Showing 30001 words to 33000 words out of 98395 words
Chapter 11 - MI WASMITI Book Complet Document by Garkuwa .txt
wani irin sanyi da taji cikin cikin ta irin sanyi da taji a kwana kin da mahaifinta zai rasu hannuta ta Dora a kanshi hannu har bari yake tace Ahmad baka da lfy ne meke faruwa da Kaine ya kai Dana
cikin qarfin hali yace ba komai
Shiru sukayi Na Dan wani lkci can dai ta dago kanta ta leqa fuskar dan nata
Cikin razani da mmk ta taso zaune π³ππ±π°
Ku biyoni a sannudai yanxu zamu fara ninqaya cikin lbrin
A gsky INA Alfa hari daku Tabital Fulaku group ban manta da kuba novels group
Dan gyaran kanmu INA jin dadinkuππππ
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] βͺ+234 909 785 3276β¬: πππππππππ
NAYI NADAMA
MI WASMITI page5β£4β£to5β£5β£ Na Aysha Ali Garkuwa
πππππππππ
Cikin mmk tace kai Ahmad yanxu muna mgna yanxu kuma kayi bacci a take
Murmushi ya danyi gamida miqewa yace wlh baccin yaci qarfinane shiyasa Nenne am
Toh koma gidan ka kayi baccin ka
Toh yace gamida yi mata slm ya fita ya tafi
Yau Monday kuma yaune da yamma su Ahmad da Abba zasu tafi
Tin safe Maryam take Dan harhada damai kayanshi adan ma daidaiciyar jakarsaπ
Ta Dan bude zip din bayan jakar kenan da nufin zata samai turarenshi a ciki taji takardu a ciki
A hankali ta jawosu Dan gyara shirin zamansu
Cikin mmk da zare ido ta nufi
parlon
Da sauri ta qarisa gun shi cikin tuhuma
Tace ya Ahmad
Me wannan me nake gani ya Ahmad ciwon zuciya ase dama abinda zai kaika India kenan
Sai hawaye da yake bin fuskarta cikin kukan tce ya Ahmad meyasa kayi shiru
A hankali ya daqo
Cikin sanyin jiki yace
Toh maryama in Na gaya miki ma mai muka iya bawai Na boye miki Dan wani abu bane
Kawai dai banson kowa ya sanine Dan gudun kar a gayawa Nenne Na
Cikin muryar kuka tayi dakinta
Da sauri ya bita
Tana shiga ta rufe qofar kan gado ta fada ta rinqa kuka mai zafi cikin firgici
A bakin kofa ya tsaya yana kiranta cikin salon lallashi da waqa waqa ina kikene masoyiya ta
Na duba gabas ban gankiba Na Duba yamma ban gankiba naje a arewa banga ya tamkarkiba ππ
naga yammata kala kala bbanga kamarkiba maryama tawa pito kixo gareni
Cikin kuka da Dan gudu gudu ta zo ta bude qofar
hannu ya bude mata cikin goge qollahπ ta fada cikin girjinshi
Ajiyar hrt yayi gamida meda hannushi ya matseta cikin jikin shi yana sauqe numfashi
cikin raunin muryar tace ya Ahmad tare zamu tafi ko ?
Ido ya lumshe gamida dagota yana kallonta a hankali ya rinqa shafa fuskarta hannushi daya kuma Na kan qirjinta yana Dan canza salon zance a hankali ya rada mata kiyi haquri ba Dadewa zamuyiba kuma kinga tare da Abba zamuje
Cikin zuba mata ido ya manna bakinshi da nata ya rinqa tsotsar lips dinta saida yaji gaba daya ta sake
Tana ta qoqarin kaisu qasa
Cikin qarfin hali
Ya Dan zame bakinshi daga nata ya jata suka koma daki kan gado suka zube cikin dabur cewar murya da buqatuwa yace
Maryama Na roqeki kar ki gayawa Nenne batun ciwona kinjiko kimin alfarmannan yake matata
Cikin sanyin jiki tace nayi alqawari bazan fadawa kowaba
Cikin ji. Dadi ya jawota cikin jikishi daga nan kuma suka shiga fagen yaqi suka rinqa kaiwa arna hari suna kashesuππ
A ranar jirginsu βya daga sun isa lfy har an fara binceken lfyar Ahmad din..
