Showing 33001 words to 36000 words out of 98395 words

Chapter 12 - MI WASMITI Book Complet Document by Garkuwa .txt

Na kiraka zamuyi mgnar kirki ka woni tsayawa kana bunsuranci a gun yarinya qarama
Dan iska
Na mamajo kawai ka gayamin me Ahmad yaje yi a India


Cikin muryar Sha,awa ya lumshe ido yace Sam wlh kai banzane biyaye kai ka takura rayuwarka muma zaka takuramu


Cikin muryar gsky da gsky yace
Adam ko kasan Ahmad bai da lfy ne ko kasan ciwon zuciya Ahmad ke fama dashi
Cikin muryar karaya yace
Adam ina amanar da Na baka
Cikin zaro ido da tsoro Adam ya ture Amira ya tashi tsaye yanata fadin innalillahi wa inna ilaihi raji un
Gaba daya jikinsa rawa yakeyi
Cikin tsoro yace
Biyaye waya gayama ?
Cikin Dan fada yace ban saniba


Cikin tsoro ya koma ya zauna kan kujerar
Ahmad din ya kira
Kiran forko bai dagaba sai ana 3 ya daga
Cikin fargaba yace
Biyaye
Na,am ya amsa
Cikin qarfin hali
Ahmad Kaine ?
Ehh nine mana
Da qarfi yayi ajiyar zuciya


Kamar yana ganin shi yace Ahmad ka kalleni ka gayamin meke damunka ?


Cikin qarfin hali da qoqarin danne tarin da yake son taso mai yace
Ni ban da matsalar komai
Kai sai yawan tuhumar mutum ko yaushe ai shiyasa INA ganin kiran ka nake qin dagawa


Kai ya rinqa girgizawa kamar yana gaban shi yace
Ba gsky ka fadamin ba
Biyaye qrya kake min Na tabbaya matuqar muna Raye kuma muna halin lfy duk tsananin laifin da Na maka Na tabbaya zaka daga kirana
Ahmad meyasa kake son boye min muguwar cutar da take tare da kai
Gaba daya muryarsa ta rinqa carkewa
Ahmad ciwon zuciya ko
Ahmad an gayamin fa Sai kuma ya kasa ci gaba
Ahmad dake konce kan gado Abba Na gefenshi
Hannu yasa ya kamo hannu abbansu ya rinqa kuka kamar yaro
Kukan yake yana fadin Abba Yusuf yaji banda lfy
Abba meyasa batun ciwona ya isa kunnen Dan uwana
Abba INA tsoron halin da Yusuf zai shiga
Cikin ajiyar zuciya
Yaci gaba
da cewa
Abba Na INA sonku kuma Kuna sona Amman dole zaku rasani
Abba kamin alqawari zaka bawa Yusuf da Aysha da Adam ga maryama kulawa ta mu samman da zata dauke musu quncin rashina
Abba shima kuka yakeyi sosai
Yana zaka rayu Ahmad am
Zafin ciwo ba shine mutuwa ba
Cikin alamar tabbaya yace toh Abba ko Na rayuwa yanxu ai gaba dole zan mutun ko ?
Hannushi ya kama cikin kuka yace eh Ahmad mutuwa dolece Amman muna roqon Allah ya rufa mana asiri mu gaba ceku


Girgiza kai yayi cikin Roqo yace
Dan Allah Abba Na
Mu koma qasarmu ta aihuwa
Abba tun yaushe aka sallan memu Amman kace sai mun qara ganin wani doctor
Abba kayi haquri ba taurin kai nayi ma ba Abba Na mukoma qasarmu Na mutum acan a gabanka a gaban mahaifiyata a gaban baba Na
Abba kamin alqawarin muna komawa
Zaka kira Yusuf da Aysha suzo in musu kallon qarshe Abba INA son Yusuf da Adam su kasance sune masu Sani cikin makoncina
Kuka sosai abban keyi
cikin kukan yace nama alqawari insha Allahu jibi jibinnan zamu koma kuma zan hadaka da yan uwanka


Can kusan 9:00 pm
Yusuf ya kira Abba cikin rawan murya yace Abba insha Allahu jibi zan taho gunku Dan Allah Abba kar kace zaka hanani zanzo naga Dan uwana
Cikin sanyin jiki yace Yusuf bazan hanaku ganin junaba
Amman muna jibin zamu dawo
Kawai ka taho Nigeria mu hadu a can
Abba meyasa zaku koma ya samu sauqi ne ?
Eh Yusuf jikinfa da sauqi Amman dai kazo tare da Aysha.
To yace cikin cushewar tunani


