Showing 51001 words to 54000 words out of 98395 words

Chapter 18 - MI WASMITI Book Complet Document by Garkuwa .txt

haka ya iso tsakiyar parlon
Ita kuwa Aysha gaba daya ta gama firgita da razana
Wani irin walqiya akayi da sautin qaran aradu mai matuqar tsawa da rikitarwa dai dai
Lkcin ........




Ina Alfahari daku members Na
Gaishe ki Aysha s bayero
Fatan kina lfy




By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
NAYI NADAMA
πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»
Mi,WASMITI page
9⃣1⃣to9⃣2⃣Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡


Ina godiya da kulawarku rdrs da addu,oinku garen




Ya rinqa jin sautin kuka a cikin parlon
Daga can gefen 3 str phone dinshi ya zaro gamida kunna torch din ta
Hasken ya Dan gauraye parlon duk da ba wani haskene sosaiba
Dan yanayi Na dare ga Kuma duhun damuna Sai in andanyi walqiya ne Sai a Dan ga hasken
Can
Ya haggota kan 3 str ta lafe ta jikin hannun kujerar
Gaba daya ta qaqqame jikinta
Sai faman karkarwa takeyi
Ta rumtse idan ta Kuma gam Dan tana bala,in jin tsoron walqiya
Kuka kawai take
A hankali ya qarisa gun nata
Ido ya Dan zuba mata cikin tabe fuska yace mutum Sai shegen tsoron tsiya
Ita kam Sam bata jishiba Dan duk ta firgice
Kai ya Dan kawar Dan ganin surar jikinta Na bashi tsoro
Kukanta ya kuma jin ya qaru.
Dan wani rugugin da akayi kusan 3 a Jere irin mai kamar nishin nan
Tsugu nawa yayi a hankali
Cikin sanyin murya yace
Ke bude idanki me hakan
Jin muryarshi yasa ta dan
Bude idan da sauri
Gami da zuba mai idon cikin hawaye
Tace tsoro nakeji injin tsoron ruwan sama
Toh ruwan cinyeki
Zaiyi?
Murya na rawa tace
Hamma Yusuf ni ko a gida in ana ruwa Ummi bata barina ni kadai
Kuma ko ya Ahmad ma ya Sani wlh inajin tsoron tsawa
Sai hawaye shar 😭a idanta
Gaba data Sai yaji jikinsa yayi sanyi tabbas yana iya tunawa
Muddin ana ruwan sama duk abin da sukayi Ahmad yakan zame jikinshi ya koma kusa da ita ya ruggumeta ya rinqa shafa kanta
Da taji tsawan Kuma Sai tai ta qaqqameshi
Kuma ya lura tabbas tsoron tsawa take har cikin ranta
Cikin sanyin jiki ya dago hannushi ya daura kan wuyanta gamida Dan tallabo bayan kunneta babbar yatsarsa Kuma ya daura kan kuncinta a hankali ya rinqa murza yatsar tasa kan habarta yana goge mata qollah😭
Ido ya qura mata cikin wani irin yanayi yau a fili yake gano kamar da ake cewa sunayi da ita a zahiri Kuma yaga kamar da ake cewa sunayi da Ahmad
Qwayar idanta irin Na Ahmad ne sak
Qara zuba mata ido yayi cikin Dan kada mata kai alamar ta bar kukan.
Gaba daya yaji Ahmad ya dawo mar lkci daya yanayin shi ya sauya


