Showing 27001 words to 30000 words out of 98395 words
Chapter 10 - MI WASMITI Book Complet Document by Garkuwa .txt
shike nan kun rabani da ya Ahmad dina
Cikin azama ta fizge hannuta daga cikin hannu Yusuf din da ya zama tamkar ruwan ya cinyeshi
Da qarfin ta fada qirjin Ahmad din ta Sa hannuta ta qaqumishi ta mannashi da qirjinta tamkar zasu chige cikin juna
Gaba daya shiki kam ya zama tamkar takarda jinshi yake a tsakiya shi ba sama ba shi ba qasaba tabbas badan a jingine yake da jikin motoba da tuni sun kai qasa
Bugun zuciyarsa kuwa tamkar zata balla girjinsa ta fito woje qoqol warsa ko gaba daya ta cushe mai ji yake kamar zai zauce
Allah sarki Ahmad damo sarkin haquri
A hakan yayi murmushin qarfin hali yasa hannushi ya dagota cikin ciccijewar voice yace Aysha ai tafi ya ba mutuwa bace koba Dade ko banjima zaki damo ki samemu
Kuma muma zamuna kawo muku ziyara
Ita dai kuka take harkamar zata shide
Hannuta ya kamo ya miqawa Yusuf cikin qarfin hali da juriya yayi Dan murmushi yace
Biyaye ko zaka iya riqe wannan amanar da zan baka cikin takun jarumta ya matso gareshi yace
Yusuf bazan taba gane kana so naba sai ka tayani son abinda nakeso fiye da kaina
Dry ya danyi kuma cikin dacin rayuwa yace INA nufin Aysha kuma INA nufin so Na Dan uwanta ka
Cikin mmk Yusuf ya zuba mai I do shi tunda suke da Ahmad bai taba kiran shi da woni sunan da ya wuce biyayeba Amman yau ya kirashi da yusuf kenan yana nufin amanar dai yake bashi da gsk
Da qarfi ya jawoshi ya fada jikin shi runqume juna sukayi kamar zasu shige jikin juna
Cikin rada yace Ahmad nayima alqawari zan dawoma da farin cikinka
Cikin juya kai yace Na yarda Amman in kasa Aysha farin ciki ne koda INA cikin qabarina zanyi farin ciki biyaye am
Da sauri cikin razaniπ± Yusuf yasa hannu ya rufe mai baki cikin firgici ya rinqa ja da baya yana fadin a a
A a kam
Ahmad zamu rayuwa tare kuma
Zamu mutum tare
Shiko Ahmad Abba ne yazo ya jashi sukayi cikin gida yana juyawa yana kallon Yusuf dinncikin sanyi ya daga mai hannu tare da furta mai zanyi kewarka Dan uwana
Usman ko da Rabi,u gaba daya jikin su yayi sanyi
Abdul ka mai saurin kuka tuni yake ta sharbar kuka
Baba bello da Adam ne kadai suka yi masu rekeyi
Basu dawoba har saida jirginsu ya tashi
Allah sarki Ahmad ko ya rayuwa zata kasan CE mai ne ?
Abinda masu karatu suka rinqa kirana suna tabbaya ta kenan ko ya Yusuf zai yi da amanar da aka bashi ? Duk dai am soshinku Na gaba kunbiyoni dai a hankali
Fatan alkhairi ga dukkan daukacin alummar musulmai
Inai mana barka da jumma,a
Dan jin ra ayinku masu karatu qofar a bude take da shawarwarinku ina alfahari daku
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] βͺ+234 909 785 3276β¬: πππππππππ
NAYI NADAMA
MI,WASMITI.. page 4β£9β£to5β£0β£ Na Aysha Ali Garkuwa
πππππππππ
Maryam kam tun ran dasu Hamma Yusuf suka zo musu ziyara
Suka fita tare da ya Ahmad har yau bata kuma sashi a idonta ba
Haka kuwa rayuwa ke tafiyar musu kullum dare
Ahmad zaiyi ta kukan zuci da zantuka cikin tsananin quncin rayuwa
Haka kuwa sukaci gaba da rayuwa
Sai dai al,amarin Na yau din ya firgita