Yana katsewa
Adam ya kira ya sheida mai yadda sukayi da Abba dan dama suyi zasu hadu a can


🌏🌏🌏🌏🌏🌏


KASHE GARI
Tun da safe Yusuf komai yake cikin sikewar zuciya yakeyi komai
a hankali ya fito cikin mutuwar jiki ya shiga mota da niyan tafiya airport Dan kammala shirya shuryen tfyar tasu
Cikin sanyi jiki
Ya fito cikin motar cikin gidan ya komai cikin woni irin sanyi da yakeji a jikinsa
Kai tsaye dakin Aysha ya shiga


Jikin qofar ya jingina ya zuba mata ido cikin ta kaici
Zaune take kan gado sai kuka take kamar wacce aka yiwa rasuwa
Masifa yakeson yi mata a ranshi Amman bai da garfin haka bare kuzari
Cikin ta kaici ya isa gaban ta


Hannu yasa ya dago kanta
Da sauri cikin razana ta wore idanta cikin ci gaba dakukun


Rai a jagule ya nunata da Dan yatsa
Gami da cewa
Wlh kina ban tsoro ke ko yaushe kina cikin kuka toh insha Allahu zakici kanki banga me ake mikiba banga da me Na regeki ba


Ido ta tsura mai cikin sake Sakin kuka
A kufule yace mayya
Ni ki tashi ki bani passport dinki banza
mayya gobe dai insha Allahu Iwar haka kina can
Gun su Ummi kiyita masifar kukanki


Cikin sauri ta miqe jikinta har rawa yakeyi
Beed side din dake gefen ta ta jawo miqa mai passport din tayi da sauran takar dunta gaba daya
Cikin harara ya karba gamida tsince wadanda yake da buwata ya watsa mata sauran


Kafin azahar kab ya kammala musu shirin tafi yarsu jirginsu zai tashi shida Na safe


Suma su Abba duk sun gama shirinsu tsafa suma tashin asuba zasuyi


Yusuf kam tunda ya fita bai dawoba sai 9:12 pm
ya shigo kai tsaye dakinshi ya nufa shirin shi yayi cikin sanyin jiki bayan ya gama hada komai ne
Ya Dan shiga toilet ya Dan watsa ruwan
Yana fitowa ya zauna a bakin gado
Cikin jin yiwa ya shafa cikinsa yunwar yakeji kamar zata kashe shi Amman kuma bazai iya cin komai ba duk da kuwa tun shekaran jiya da dere rebonshi da cin wani abu


Cikin sanyin jiki ya daga woyarsa
Ahmad ya kira a wunin yau wannan shine kirashi na 23 da ya kirashi Dan jin ya jikin shi
Abba ne ya daga woyar
cikin Dan fada fada yace haba Yusuf
Baccinma bazaka barmu muyi bane?


Cikin sanyi yace kayi haquri Abba


ajiyar zuciya Abban yayi gamida katse kiran
Da sauri ya kamo Ahmad dake ta tari da amai cikin azaba ya kamo hannushi yace Abba meyasa kake yiwa biyaye Na fada?
Kai ya jinjina yace
Haba Ahmad shi Yusuf ya fiye nacin tsiya ne wlh


Cikin Tari yace Ayyah Dan uwana ya zamuyi abinda muke tsoro shi zai faru
Zama Abba yayi a gefenshi cikin dauriya ya rinqa mai nasiha kan ya daina irin zantu kannan
Murmushi kawai yayi gamida konciya


A firgice cikin razani da rudani Yusuf ya farka daga mugun mafarkin da yayi
Addu ya rinqa yi da Neman tsari da wannan mugun mafarkin


A hankali ya rinqa jin sautin kukan Aysha daga dakinta kuka takeyi sosai harda sheshsheqa


Da jin haushi ya nufi dakin nata


Abin mmk duk kukan nan da takeyi cikin bacci take yinshi

Da sauri ya qarisa gunta
Ke ke
Ke ki tashi sokuwar banza kin konta bakiyi addu,a ba gashi kinzo kina ta mafarkin kina ta yiwa mutane hihu a gari


Ko motsi bata yiba kuma bata bar kukan ba
Da qarfi ya ware yatsun shi ya zuba mata mari a fuska