Ita kuwa cikin tsoron ta kamo hannushi ta riqe
Tana mai zubda qollah😭
Wani irin walqiya akayi mai hasken gsk
A lkci gida Kuma aka saki tsawa mai firgitar wa
Da qarfi cikin razani ta abka jikinshi har saida ya koma ya fadi qasa kan carpen dirsham
Da qarfi Kuma ta rinqa qwaqumoshi tana tura kanta cikin qirjinshi
Shi kam Yusuf ya gama macewa a zaune bai iya tabuka komai ba
Sai sanyi da ya farajin yana ratsashi
Gaba daya qarfin jikinshi ya bace
A take Kuma ruwan ya kece kamar da bakin qorya
Sai iska mai sanyi da take busawa
Da gyer cikin qarfin hali ya tattaro sauran jarumtarsa
Ya yunquro
Ya Dan koma jikin kujera ya jingina
Ita kuwa kanshi ta qara mirginowa
Gamida Sa hannu bibbiyu ta sanqalo wuyan shi
A hankali ya rinqa furta mata Addu,oi cikin kunneta hannushi yasa ya qara matsota jikinshi
Ita Kuma Sai faman qaqqanda rewa takeyi
Hannushi yasa gami da tallabo fuskarta
Gaba daya ta birkice
Cikin qarfin hali ya miqe ruggume da ita kai tsaye bedroom dinshi ya wuce da ita
Yana ruqqune da itan ya juya ya rufe qofofin gidan
Gami da ajiye hasken phone dinshi kan beed side
Zama yayi gamida jawo pillows ya jera
A bayanshi ya Dan jingina dashi
Ita kuwa jawota yayi ya daura ta kan qirjinshi
Yasa hannu ya tattaro gashin kanta ya mayar matashi bayan ta
Hannushi daya Kuma hannuta ya koma ya saka cikin nashi gamida harde yatsunsu
Ita ma ta sanqalo daya hannuta a bayanshi
Daya hannushi Kuma kan fuskarta ya daura ya rinqa shafawa har zuwa kan gadon bayan ta
Yayinda daya Hannu kuwa da yake cikin hannuta ya rinqa Dan murza yatsunshi a hankali cikin tafin hannun nata
Ajiyar zuciya ya rinqa sauqewa Dan jin wani irin taushi da laushin hannun nata
Lkci daya Kuma ya fara daburcewa
Lips dinshi suka fara Bari ga sanyin gari ga sanyin A,C
Ga wani irin buqatuwa da yakeji
Sosai ya qara matsota jikinshi ya rinqa shaqar qamshin kanta
Sai faman tsotsar lips dinshi yake tayi makar zai tsinkesu ya hadiyesu ko yaji sanyi


Ita kuwa zuwa yanxu ta samu bacci ya debeta
Yayinda shi kuwa
Yake ta faman azab tuwa
Lkci guda yaji mararsa ta fara wani irin harbawa
Qara matsota yayi wai ko zaiji sanyi Amman ina a haka ya kwana cikin azabar
Bugata
Kafin qari ya waye ko gaba daya ciwon Mara ya isheshi gashi yasha tabs din Na shima a banza
Ko sallan asuba a gida yayi Dan bai iya mike tsawonsa
Bayan ya idarne
Ya Dan matso bakin gadon
Cikin cije lips dinshi yace
Ke
Ke tashi kiyi sallah.
A hankali ta bude idanta
Cikin muryar bacci tai addu a ta yawo ta dawo bakin gado qafaqunta Na qasa
Kai ya sunkuyar ya qurawa qafar tata ido yatsunta kab irin nashi ne
Hatta farcensu iri daya ne har zuwa sharabarta Sai dai shi
Jikinshi a kawai gashi Zara Zara masu laushi da baqin
Mu samman ma qirjinshi da hannushi
Sauqa tayi cikin Dan bacci 2 ta juya ta tsaya ta bashi baya
Ta yi miqa ta yadda rigar jikinta ta qara yin sama
Qirjinta ya taso
Ido ya sauqe kan ququnta
A hankali take tafiya Amman ququnta Sai wani juyawa yakeyi mazau nenta ya tsurawa ido
Har ji yake kamar idanshi zasu manne a jikinta cinyarta ya kuma qara tsurawa idan
A dai2 lkcin ita Kuma tayi woje


Kai ya mayar jikin godon gamida lumshe ido
A ranshi yake tunani ya zama dole NAYI Aure matuqar INA son Na kare mutum cina da lfy ta bazan iya jumre wannan uquba ba
Hannu yasa ya damqi mararsa gamida miqewa ya koma kan gadon ya konta