Maryam sosai
Misalin
Garfe 8:30 Pm
Maryam Na cikin kitchen tana Dan tafasa indomi
Dan tunda gari ya waye batasa komai a bakinta ba
Daga cikin kitchen din taji sautin da ta saba ji matuqar dare yayi
Cikin fargaba da tausayawa Dan uwan nata
Ta fito ta nufu qofar dakinshi
A hankali ta zame a baking qofar
Cikin fitar hayyaci take jin zantukan da ya Ahmad din yakeyi
Cikin kuka yake ta nanata innalillahi wa,inna ilaahi raji,un
Cikin muryar kuka sosai kamar yaro
Yake cewa ya Ubungijina ka kawo min mafita Allah Na ka dubeni da idon Rahama rabbi ka bani ikon cinye wannan jarrabawar da ka jarab ceni da ita yaci gaba da fadin
Woyyo Allah
Wayyo yar uwata Aysha ko cikin wanne hali zaki kasance
Allah sarki Dan uwana biyaye Na kamin adalci ka luranmi da burin raina
Ki gafarceni Yar uwata Na cutar da zuciyarki
Cikin tsananin kuka yaci gaba da cewa
Ya Allah menayi gareka ka hukuntani da wannan baqin cikin rayuwa ya ugaban gijina kowa Na cikin farin ciki sai ni zuciyata ke suyuwa
Ya Allah ka jibanci lamuranna
Kukan da yakeyi ya sata kuka sosai tun tanayi qasa 2 cikin sheshsheqa har kukan yaci qarfin ta ya kufce mata
Can cikin kukan tajishi cikin rawar murya yana
Astaqafirillah Astaqafirilah
Haka yayi ta Nana tawa har zuwa woni Dan lokaci can kuma tajishi cikin kuka mai tsananin da alamar toshewar numfashi
Yana fadin ya Allah kai kaso ka ganni a haka ya ubangijina kai kafini sanin matsala ta ya Allah ka karemin imanina ya Allah ka kawo min sauqi tako wacce hanya
Cikin Jan numfashi yace koda ajalinane matuqar dai shine waraka ga rayuwata Allah ka bani Sa,ar tafiya kawai
Ya Allah ka gafar tamin kura kuraina Allah ka bani ikon sauqi haqqin matata maryama da ya rataya a wuyana
Yana cikin haka
Wani irin tari mai garfi ya sarqa fe mai wuya
Trin yake yana fadin ase dama bazan rayu dakeba Aysha
Ayyah yar uwata ko zaki gafar tamin nan kuma tari ya rufeshi mgnar ta tsaya sai tarin da yakeyi cikin jin daukewar numfashi ya rinqa zagaya cikin dakin kamar mai yin dawafi
Cikin tsananin kuka da firgita da fitar hankali
Maryam ta zame a baking qofar ta konta kuka takeyi sosai
Kukan takeyi irin kukan da Dan Adam zai iya suma da kaji kukan kasan bata cikin hayyacinta
Qofar take bugawa da qarfin cikin rawar murya
Take ta kwada mai kira tana
Ya Ahmad
Zo ka bude min qofar ya Ahmad Ka budemin wayyo Allah Na Dan uwana wayyo Abba Na wayyo Nenne na
kuka take sosai tana buge buge kamar ta bebbiya tana ya Ahmad ka bude dan Allah kazo ka budemin qofar
Cikin rike cewar ya rinqa salati yana lalabu qofar Dan Sam idonshi bai gani da gyar yake furta
Ina kike Maryama ban gankiba Na rasa qofar
Ita dai kukan takeyi tana buga qofar da iya qarfin ta
Da gyar ya samu ya lalubo qofar ya bude
Yana budewa yaji ta
konce a qasa tanata kuka mai qona zuciya
Da sauri ya durqusa guywa bibbiyu hannushi ya Sa ya kamata
Yana fadin
Maryama kiyi shiru kiyi haquri zo ki fadamin waya taba min ke
ita dai kukan take da cure cure tana tuttureshi gashi da iya qarfin ta take kukan a nata tunanin tanayi da qarfine Dan a kawo mata dauki