Gasar saudiya π
Cikin birin madinatul
Munauwarah
Yau kusan 3 weeks kenan da dawowar Yusuf da
Ciggam dinshi injishi da fada daga zuwa Nigeria Hutu aka manna mai ita
Duk sawon kwana kinnan Tun randa sukazo bata qara Sa Yusuf a idantaba
Tinda suka isa cikin gidan ta zauna a parlon cikin gajiya da yunwa
Tunda ya shiga part dinshi bata sake yin motsinshiba
Har aka kira sallan maqqariba
Sosai takejin kiran sallan da akeyi daga cikin masallancin Madina Dan gidansu ba nisa da masallacin zakaji duk abinda akeyi radau
Hatta hasken fitulun masalacin ana gani ras
Cikin tsoro da jin Dan jimamin gidan
Ta nufi cikin dakin komai nanan ras dakin tsaf anyi mai gyara sai qamshi yakeyi
Lkci daya kuma tunanin gida ya fado mata sai kuka
Cikin kuka take fadin shike nan haka zan rayu ni kadai duk an rabani da yan uwana ba uwa ba uba ba yayu ba qanne kuka sosai ya kofcemata duk da zuwa yanxu hawayen ta ya fara qafewa
Cikin kukan taje tayi alwala tazo ta gabatar da sllahn maqqariba bata tashi a wurin ba har aka kira isha
Sallan kawai tayi ta kuma ci gaba da Kukanta
Haka ta zauna ba ci ba Sha sai tunani da tsoro da firgici da suka isheta
Koda qari ya waye bata fito ko parlon ba haka ta wuni cikin tsoro da kadaici
Haka ta wuni ba abinda ke daga ta kan carpet din sllahnan nata sai alwala
Haka ta rayu tsawon kwana 3 in banda ruwan da takesha ba abinda takeci
Duk tagala bata hatta jikinta in ta tashi tsaye sai taji tana bari kamar zata fadi ga Dan banzan yunwa da jiri da takeji
Dole ganin tana qoqarin rasa ranta a rana 4 ta fito parlon cikin tafiyar gala baita ta nufi wani Dan steep Wanda daga dukkan alamu kitchen ne
A hankali cikin jin yunwa ta zubawa kitchen din I do komai Na buqatar rayuwa akwai can
Gefe ta hango firij da sauri ta qarisa gun cikin tasan hannu ta bude Da sauri ta rinqa ballot inabin ciki masu sanyi ta rinqa ci sai da taji haqwaranta sun mace da sanyi a hankali ta rinqa sauqe ajiyar zuciya
A wurin ta zame ta konta Dan jin cikinta Na murdawa konciya tayi cikin sheshsheqar kuka tana fadin ko mutuwa zanyi ba ruwan Hamma Yusuf mugu azzalumi ya ajiyeni a gida kamar karya ni kadai
Cikin qunci tace da ya Ahmad da sai gata ya isheni
Can kuma ta rinqa sake numfashi bacci mai dadi ya kwasheta a gun
Itace bata farkaba sai kiran sallah da ya tada ita
Cikin Dan jin qarfin ta dabi inabin da tufa ta fito takaishi dakinta ta dawo parlon ta Debi kayanta ta shigar
Dakinta
Tun daga ranan haka take rayuwarta sai tayi kwana 3 ana
4 ta fito ta danci fruits tun yana mata dadi har ya dena mata dadin sai dai taci kawai Dan kar yunwa ta kashe ta
Tuni kuma yuwwar ta shiga jikin ta duk ta Dan jeme Kuma ga rashin qarfin ko wonka tayi sai tayita haki
shiko Yusuf zuwa yanxu yana ma man tawa da wata halitta a cikin gidan duk da kullum yayi woya da mutananen gida sai sun tabbayeshi ita
Haka zai ta musu kone kone ko yace yana cikin makaranta ko gani yanxu Na fita gida ko kuma wlh INA cikin masallaci
In ance woyartafa sai yace ai ita tace bata buqatar woyar tawama ta ishemu
Haka dai rayuwa tayi ta juyawa
Ranar wata jumma,a tun da safe