Ita kam Aysha Sai da tai wonka sannan tai sallah
Ta zauna gaban mirro
Mai ta Dan murza gamida Dan shafa turaruka masu sanyin qamshi
Atamfa ta dauko Riga da siket ne kalan atamfar ya amshi jikinta yayi ras a jikinta
Siket din ya Dan matseta
Dan kwalin ta Dan tubke kanta dashi
Miqewa tayi
Ta nufi dakinshi


Kan gadon taje ta zauna ta kamo hannushi cikin tura Dan bakinta tace
Hamma Yusuf ka tashi mana yunwa fa nakeji ka ganifa rana tayi


Cikin wahala ya bude idansa da suka rine sukayi jazur
Tsura mata idan yayi cikin kamo gefen lips dinshi Na qasa. ya fara tsotsa
Jikinshi dake rawa ya rinqa Dan kamewa
A karo Na 2 tace ni ka tashi yunwa nakeji


A hankali yace bazan iyaba
Kije kitchen kiyi duk abin da kikedo kici jogolgolenki
Qara matsoshi tayi ta kamo hannushi tana jawo shi
Ji dumin tafin hannuta ya qara ingizo halin da yake ciki
Gaba daya ya cika da takaici Dan ya rasa mafita
Shiyasa ya miqe cikin fada yace zo xoki ficemin a daki yarinya sai naci kamar mayya
Ko so kike ki kasheni tun kwana bai qareba
Ki barni naji da abinda ke damuna mana
Tasowa tayi cikin sanyi da Dan tsoro tace Hamma Yusuf baka da lfy ne ?
meke
damunka?
Bansani ba yace da ita
Toh meyasa baka iya miqewa?
Me ruwan ki da miqewata.
Cikin sanyi tace wlh baka da lfy gafa yadda idanka sukayi gashi baka iya miqewa
Ka ganifa gaba daya
Jikinka rawa yakeyi
Gashi Sai faman cije lips dinka kakeyi..


Harara ya watsa mata gamida yin parlo kan 1 str ya zauna Sai zufa keta keto mai
Ita Kuma phone dinta ta dauko
Ta zauna a parlon ta
Cikin sanin murya ya jiyita
Tana cewa
Hello
Ya Adam ka gani ko Hamma Yusuf bai da lfy.
Sai kuma ya jiya tayi shiru alamun ana mgn daga daya gefen
sai Kuma yaji tana fadin
Ya Adam wlh ko tsayuwa bata iyawa Sai cikinshi yaketa riqewa
Gashi Sai rawan sanyi yakeyi
Jin haka
da sauri ya shigo parlon phone din ya fixge
Cikin fada yace
Ke ni nace miki banda lfy da zaki wani zaqe ki rinqa yadani gun wannan yayan naki mai bakin tsiya
Yanxu ya isheni da surutun banza
Da sauri ya daqo phone dinshi Dan jin ana kira yana dubawa ko yaga Adam ne
Mitsssssss yaja godon tsaki gamida matsota cikin murtuqe fuska😑 yace
Ni lfy ta lau Sai dai in kece baki da lfy
Asalima ni lfyarce ta jawomin haka
Amman tunda gani kike banda lfy toh zan tabbatar miki ni lafiyeyye ne kuma zaki gane kurenki
Banza kawai sokuwa


Ya qarshe mgnar cikin daga woyar tashi yana
Dagawa
Adam ya kece da dry
Cikin dry yace wlh ka kusa ka kashe kanka
Dab kake da ka resa ranka matuqar baka bar wannan baqin halin da mishkilanci ba kasanka sarai Allah yayika fitinenne Sai bakin jaraba sannan ka wanisa taurin Kai
Banza jarabebbe
Ustazu kawai
Ka bada kai bori ya fada.


A kufule yace Kai da Allah tafi daga nan ancema kowa irin kune jarabbabun tsiya
Sai matse qanana yara kuke tayi
Dan rashin abin yi


Dry Adam ya kumayi tare da cewa toh Allah ya sauwaqa in Kuma mganinka ne ya qare ai Sai ka kuma saya.
wai kaima Yusuf har zaka cewa wasu jarabbabu
Ai gwara kowa da kai kam
Katse kiran yayi
Tare da juyowa kanta cikin
Takaicin............