Cikin razana ta miqe gamida sakin kuka mai tsuma rai Wanda har muryar ta ta fara dashewa
Sai tirje tirje take a kan gadon tana wayyo ya Ahmad dina
Ya Ahmad kar ka tafi ya Ahmad ka dawo
Sosai take sabbatu da sauri yayi kanta cikin kamata Amman Ina sai zullewa take
Tana ya Ahmad
Cikin mmk yace menene hakan ?
Meya samu ya Ahmad
din ? hannushi ta riqe da qarfi tana bubuga qafa ya Ahmad ya rasu Hamma Yusuf ya Ahmad dina zai tafi ya barni ya Ahmad dina ya mutum
A kidime da zafin nama ya rinqa zuba mata maruka yana fadin ke ki dawo hayya cinki ki bude idanki kiSan abinda kike fada kuma ?


Ahmad yana Raye duk shedanin da ya raya miki ya mutum to yayi qarya
Abin ya bashi mmk Dan duk da marukan da tasha Sam bata dawo hayyacin taba sai faman qaqumoshi takeyi tana kuka tana rirriqeshi
Da qarfin take jijigashi
shi ko gaba daya jikinshi ya mutum tsoro ya rufeshi dan shima irin mafarkin da yayi kenan
Da qarfin ta kuma janyoshi tana wlh Hamma Yusuf an cemin ya Ahmad ya mutu
Cikin qarfin hali ya jawota jikin shi ya matseta cikin qir Jinshi
Cikin qarfin itama ta runqumishi tana mai ci gaba da kuka


Bakinshi yasa dai dai kunneta ya rinqa mai maita mata innalillahi wa inna ilaihi raji un


Sosai take qara shiga jikinsa hannuta ta daura kan qirjinshi tana ta Dan bugawa


A hankali ya farajin sanyi Na ratsashi lips dinshi suka rinqa bari
A hankali ya jawo blanket ........




By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡


NAYI NADAMA
πŸ‘‡πŸ»
MI WASMITI page 6⃣1⃣to6⃣3⃣Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡


Blanket din ya jawo
Ya rufe su iya qirjinshi
Hannu shi ya Sa ya jawota jikin shi Cikin hikima ya dago kanta ya daura kan qirjinshi kanshi Na daidai saman kanta yana shaqar kam shin kanta Cikin wani baqon yanayi ya daura hannushi daya kan Kuma tunta yana Dan shafawa
Gaba daya jikinsa Kuma Sai rawa yakeyi
Sai wani irin sautin numfashi yake ta fesarwa
Bugun zuciyarshi Kuma gaba daya ta angizo
Ita kam Aysha batama San me ake cikiba
Kukan takeyi tana ta kiran ya Ahmad din nata
Kukan Na ratsa kunneshi a zahiri shi Yusuf ya tsani kuka a rayuwarsa
Cikin. Sakin ajiyar hrt ya Dan tura mata yasarsa Cikin bakinta da niyar danne harshenta ta bar kukan
Amman wani yanayi da yaji tana yi da yatsar tasa yasa shi jin jijiyoyin jikin shi tamkar ana binsu ana tsistinkasu ne
Yatsar ta kama Cikin qoqarin yin baci ta rinqa tsotsar yasar tashi tana lasarsa a haka bacci ya kwasheta
Shi kam Yusuf rawan sanyi yake sosai gaba daya jikin shi Sai Bari yake ya kame Dan lips dinshi yana hucewa a kai tsotsor lips dinshi din yake sosai yana mai damqe mararsa gaba daya idanunshi sunyi wuqi wuqi
Sai fam matse cinyarsa yakeyi
Cikin
Wahalan ya rinqa zaro yatsar
Ita Kuma Sai faman tsotsar yatsar take
A haka suka Dan dauki tsawon lkci
Sai can ya Dan samu bugun ziciyarsa ta fargar dashi da qarfin ya zare yatsar tashi
Dakinshi ya nufa
Yana jan tsaki
A ranshi yake cewa ba ga irin ta ba
A wani hadaka da yarinyar qarama ta zamarwa mutum damuwa ta wani maqalemin yatsa
Tana ta tsotsa kamar wata sabuwar mayya
Hannushi ya Sa ya Dan shafi kanshi gamida shafar hamtsar wondonshi
Tsaki ya kuma ja
Aikin ban za yace Cikin quluwa ya nufi toilet dinshi yana fadin
Ji sokuwar yarinya tasa gaba daya Na jiqe


πŸ˜πŸ˜‰ lol su Yusuf anji harshe me taushi nanma harshen kadai akaji tukunπŸ˜πŸ™ˆπŸ˜‚