Da gyar ya tattaro iya sauran qarfin shi ya matseta a cikin qirjinshi
Amman Sam ta kasa tsaida kukan nata
Cikin tausayi yace maryama ban so cutar dakeba ya yar uwata idan laifin nawa ne kimin afuwa banson Na mutum da nauyin cutar da ke a zuciyata kanta ya qara mannawa kan qahon xuciyarsa cikin karaya yace Maryama kiji bugun xuciya tako maryama ba zanyi tsawon rayuwa ba shiyasa gwara Na nemi gafararki
Zancenshn ya qara ingizata ta qara rushewa da kuka tana qamqameshi cikin tsoro tana fadin bazaka mutuba ya Ahmad insha Allahu zamu rayuwa tare mu mutum tare ya Ahmad in ka mutum nima zan mutum
Ganin ta rude sai surutai takeyi duk yayi iya yinshi ta kasa barin kukan
Shiyasa cikin
Hikima
Ya tallabo
Fuskarta
Cikin tausayawa Kansu da Kansu ya tsurawa bakinta Ido yadda take kuka baji ba gani
A hankali qoqolwarsa ta rinqa bashi umurni
Cikin sanyi ya manna bikinshi da nata
Da dabara ya samu ya zira harshenshi cikin bakinta
A hankali yaji jikinshi
Ya fara sakewa tako ina yaji kamar ana watsa mai ruwan zafi a take idanshi ya fara canzawa
Cikin zafin nama ya samu ya cabko harshenta ya rinqa tsotsan harshen cikin wani yanayi ya fara sarrafata
Itako gaba daya jikin ta ya Debi bari da firgici jin irin karatun da yayan nata yake qoqarin biya mata nanda nan ta fara tureshi cikin tsoro da son zaro bakinta daga nashi Amman Ina ta kasa
A hankali ya zare bakinshi daga Nata ya nufi kan gado ya zube sai faman maida numfashi da mishi yake tayi
Da hamzarita ta sake miqewa a karo Na 3 ta samu ta miqe din bata fadiba ta nufi kan gadon
Zama tayi a gefen kanshi tana
Ya Ahmad tashi mu tafi asbiti
Hannushi yasa ya kamata ya kontar da ita a gefenshi
cikin
Rada yace maryama bani haqqina ko zan samu sauqin zogin da nakeji
Zuba mai indo kawai tayi tana zubda qollahπ
A hankali ya ronqofo kanta cikin hikima ya zare rigar jikin ta ya rinqa sauqe mata salo kala kala
A hankali naji sautin kuka guda biyu Na tashi
Ita kuka take Na tunanin irin shirin da Aysha take yiwa derennan ga ya Ahmad din ase abin zai canza ya dawo gareta
Shiko kuka yake yana ya Allah ka zama sheidana Na sauqi haqqin maryama da ya rataya a wuyana rabbi ka bani ladan biyeyya da nayiwa iyayena
Bayan sun gama dawowa haiyacinsu
Ya tashi ya hada mata ruwan zafi ta Dan gasa jikinta tayi wonka ta fito ta kinga gefen shi
shima wonkan yaje yayi gamida yin alwala yazo yayi ta nafilfili
Sai da akayi kiran salah ya tasheta shi kuma ya nufi masallaci
Bayan ya dawo daga masallacin ya samu bata nan
Cikin mutuwar jiki ya konta
Zuciyarsa Na bugawa
a ranshi yaji bai yiwa maryama tashi Adalciba a fili yace da Aysha ce da bazan mata hakab da zan bataba kulawa t sosai
Da gwarin guywa ya nufi dakinta tun da tazo gidan bai taba shi gaba sai yau
Sosai yayi mmkin ganin ta konce hawayen Na bin fuskarta da sauri ya qarasa gunta cikin Dan kula ya tallabota ya daurata kan cinyarsa
Maryama ni nasaki kuka ko ki gafar ceni kar kijamin Allah ya isa
Kai ta rinqa juyawa tana zubda qollahπ cikin sanyin murya tace ya Ahmad ba kamin komai ba kuma ko kamin ma Na yafe
Toh meyasa saki
Kuka
Kaine ya Ahmad
