifen nanko
Toh wlh ki kiyeni
Banza kawai sokuwa
Aiko haka ta faru Dan tun jiya taqi cin abinci sannan yau Kuma ta fara kuka
Haka ta kwana kuka da safe ma da kukan ta tashi
Taqi cin komai
Har
Zuwa yanxu da suke
Gun da motocin su baba zasu debesu su tafi Cikin makka Kuma daga can zasu dawo
Nageria
Sosai baba yayiwa Yusuf fada da nasiha kan ya riqe amanar Dan uwanshi sannan yasan shi Aure ba wasaba
Hakama Nenne tai tamai nasiha
Sadiya Kuma dama tunda sukazo take ta faman nusar da Ayshan
9:30 Am
Moticin suka gama shirin su
Su Nenne duk suka rinqa miqawa Aysha hannu suna musabaha ta Sai mun hadu Kuma
A hankali Sadiya ta rugumota Cikin sanyin jiki da rawar murya tace
Aysha Sai wata rana fatan Allah ya hadamu kan alkhairi
Dan Allah Aysha am Ku daina yiwa Ahmad kuka
Kinji ko ?
Lkci daya Kuma
Kukan da take dannewa ne ya kufce mata
Itama Aysha Sai kukan takeyi
Da gyara ta saketa suka shiga mota
Gun Usman ta Kuma komawa
Fa dawa tayi jikin shi tana
Kuka tana ayyah ya Usman Sai kuma yaushe ne
Kukan kunji dadi zaku koma Cikin danginku gatanku ni kuwa bani da kowa a nan Sai Allah na
Shima Usman sosai yaji kewar qanwarshi abokiyar fadanshi Dan da yake kamar ita ke binshi shiyasa ta rai nashi
Cikin lallashi yace haba dai Aysha kina da kowa mana tunda ga Hamma Yusuf kiyi haquri wataran
Zakizo
A