NIGERIA
Qarfe 3 daidai Su Yusuf suka dira a tsakiyar gidan su
Abubakar da ya dauko su yana riqe da jakar yayanshi
Ita Kuma Aysha tana maqele da hannushi a haka suka isa parlon
Gidan a cike yake
Cikin tab zuriyarsu su Dr Umar Ardo ma sunzo
Suna shi ga parlon Aysha ta saki hannu ya Abubakar din nata cikin kukan ta fada kan umminta Sai kuma ta saki kuka su Amira da maryam kam sai murna suke yi suna ruggume da ita usman ne ya harareta ke da allah can ke bakya girma da kuka kaka ta kalleta cikin yatsina baki tace barta dai mutum kullum kuka kamar wanda aka hada da baqin cikin rayuwa cikin kukan tace eh ni ba ruwana da ku dama ai kekam kaka nasan matsayi na a gunki ta dan juyo ta kalli Nenne a hankali tace Nenne INA ya Ahmad ?


Suna hanya Aysha suma sun iso tintini Adam ya tafi dauko su ne da yake su a Yola suka sauqa

Yusuf kam zama yayi can gefen su bayan gaida su Ummi da yayi bai Kuma mgn ba kaka ta kalleshi a yamutsa tace (wairego Na wailego )


Shi dai bai kula taba Sai table baki da yayi a ranshi yace ai nasan so kike nayi mgn ki samu abin fadi
Mutum bakinsa bai iya shiru
Ehh din yaji tace eh din ba zanyi shirunba
Cikin Dan mmk ya kalleta yace kekuma ke da waye ?
Da kai mana ta bashi amsa
Niko me namiki ?
Ai nasan abinda kake fada a ranka
Toh kin koma Allan musuru kenan?
Oho koma dai me zakace ka fada.


Zaiyi mgn kenan su Abba sukayi slm suka shigo


Gaba daya parlon suka miqe Cikin tsananin mmk da kaduwa ganin yadda Ahmad din ya rame gaba daya ya can za
Sai wani fari da kyau da ya qara yi
Adam ne ke dafe dashi suna tafiya a hankali hannushi daya Na kan qirjinshi
Abba da baba bello Kuma Na biye dasu a baya

Cikin sauri da razana Yusuf ya nufi gunsu yana zuwa Ahmad din ya bude mai hannu haka Adam din su duka 3 suka ruqqumi juna
A hankali Ahmad ya rinqa ayin ajiyar zuciya yana wani irin wahalellen numfashi
Yusuf ne ya tallabo fuskar Ahmad Cikin rawan murya yace biyaye
Meyasa meyasa zaka boyewa zuciyata halin da taka zuciyar ta ke ciki hannushi ya kamo suka taka a hankali Adam Na riqe dashi ta gefen shima Yusuf yana riqe dashi ta daya gefen gaban Abba suka je suka zauna
Da sauri Nenne tazo kusa da Dan NATA ta zauna Cikin tsoro tace Ahmad meyasa ka boye min abin da ke damuna Wai kana gudun kar hankalina yatashine Ahmad?
Kai ya geda.mata alamar ehh
Cikin tausayin Dan nata tace toh in banda abinka Ahmad
wane tashin hankali ne ya wuce wannan ga yadda ka dawo
Cikin qarfin hali ya Dan ja quiwarsa ya qarisa gun Nenne tashi a hankali ya daura kanshi kan cinyarta gami da Sa hannushi ya riqo NATA
Cikin murmushin qarfin hali yace Nenne ke dai ki kasance mai min addu ,a har ranar da zaki zo ki taddani


Dum zuciyar Yusuf ta buga jin irin furucin da biyayenshi ke furtawa
Itako Nenne bata fahimci komai ba
Sai shafa kanshi ta rin qayi tana insha Allahu zan rinqa maka addu Kuma dama kullum Cikin yimaka ita muke


Maryam ce ta dauko abincin da suka shir ya musu ta rinqa jerawa a gaban su
A hankali ta matso kusa da Ahmad din
Cikin sanyi tace ya Ahmad ya jikin
Hannushi yasa ya jawo nata kanta ya daura kan qirjinshi
Yace maryama tawa kinga Allah ya nufa alqawarin da Na miki ya cika ko
Cikin jin kunya tace ehh ya Ahmad
Amman yazu dai tashi kaci abinci