Yusuf yayi wonka cikin shiga ta alfarma irin shigar larabawan Riga da wondone masu taushi bugun pakistan yayi rasa ya fito cikin haiba ya Dan kifa yar pulannar da suke sawa gashinshi mai laushi da bakinan sai sheqi yakeyi
Ya fesaturare mai qamshi gaba daya ya debi qamshi fa sheqi ya fito cin nitsuwa ya nufi masallahci Dan wannan dabi,ar shi kenan duk ran jumma,a
a masallacin yake wuni
Ita kuma Aysha tun safiyar ta tashi da wani irin ciwon mara mai tsananin Wanda ko motsi mai qarfin tayi sai taji kamar marar zata balle ga azabebben ciwon kai da zazzabi mai zafi
Cikin jikinta takejin sanyi Na ratsa hanjin ta
Haka tayi ta rawar sanyi cikin kuka
Haka ta wuni cikin azaba ko sallah bata samu ta tashi ta tayiba
Qarfe 3:00 pm Na Nigeria Wanda yayi dai dai da 5:00 pm Na saudiya
A hankali woyar yusuf ta fara suwa kamar bazai dagaba sai ya kuma daga yaga Ummi CE ke kiran shi
Cikin sauri sauri ya fita cikin harabar masallacin
Cikin mmk yake kallon sararin samaniyar hadarine baqiqqirin ya hado ga iska mai sanyi ta fara kadawa alamar forkon damina
Gaba daya ya zaman sararin samaniyar ta canca kala iskamai dadi keta kadawa yana sauqe nishadi cikin zucuyar duk wata halitta dake rayuwa a wurin
Suwar woyar ne ya kuma katseshi cikin duniya nishadin da ya tafi
Da sauri ya daga gami da yin sallama
cikin biyeyya yace yi haquri Ummi bana kusane
Hmm tace gamida cewa ka bawa Aysha woya
Cikin Dan yin Jim yace
Ayyah Ummi ai bana gida
Kana ina?
Kinsan yau jumna,a INA masallaci
Cikin Dan fada fada tace kai kaga shiga hankalinka rainin wayon ya isa haka ka kama kanka
Kullum nakira ka hadani da yarinya sai kai tamin kauce kauce
Ina gayama yanxunnan nakeso ka kaimata woya
Cikin Dan yamutsa fuska yace
Kiyi haquri Ummi in NAYI sallar maqqariba da insha zan kai mata
Ka kaimata kawai dai yau dinnan kam nace
Toh yace gamida katse kiran
Bayan an idar da sallan insha ya fito ya nufi gida cikin nishadi dajin dadin iskar dake kadawa idanshi ya lumshi gami da yin ajiyar zuciya sosai yanayin ke sashi nishadi
aduk lkcin da yaji irin yanayinnan shi kadai yasan yadda yakeji a ciki jikin shi jininshi kan carke ruwan kanshi Na sinkewa ta yadda yake sauqar mai da Sha,wa mai qarfin da fiddashi hayyacinsa
Cikin tsotsar lips dinshi da Dan rawar sanyi ya qarisa gidan......
Fatan alkhairi a gareku masoyana INA jin dadin irinππ kulawar da kuke bani
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] βͺ+234 909 785 3276β¬: πππππππππ
NAYI NADAMA
MI WASMITI page 5β£6β£to5β£8β£ Na Aysha Ali Garkuwa
πππππππππ
Cikin takun mishkilanci ya qarisa cikin parlon
Ido ya Dan wore gami da qarewa parlon kallo
Cikin Dan mmk
Yace kamar ba
Wani bani Adam dake
Rayuwa a ciki parlon
Baki ya kuma tabewa gamida Dan buda hannu da Dan daga ka fada alamar ko oho shi dai bai shafeshi ba
Kai tsaye
Bakin qofar bedroom dinta
Ya nufa
A hankali ya rinqa Dan buga qofar
Har zuwa Dan woni lkci baiji motsinta ba
Gashi sai wolqiya da iska dake kadawa tako INA
Cikin fara harzuqa
ya murda marfin qofar gamida turawa da qarfi
Tsayuwa yayi can a tsakiyar dakin
Yana yan dube dube
A ranshi yake cewa toh ina ta shiga
Yarinya sai shegen kadifiri
Kofar mashigar toilet nata ya nufa
Da sauri ya tsaya gamida qara zubawa gefen gadon ido
Can ya hanqota a kasa konce kan carpet ta wani duqunqube sai karkarwa takeyi