By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
NAYI NADAMA
πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»
Mi,WASMITI page
9⃣3⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡




Gaisuwa ta mai tarin yawa gareku
Yan uwana matan group din MUSAN JUNA MARUBUTA
Allah ya barmu tareya😍😘😍😘


Ina jidake Ummee Garkuwa JenniferπŸ‘πŸ»πŸ˜πŸ˜˜




Ido ya tsura mata cikin takaici Dan shi sosai yakejin takaicin yawan koke-koken da takeyi
Gashi Sai tai ta bibiyarsa tana shigemai
Cikin takaici
Ya isa gabanta
Kai ta dago ta kalleshi cikin zubda qollah😭
Tana Hamma Yusuf yunwa nakeji.
Cikin fada yace
Toh gani cinyeni
Nace tashi ki cinyeni
Tunda dai ke kin maida kuka abincin ki
Ni wlh kin fara ban
tsoro dan
Haka kikayi tayin wannan kukan a lkutan baya baki bar yiba saida kika ciyemin Dan uwa mayya kawai fiti nenniya
Kin cinyeshi kin huta saura nima kin cinyeni
Dan da kullum kukun kike kina kiran sunansa yanxu kuwa kin dawo kaina ko?
Kai ta rinqa girgizawa tare da sakin kukan takaici wai ita Hamma Yusuf ke kira da mayya harda cewa itace ta cinye mai Dan uwan shi.
A kufuli yace ba zaki bar kukan bako?
Cikin rawar murya tace
Nifa yunwa nakeji
Juyawa yayi ya nufi kitchen Cikin
Takaici
Fruits ya debo a pilet gami da Dan lalla besu
Ya fito da nufin kai mata Dan ta barshi yaji da abinda ke damunsa
A kan steps din haurowa kitchen din ya sameta a zaune
Sai zubda qollah😭 takeyi
A hankali ya zauna gefen ta
Cikin sanyin murya yace gashi kici wannan
Anjima in na danji sauqi
Zan miki abin da zakici
Hannu tasa a hankali ta sanqalo nashi hannun kanta ta kontar kan damtsen hannushi
Tare da sauqe ajiyar zuciya
Inabi ya dauko ya miqa mata
Karba tayi da hannuta daya daya Kuma tana riqe da nashi
A haka ta danci
Yana zaune yana kallonta Cikin mmk
Ita a kullum bata da wani abinci Sai fruits Kuma Sai Dan tea
Sannan shima bazata Ciba dole Sai ta takurashi
Kai ya Dan sunkuyar gamida leqo qwayar idanta
Kai ya jinjina gamida take baki da sauqe ajiyar hrt
A hakan tayi bacci a jikinshi ta Dan konto kanshi kanta Na kan damsten Hannushi
Ta lumshe idanta gashin ta yayi lub a baya
Sosai ya tsurawa fuskarta ido
Ta yadda a hakan Kuma in kana Kansu bazaka ga qwayar idanshi ba
Dan dama duk da Dan girman idan Yusuf Amman ganin idanshi yana wuya sabida koda yaushe kanshi a kasa yake Kuma a lumshe suke.
A hankali yaji wani Abu na shigemar Cikin zuciya
Lkci daya Kuma yaji jinin jikinshi ya tsinke yana wani irin harbawa,
Da gudana,
A fili ya rinqa sauqe ajiyar hrt
Lkci daya Kuma yaji tausayi ta Na ratsashi
A hankali ya Dan qara talla bota
Gamida lumshe idanshi
Jikinshi ya Dan rinqa sanyi Sai kuma bacci mai dadi ya debeshi.