Da sauri yace kuma kince ban mki komai ba
Ehh bani kake yiwaba
Toh me NAYI gayamin yake yar wuta Na baki haquri
Cikin kuka tace ya Ahmad meyasa bazaka Sa haquri a rankaba ya Ahmad ka ruqwumi qaddara mana ka dena azabtar da zuciyarka da ta maso yanka da halin da kake ciki
Cikin cije lebe yace maryama ba yin kaina bane bani da yadda zanyi
Cikin kula tace ayyah ya Ahmad duk da nasan ba sona kakeyiba Amman zan roqeka alfarma ka daina rufe qofar ka gareni
Da sauri ya katseta da cewa waya CE miki ban sonki kin tabajin inda Dan uwa yaqi yar uwarsa
Cikin kukan tace
Ya za ayi in yarda kana sona
Cikin qarfin hali da qoqarin ganin ya fatan ta mata yace zo zonannki gani
Bakinshi ya hade dannata ya rinqa tsotsar harshenta sai da yaji tayi nuqui ya zare bakinshi ya dan nunata yace
Maryama zabin Allah kece zabin da Allah ya min kuma bazanngi zabin mahaliccina ba cikin Dan jin sanyi tayi ajiyar hrt tace I love U so much my dear Broz
Me 2
Yace mata gamida fita ya nufi dakinsa
Kai tsaye toilet ya nufa Dan amai yakeji mai bala,in zafi yake jin yana tuqarsa daga qahon zuciyarshi
Sosai yaketa kakari ga wani zazzabi mai zafi da ya rufeshi a take
Cikin tsinkewar zuciya da frigata da tsantsar azaba ya zubawa a man da yake kwara wan ido π³
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] βͺ+234 909 785 3276β¬: πππππππππ
NAYI NADAMA
MI, WASMITI page5β£1β£to5β£3β£
Aysha Ali Garkuwa
πππππππππ
Jini ne guda2 baqiqqirin dashi aman
yayi sosai
Cikin wahala da dimuwa ya koma cikin dakin kan gadon shi ya fada
Cikin maida numfashi a hawale cikin tausa yawa kanshi yake qoqe qollahrπda ta cicciko mai ido
A ranshi yake tunanin wannan karo Na biyu kenan yana aman jininnan ran da Maryam ta tare da yau kuma
Cikin tunanin da azabar da yakejin baccin wahala ya saceshi Dan wannan lkcin ya kasance kamar shine dare a gareshi daran kuma yakan zame mai tamkar rana da wuta a cikin zuciyarsa
Tin daga wannan rana Maryam take shigewa rayuwar Ahmad sosai Dan qoqarin qanin ta debe mai kewa ta Dan kawar mai da matsalolinshi
Ba laifi kuma iya dai dai gorgodo ya sake
Yana boye damu warshi Dan ganin Maryama manshi Na shiga ciki. Damu sosai
Sai dai banan gizo
ke saqanba
Ase a hankali ciwon zuciya ya gama raraka qarkuwar jikin Ahmad
Wata rana da aman ya sashi a agaba
Dole ya shirya cikin sirri yaje hospital gojin forko da akayi aka gano zuciyar Sa ta samu mugun raunin dr Jabir ne ya kalleshi cikin kula da tausa yawa yace Ahmad dole sai anma dashen zuciya
Kai ya sunkuyar cikin siyayar da qollahπ ya Dan kuma daqowa yace Dan Allah doctor ina Neman alfarmanka plx wannan mgn ta zama sirri tsakani Na da kai karka gayawa Abba Na
Cikin mmk Dr yace
Ahmad me kake nufi zaka boye musu abinda ke damunka ne shin sai ciwon ya kasheka ne kakeson su Sani
Ko nufinka bazaka nemi mgni ba
Na gayama dole ayi dashen zuciya kuma mu anan ba,ayi dole zamu fidda kai India ne Dan acan muke da qorarrun likitocin zuciya
Zan nemi mgn Dr kuma zan fidda kaina India a bincikeni in takama ajene ma Na tabbatar zaka tsaya min a mddin Abba Na
Toh meya baka son shi din ya Sani ?