Da Dan sauri ya isa gun cikin Dan mugunta yayi murmushi gamida Sa qafarsa ya cureta
Taba tan da yayi da qafarsa hakan yayi dai2. Haskawar wata iriyar walqiya mai tsananin haske a take kuma tsawa mai qarfin ta ratsa dukkan illahirin fadin garin
Ruwan kuma mai qarfin kamar da bakin qoriya ya kece
Abin yayiwa Aysha yawa ga firgici zazzabi ga tsoron kadaici ga abin da take tsoro kamar mutuwarta tsawa yana firgitate fiye da zaton mai karatu
Shiyasa cikin
Tsananin firgita
Ta miqe
Da qarfi ta fada jikin Yusuf din
Tasa hannuta bibbiyu ta qaqumo bayan shi qirjinta ta manna kan nashi qirjin cikin kidima gamida tura kanta cikin wuyan shi
Cikin wani irin baqon yanayi Yusuf ya nemi qarfinsa da kuzarinsa ya rasa gaba day sassan jikinsa sun mace ba wani abinda ya rege a jikinsa maiyin aiki sai zuciyarsa
Hatta numfashin Sa da jinin jikinsa sun dauke Na Dan woni lkci
So yake ya taqarqara ya samu ya hanka data Amman ba qarfin yin hakan
Cikin yanayi da ya hade mai
Ga yanayi Na sauqan ruwan dama yanayin da yafi komai tayar mai da Sha,awa
Ga qirjin mace da yake ji cikin NASA qirjin
A take ya fara fita haiyacin sa
Lkci guda ya fara rawan sanyi lips dinsa suka rinqa motsawa a hankali
Cikin kidi memmeyar
Sha,awa
Ya kamo lips dinshi
Na qasa ya rinqa tsotsa cikin fitar haiyaci
A hankali yaji sautin numfashinta Na sauqi kan wuyanshi
Dumin jikinta ya rinqa ratsashi
Kamar
A mafarki
Ya tuna wacece a jikinsa
Cikin tsananin jarumta
Ya tatara gaba
Daya sauran qarfin shi ya hanka data kan gado
Cikin juya mata baya Dan gudun kar ta gano halin da yake ciki
Ya fara surfa mata masifa
Can kuma ya juyo yana nunata da Dan yatsa cikin hada fuska π‘yana fadin
Waike wacce irin fiti nenniyar yarinya CE
Shin baki da hankaline
Dan tsabar raini zaki woni shaqoni
Da gangan ko so kike ki kasheni ne
Toh wlh ki bude idanki da kyau ki ga waye a gaban ki
Ni Yusuf nake
Ba Ahmad bane ma rainin wayonku da zakuyi ta cakudashi
Ita kam tunda taji ya hanka data ta dawo cikin haiyacinta ta kifa kanta kan guiwowinta ta rinqa sheshsheqar kuka
A hatsale ya matso gab da ita dai lokacin da kiran Ummi ya shigo woyarsa
Cikin nuna mata yatsa yace
Ki rufewa mutane baki kinsa Sam ni bansan muna furci kekuma kince ke uwar muna furci CE wlh kika kuskura kikamin ba dai dai ba babbalaki zanyi ko a jikina
Nan dai ba Nigeria bane bare kina da masu goyon bayanki
Woyar ya miqa mata gamida
Cewa
(Da jabu leqquru do Ummi on yidi volugo be ma lutti a wanna am nafi kaku )
Ingo karbi phone dinnan Ummi ce ke son yin mgn dake saura kuma kimin muna furci
Hannuta har rawa yakeyi ta karba gamida karawa a kunneta
Cikin kewar juna suka kira sunan juna Na,am Ummi Aysha tace
Sai kuma kawai ta saki kuka mai cin rai ciki kuka
Tace Ummi
Banda lfy Ummi zan mutuwa
Ummi kince wa Hamma Yusuf
Ya dawo dani gida ni Na gaji
Cikin lallashi tace kiyi haquri Aysha ki nitsu ki saurareni mana ki daina kukan .
Toh tace gamida da bayahannuta ta qoqe fuskarta da ta cika da qollahπ
Kina jina ko Aysha in dai zakinayin kukan in an kirki to ba mai kiranki Dan nima yanxu haka a boye Na kiraki Dan Bappa yaya yace kada aita kiranku Dan zaki rinqa yiwa mutane korafe korafe .