Yusuf ne ya matso kusa dashi shi ya zuba mai abinci ya matsoshi Sai faman tura mai abincin yake kamar yaro qara mi
Da gyara ya danci loma 4
Sai kuma ya fara nishi yana ture hannu Yusuf
Yace ya isheni haka banafa iya cin abinci ko kadan
biyaye Amman kaga yau da ka bani abinci da hannuka Cikin qaunar Dan uwan taka gashi naci


Aysha dake maqale a hannu ya Abubakar ta Sa hannuta 2 ta sanqalo nashi ta daura hannuta kan damtsen hannushi
Cikin mmk da qaunar zuciya ta fashe da kuka
Gaba daya hankalinsu ya koma kanta
Cikin
Harara Yusuf ya buga mata tsawa yace
Wlh ko ki rufe mana baki ko nazo Na takamiki wuya
Banza kawai mai kama da mayya
Dan iskanci ki tasamu a gaba kina ihu
Munafuk...
Bai qarisa zancen nashiba yayi shiru gamida sunkuyar da kai Dan jin furucin Ahmad
Cikin zuba mai ido da alamun tuhuma
Yace
Biyaye amanar kenan ?
Hannu ya miqa mata Cikin lallashi yace autan Ummi zo nan ki gayamin waya tabaki
Cikin kukan ta fada kan girjin shi Sai da yayi wani irin ajiyar hrt
Cikin kukan
Tace ya Ahmad tunda ka dawo baka kula ni ba
Ka tabbayi kowa ni baka tabba yeni ba
A hankali ya ronqofo kan kunneta Cikin Rada
Yace ai
Ke Aysha matuqar INA Raye a duniya toh INA tare dake ba sai Na tabbayi woni ba
Amman kuma
A yanxu lkci ya qarato mana
Rabuwar Na gaba towa
Da sauri ta daqo Cikin mmk ta zuba mai ido
Cikin alamun eh gsky nake fada miki
Yace gatar da nakeso ki min bayan rabuwar itace addu,a
Cikin sanyi ya kuma kalli Yusuf yace biyaye
Haka mukayi da kai
Meyasa ka kasa cika min burina
Meyasa kake yiwa Aysha tsawa har yau baka bar hantararta ba
Cikin sanyin jiki yace
Ahmad yanxu wannan ba shine matsala ta ba


Ni kuwa itace matsalata
Hannushi ya riqo Cikin kula ya kalli Abba yace Abba meyasa kuka dawo? bayan jikin Ahmad har yanxu na ciwo?


Cikin nitsuwa Abban yace Yusuf Ahmad dinne ya matsa da Sai mun dawo
Gida
Toh a satinnan zamu koma ya fada yana mai kallon Ahmad din
Kai ya geda mai Cikin cewa toh Allah ya kaimu lkcin
Amin suka amsa baki dayansu


Baba bello ne ya miqe gami da cewa toh duk Ku fito mu tafi masallacin maqqariba tayi


A hankali Cikin hikima Ahmad ya rinqa qoqarin tashi Amman INA abin yaki
Cikin sauri Adam ya kamo shi ya miqar dashi
Fuskar Yusuf ko fal tsoro ya kalleshi Cikin tabbaya yace bakama iya tashi da kanka ne biyaye Sai in an dagaka?.
Dry yayi wace tafi wuta ciwo a ranshi yace a ni kam INA tashi wlh kai matsalar ka kenan Sa ido
Kai ya jinjina Dan gani quru quru Ahmad ke nunawa shi lfyarsa lau
Daki
Nenne suka shiga
Cikin davara ya kalli Yusuf yace kai turomin maryama kaima jekayi taka al walar
A a muje dai in samaka ruwan
Kai ya Dan juya yace nave zan iya Malam turomin matata ita nakeson gani kafa San INA hannu kusan wata 3 fa ban jitaba bata jiniba gwara kai taka matar tana katararka


Kallon shi yayi a gyatsine yace toh


Ayu uwar jaraba bari Na turoma ita ni ban nemi dogon zanceba ka dai tuna a dakin Nenne kake .
Eh ai nasani anan din nakeso Na sama mata jika da zai zame mata madadina kai Kuma ka samu abin gani a matsayina
Cikin mmk irin mgn ganun Ahmad Yusuf din ya juyo yana kallonshi
Ya bude baki Zaiyi mgn kenan
Maryam ta shigo
Cikin farin ciki Ahmad din yace yauwa maryama tawa zo nan zo yayanki yaji dumin jikinki
Cikin qaunar mijin nata ta fada qirjinshi

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login