Sabida zai cutu nikuma ban son abinda zai cutarmin dashi
In yaji shima zai iya kamuwa da ciwon Na tabbatar Abba zaisamu matsala matuqar yaji cutar dake jikina kaima da kanka kasan rayuwara ta azgara ai shiyasa
nafi son sai nasamu sauqi
Ko kuma sabanin n hakan
inyaso a gaya mai daga baya
Cikin sanyin jiki Dr yace haba dai Ahmad aishi cuta ba mutuwa bane zafin ciwo bai kawo qarshen numfashi
Haka dai yai ta kontar mai da hankali
Cikin wota 2 suka kammala shirye shiryen tfyar cikin sirri ba Tate da kowa ya saniba
Kullum Yusuf sai ya kira Ahmad da Adam dama wannan Al,adarsu kenan ko basa tare sai sun Kirayi juna da safe Dan jin lfyar juna da dare suyi sai da safe
Sosai Ahmad ke qarfin halinsa kan baya son kowa ya gane ciwon dake tare dashi
Lkta da dama in yaje gida yakan zauna yasa Nenne shi a gaba yana tuna wanne irin hali zata shiga ran da babu shi sautari in yaji haka yakan fita kawai ya komai part dinsu da a yanxu ya zama nasu Usman yai ta kuka
Wata rana da yamma yana zaune a parlon shida Maryam Na konce a gefebshi tayi pillow da cinyarsa
A hankali cikin hikima ya tura hannushi cikin rigarta cikin tafiyar tsutsa y sauqe hannun akan qirjinta
Ya rinqa shafawa
A hankali ta lumshe idanta gamida sauqe gajiyar hrt
Kanshi ya Dan ronqofo saitin kunnetan yace maryama tawa shin tsaka Nina da ke waye rego ya fada yana shafa mararta
A Dan kunyace tace
Ya.Ahmad me mukayi na raqunta
Biki ya Dan ciza yace yoh har yanxu ban samu Na baki rain on Magaji naba INA tsorofa kar bazan samu mai min addu,a ba
Da sauri ta tashi ta zauna kan cinyarsa tana fuskantarshi tace nacema bansan iri zancen nan naka ko
Toh nayi shiru
Masoyiyata maryama
Cikin jin dadi ta sanqalo wuyarsa ta hada bakinsu wuri daya ta rinqa bashi keutar kis masu zafi
Cikin bugatuwa yace Maryam mutafi daki
A kuyance tace
Kai ya Ahmad me zamuyi a daki kuma
Bakinshi ya kai saitin
Kunneta yace farauta zamiyi Na farauto baby's
A kunyace tayi cikin daki
cikin fatan Allah yasa ta samu ciki a yau dinnan ko zai samu mgji Dan yau saura 1 week su tafi shi da Dr
Bayan komai ya LFA sun dawo hayya cinsu yana shafamararta yana Allah ka inqatamin
A hankali woyarsa ta fara suwa da sauri ya daga ganin Abba Na a rubuce a fuskar woyar
Toh ganin zuwa Abba yamxuma kuwa
Sauri sauri yayi wonka ya nufi gida
Cikin sanyi sanyi yayi slm gami da shiga parlon abban
Baya ya zauna gefenshi kadan daga qasa kan carpet
A hankali yace abba barka da gida
Barkadai
Ahmad
Abba gani
Cikin wani irin yanayi Abba ya dauki duk takardun binciken lfyar Ahmad din ya ajiye mai a gaban shi
Cikin mmk ya daqo kanshi ya zubawa abban Ido
Shi kuwa Abba komawa yayi ya zauna gamida dafe qirjinshi cikin cijewar voice yace Ahmad me wanna Ahmad ase a duniyan zaka iya boye min wata matsala taka
Cikin salqewar qarshe yace
Tun yaushe kake tare da wannan mugun ciwon ni dai Ahmad ka boye mun cutar dake jikinka
Cikin zubar qollahπ ya kontar da kanshi kan cinyar Abba ya rinqa zubda qollahπ cikin jin zafi azuciyarshi ya kalli abban yace Abba toh ya zamuyi ya rigada rayuwa ta zo qarshe dole
Kunasona INA sonku dole mutuwa zata rabamu zan tafi Na bar Yusuf da Adam cikin kadaicina Abba zakayi rashina dole da nasan wannan ciwon bazai barniba
Ina tausa yawa nennena ko ya zatayi ran da taga gawata a miwe a gabanta
Nan kuka yaci qarfin su su duka biyu aka rasamai bawa woni haquri a cikin su
Can dai Abba ya rinqa shafa kanshi cikin kontar da hankali yace Ahmad cuta bata kawo mutuwa ba mmk yanzu wanda ke da lfy ya mace Allah ya barmana kai din
Tun randa kukayi mgn da Dr jabeer bai bariya qara koda kwana dayaba har gida yazo ya gayamin matsalar taka kuma duk shirin tafiyar nan da akeyi dani akeyinta tare zamu tafi insha Allahu zamu dawo cikin nasara
Ka kontarda hankalinka
Haka dai sukayi mgnarsu su biyu suka rufe
Yakarbi takardu ya tafi dasu
Part din Nenne shi ya nufa yayi SLM bata parlon Dan haka kai tsaye ya wuce cikin bedroom
Tana konce gefen gado cikin fara ta amsa slmar gami da nuna mai gefen ta a hankali yazo ya durqusa a gabanta ya manna kanshi kan cikin ta
Razana sosai Nenne tayi Dan