Cikin shan majina tace
Shike nan Ummi yanxu ni kam haka Zanyi ta rayuwa ni kadai cikin uqubaπ
Dan Allah Ummi ki taimaka kamin kince a dawo Dani
Cikin jin dadin zanceta yace nima den Na huta wlh in sun yarda a satinnan zai maida musu kayansu
Ko nima Na samu Na huta da jarabar tsiya
duk anbi an matsamin da kiraye kiraye
Kowa sai yace min fatan dai tana lfy wato ni kam ko oho in naga dama Na muuu bai da mesuba
Mayya kawai
Ya fadi a fili dai2/ lkcin da ya fizgi woyar
Cikin hikima yace Ummi
Kinji abinda naketa fama dashi ko ni kullum cikin lallashinta
Ko karatun ban samun inyishi yadda nake so wlh da kun yarda na maido muku da abunku in yaso in Na kammala karatun sai kuyi yadda kukace din
Cikin qosawa da zancen nasa tace
Kai saurara
Toh yace
Kana jina ko
Ehh ya fadi da Dan yamutsa fuska Dan yasan kwanan zance
Cikin umurni tace INA gayama ka kula da yarinyar nan
Toh yace gamida cemata toh
Ummi sai da safe
Allah ya bamu alkhairi tace mai
Amin ya fadi tare da katse kiran
Yusuf da Ahmad yawanci suna woya kullum
amman kwana biyunnsn Sam ko ya kirashi Abba ke daqawa
Yusuf yasan suna India Amman Ahmad cemai yayi sunje har kar business din sune
A CAN INDIA
Kuma kwana biyu kenan anata Duba lfyar Ahmad anyi nasarar gano zuciyarka ce ta stage sakamakon yawan damuwa da tunani da cushewar qoqolwa da numfashi
an kuma dora shi kan mgni duk da cutar tamai mugun kamu ta yadda dole cikin biyu za ayi daya ko ya rayu ko a rasa shi
Saka makon binciken da ake ta mai dinne yasa ko Yusuf ya kira dole sai Abba ke daqawa
Abin ya Sa Yusuf a tunani ga yawan mafarkin da uwan nashi da yaketa damunshi sai dai in bai konta bacci ba
Yau alhamis
Tun da gari ya waye Yusuf ya tashi da wani irin kasala ga tsinkewar zuciya a kai akai
Gaba daya jikin shi ya sake shiyasa ko fita bai yiba
Yana konce
Kan 3 str dagashi sai Dan 3 qtr da yar farar sheet
A hankali yaji phone dinshi nata Neman a gaji a karo Na 7 kenan ta yanke bai dagaba
Duk lkcin da kiran ya shiga sai yaji wani irin tsinkewar zuciya
A karo Na 8
Ya Sa hannu cikin kasala ya daga woyar mujahedin ya gani cikin dan jin tsinkewar zuciya ya daga..........abinda mujahedin ya gaya mai shi yafi komai qara kashe
Ina Alfahari daku masu karatu
By garkuwan Fulaniππ
[4/9, 2:25 PM] βͺ+234 909 785 3276β¬: πππππππππ
NAYI NADAMA
MI WASMITI page
5β£9β£to6β£0β£ Na Aysha Ali Garkuwa
πππππππππ
Mutuwar jiki
Cikin tsoro
Ya katse kiran
Baba bello ya kira cikin rudani
Yace
baba meke damun Ahmad
Baba meyasa Baku gaya min ba
Baba ya za ayiku boye Min abin da ke damun Ahmad
Cikin mmk
Baba bello ya tsaidashi yana
Fadin kai Yusuf ka nitsi ka tsaya
Wai shin waye ba lfy
Kuma waya gayama
Ni nasan lfy lau Abban Ku ya tafi da Ahmad
Cikin tsoro yace baba boyema sukayi ko Kaine kake son boye min
Cikin Dan rudewa yace waya gayama ?
Mujahedinne ya kirani yanxu yace min ya qansu a asibitin jinyar zuciya kuma yace yaga an shigar da Ahmad dakin aiki
Shi yaushe yaje India ?
Shima kwanan nan yaje ya kai mahaifinshi .
Cikin
Kon tarmai da hankali yace toh
Bari Na bincika
Naji
Da sauri ya kira
Adam bayan ya katse kiran baba bellon
Ko slmar Adam bai amsaba
Yace Adam
Ina Ahmad?
Cikin da Jim yace
Yoh
Ai basu dawoba
Tukun .
Toh me suka je yi a can ?
Dan tsaki yaja gamida jawo Amira dake konce a gefensa
Yana shafa mararta yace kai
Miraah kinyi yar lukutafa ji yadda kikayi nauyi
Cikin salon motsa love ta Dan shafa nashi marar har zuwa Dan qasa
Da qarfi ya matsota gamida sakin yar qara wash miraah zaki zauta yayanki fa
Yusuf dake jin duk abin da sukayi ya hatsala iya hatsala
Cikin ta kaici
Da tsawa yace
Kai biyaye ban son halin akuyanci fa kaji Dan iska