Basu tashi ba sai 9:35 pm
A hankali Aysha ta bude idanta
Da sauri ta matsa ganin yadda shima ya qwaqwumota hannushi daya kan qirjinta duk da ba wai bres dinda ya taba ba.
Amman Sai taji haushin abin
Dan yawanci duk abinda Yusuf keyiwa Aysha bata Sani Dan Sai in tana Cikin tsoro ko firgici ko bacci ne yake Dan shi shige mata duk da shima yakan ji
Takaicin kansa


Idanshi ya bude Dan jin motsin ta
Kallonta yayi a fakaice
Gamida Dan daqo hannushi da ta maida pillow
A hankali ya danyi qara Dan zafin da yaji Dan hannu ya Tara jini
Hannushi daya yasa yana Jan dayan
Cikin qoqarin tashi dakinshi ya nufa
Har yaje baqin qofa Sai kuma ya Dan juyo
Itama shi take kallo
Ganin ya juyo yana kallonta ne yasa tai sauri tayi dakinta.


Bayan ya gama kimtsawa ya hada mata tea ya bata tasha shi Kuma
Ya wuce school.



🌹🌹🌹
Kwanaki sun ja mokonni sun ja
Har ya koma watanni sun ja


Bayan watanni 7

Yau tun
Da safe Yusuf bai fi taba
Yakuma yaqi ko tafasa ruwan tea din ma yau yace bazai
Yiba
In taga dama ta shiga tayi
Ita Kuma
Sai nadewa tayi
Kan 3 str
Tace wlh
Ita bazata iyaba
Shi kuwa zaune yake can gefen
Kan dining table
Ya Sa laptop a gaban shi yanata
Aikin karance- karance sa


Can ta daqo tace
Hamma Yusuf
Wlh yunwa nakeji har qirjina ya fara ciwo.
Bai kalleta ba bai Kuma yi mgn ba
Hakan ya cikata a Dan qasa qasa tace mugu kawai azzalumi
Sai kuma ta miqe ta nufi inda yake
Jawo kujera tayi ta zauna kusa dashi
Cikin tura baki tace
Hamma Yusu!
Bata qarisa mgnar ba ta tsura mai ido Dan ganin yadda ya wani tsura mata ido Cikin yanayin zanfa saba miki


Juyawa yayi yaci gaba da aikin shi.
Ita kuwa kuka ta fara a hankali da ta lura bai kulata ba yasa ta saki kukan da qarfi
Don ta cika shi da takaici


Kallonta yayi Cikin harara ya mige tare da tattara phone dinshi da laptop dinshi ya ja kujerar
Ya fita yana juyawa
Phone dinshi ya dauki suwa alamar ana buqatar mgn dashi
Dagawa yayi Cikin nitsuwa da biyeyya yake gaida baba bello
Cikin farin ciki
Baba bellon ke sheida mai.
maryam ta aihu ta sami da namiji
Farin ciki ne sosai ya ziyarci rayuwar Yusuf
Ba abin da yake fadi Sai Alhamdulillah
(en yetti tak domen)
Mun godewa ma haliccinmi.


Ita dai sai ido take binshi dasu
A can Kuma baba bellon ne yace INA Aysha?
Gata nan baba ya bashi amsa
Toh bata woyar
Toh yace Cikin miqa mata
Phone din karba tayi ta kara akunne
Bayan sun gaisane
Yake cemata Aysha Maryam ta aihu.
Daga jin Maryam ta aihu kawai Cikin Salle ta
!qaradi da tsantsar farin ciki ta cilla woyar gefe
Ta tsaki qara mai qarfi gamida tsalle kamar yarinya
Ta rinqa juyi a tsakiyar parlon
Tana rawa Sai faman juya ququnta takeyi
Tana Alhamdulillah
(Amman hade do mi seyi)
Amman yau dinnan nayi farin ciki
(Mi yetti Allah mi hotai leddi am dayirdi am)
Na godewa Allah zan koma qasa ta ta aihuwa
Juyi takeyi sosai
Gaba daya jikinta Sai rausayawa takeyi
Duk ta gama kashe Yusuf kam a tsaye
Bai taba zaton yarinyar nan ta cika hakaba Sam bai taba tsura mata ido irin na yau ba gaba daya ya wore idanshi kan mazauneta da suketa juyawa tana ta faman happy
Ko idanshi ya kasa qiftawa
A hankali ya zaro harshensa ya Dan lashi lips dinshi da suka fara motsawa


Ita kam juyawa takeyi sosai har jiri ya fara diban ta
So take ta tsaya Amman ta kasa
Da qarfi ta rinqa yin baya-baya
Zata fadi
Cikin zafin nama da tsinkewar zuciya
Yusuf ya tallabo ta fada qirjinshi
A tsorace ta rinqa fadin
Hamma Yusuf zan fadi rami a gabana
Wayyo ka tai make ni wlh zan fada Cikin rami
Sosai take surutai
Hannu yasa ya dago kanta Cikin tsurawa pick lips dinta ido
Yace ke bude adanki
Ba dai bakya jiba
Ke haka kikaga ya dace ki nuna farin Cikin ki
Ba godewa Allah zakiyi ba sai rawa da ihu
Ita kam Sam idanta a rufe yake ganin hakane yasa ya qara kontar da kanta kan kafadarshi ya rinqa shafa kanta zuwa bayan ta
Har zuwa tsawon wani lkci
Sannan ta samu abin ya saketa
Tureshi tayi da Dan qarfin tayi cikin bedroom dinta
Shi kam Yusuf ya gama macewa a tsaye dagyer ya samu ya koma kan 3 str ya zauna yana maida numfashi da qarfi-qarfi
Jim kadan ta fito
Cikin doguwar Riga baqa wacce tasha aiki da pick din zare
Kanta ta yane da siririn mayafi shima pick
Tayi tarha dashi fuskarta ta fito rasa a ciki
Ga wani Dan ma daidaicin jaka rataye a kafadarta hannuta
Daya Kuma janye da trolley mai Dan girma
Cikin fara,arta da nishadi tace
Hamma Yusuf ni kam fa na gama shirin,
sannan kai Kuma kana zaune.
Ido ya zuba mata cikin mmk
Trolley ya kalla Cikin
Jan tsaki yace lallai baki da kai bakima San abinda kikayi
Ba
Yana kai nan ya tafi part
Inshi,
Aiko da sauri ta bishi a baya gamida riqo hannushi
Cikin karya suya da Neman alfarma tace Dan Allah Hamma Yusuf kar kamin mugunta ka hanani zuwa wlh Na gaji da garin nan ni nafi son in koma can qasa ta


Baki ya Dan tabe gamida daga kafada da Dan ware hannu alamar bai shafeni ba,
Aiko ta rinqa nacemai duk inda yayi tana biye dashi a baya
Ita dai su tafi
Can dai ya juyo ya kalleta Cikin murmushin mugunta yace
In kinaso zakije mana.
Ehh in a so ta bashi amsa da sauri.
Ko ?
Ehh takuma cewa.
Kai ya kada gami da cewa
Toh Amman fa da shara din zakibi dokana shike nan in kin qi kuwa bake ba zuwa
Ehh na yarda tace dashi Cikin zumudi tace
toh gayamin menene shara din naka?
Kai ya jinjina yace daga yau ke zakina.....




By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
NAYI NADAMA
πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»
Mi,WASMITI. Page9⃣4⃣,Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡


Fuska a murtu qe yace
Daga yau ki raba kanki da koke-koken
Da kikeyin nan sannan
Ki daina takuramin kin iya, girki bawai baki iyaba ki shiga kitchen kiyi girkin ki
Ni ban damuba bance kiyi daniba Dan ni ba zanci kwabenki ba
Sannan karki matsamin da batun tafiyar in kinqi kuwa,
Kina gani zan tafi Na nabar ki.
Cikin zumudi tace
Na yarda zanyi
Girkin
Kuma nama bar kukan
Ta fada tana mai goge fuskarta
Tabe baki yayi Cikin cewa da kin kyau tawa kanki...


Tun daga ran Kuma Aysha ta bar koke-koken Dan dama tanayi

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login