Showing 57001 words to 60000 words out of 98395 words

Chapter 20 - MI WASMITI Book Complet Document by Garkuwa .txt

faman diri take cikin son yin kuka a ankali
Ta kuma cewa yunwa fa nakeji.
Da qarfi cikin fushi da tsawa
Yusuf ya juyo gunta
Kamar mai kwada mata Mari sai
Kuma ya bige da cewa
Kai naa shiga uku yanzu Dan Allah munxo gidan ma bazaki barni nasha iskaba
Dan Allah kar ki cinyeni
Aikin banxa sai shegen fitinar tsiya
Ki biyoni part dinmu kizo ki karbi
Inabin akwai guntun da Na ajiye Dan
dama Na sanki kin iya naci mayya kawai
Yana kaiwa nan ya fita
Adam ne ya bishi a baya cikin
tsokana yace ai wlh ka hadu da raini kenan tunda ka kasa
Nuna mata cewar kaifa namiji ne
Yoh ba dole ta rainaka ba
Tunda zata ke zaton kai mata mazane
Tunda bazaka iya mata wani Abu ba ai ka ciyar da ita Don dole
A haka sukayi sllm suka tafi Sadiya ma ta fito ta tafi tare da mijinta


Yusuf kan yana shiga toilet ya fada wonka yaje yayi cikin jin zafin maganganun Adam a ranshi yake cewa mayya zatasa yara su rainani a banza
A hankali ya tabbayi kanshi
wai shinma da gaske ne zata iya rainani
Wai tamin kallon mata maza kai INA
A haka ya fito bai Sa komai ba ajikinshi
Sai wondo
3qtr sai turare da ya feshe jikinshi dashi
A haka ya fito parlon ya fito keban ita kuma ta shigo
Cikin Dan murguda mai baki tace gani ka bani
Ni kam Zan tafi
Kallonta yayi a fakaice cikin jinjina kai lallei kuwa
Yarinya kin rinqa
Bai kulata ba ya wuce ta gefenta bakin qofar yaje ya tura qofar garam ya murda key din ya zaroshi
Cikin mmk da tsiwa tace nifa ka bani in zaka bani ka wani rufe qofa
Danni bacci zanje inyi ehe😏


Kai ya jinjina cikin cije lips dinshi a ranshi yace zaki shiga taitayinki.


By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
NAYI NADAMA
πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»
MI,WASMITI. page 9⃣6⃣ Na Ayasha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡


A hankali ya tako yazo gabanta
Ya tsaya cikin murtuqe
Fuska


Itama kai ta dago
Sai kuma tayi saurin rumtse idanunta gam
Lkci daya jikin ta
Ya fara rawa
Tsoro ya kamata
Dan tunda suke da
Hamma Yusuf bata taba ganin shi ba rigaba
Qirjinshi da hannushi sun bata wani irin tsoro
Qirjin cike
Yake da gashi baqiqqirin
Mai taushi da laushi yana konce lib a ajikinshi sai shewi yakeyi hannushi
Da sharaban qafafunshi
A ranta take cewa
Na shiga uku
Anya kuma
Hamma Yusuf ne wannan
Ido ta bude da sauri jin
Ya qara matsota
Ido ya tsura mata cikin
Yin piki piki da idan nashi
Hannushi yasa kan qirjinta
Ya kwance abin goyon
Da ta goya
Yusuf qarami
Da sauri
Ta buge hannun nashi Dan jin yana tabo albarkatunta
Cikin tsiwa tace
Me haka ya za,ayi ka kwance mai zanin
Goyonmu in ya fadifa
Me zaka cewa uwarsa
Dan kai baka San wahalar yaro ba
Ni ka bani in zaka
Zaka bani ehe😏
Duk mgnar da takeyi kanta a gefe Dan tsoron ganinshi take
Shi kuma shiru yayi ya tsura mata ido yadda take zuba mai tsiwa harda
Murguda mai baki
A ranshi yake cewa lallai yarinya kin gayamin mgn
Bansan wahalar daba!
Da kyau
Cikin ajiyar zuciya ya qara
Sa hannushi
Ya kunce abin goyon ya juya bayanta
Ya ciro yaron a bayanta
Cikin bedroom ya nufa
Ita kuwa da sauri ta sake
Qaton lufayan jikin ta!
Ta bishi a baya
Tana ni kabani yarona wlh ni banson haka
Bai kulataba har sai da ya kontar dashi can gefen gaqon
Ya juyo
Cikin qatsaita
Gabanta
Ya tsaya
Ita kam taki.kallonshi sai wani kauda kai takeyi tana ja da baya
Shi kuwa yana binta a baya
Har ta isa jikin gini
Hannushi yasa daga qasa ya jawo hijabin ya cire mata ya wurgar dashi can gefe
Ido ta zazzaroπŸ˜³πŸ™ˆπŸ™Š da sauri ta kaleshi gamida Sa hannu bibbiyu ta tare qirjinta Dan dama zanin goyonne ya rufe mata qirjin
Da garfi tace
Me hakan
Cikin tsura mata ida
Ya daga mata qirarsa dayaπŸ˜‰
Murya a daqile yace
Fitsara
Ba kin iya yarashin kunyaba
Baki ta kuma murgudawa
Gami da kaucewa zata
Wuce ta gefenshi
Tare da cewa 😏ni baba son iskanci
Aikin banza kawai!
Da qarfi yasa hannushi ya kamo damtsen hanbayenta duk
2 ya budesu daga kan qirjin nata
Ya turata zuwa jikin gini
Ya ware hannayen nata ya dannesu a jikin ginin
Qirjinta ya fito ras a gabanshi
Albarkatunta suka wani
Taso kamar zasu stone mai ido
A take bugun zuciyarsa ta tsananta
Numfashinsa ya fara carkewa
Ita kuwa
Sai kuka ta saki
Cikin mutsu mutsu kuma ta kasa qwatar kanta
Kai ya Dan sunkuyar
Cikin rawar murya
Yace
Ehh Na yarda ni Dan iskane
Kuma yanzu iskancin
Zan nuna miki
Ba daikince ke fitsa rerriya bace
Zanyi mgnin wanban bakin da kike murgudamin
Gobe ko kudi aka baki kimin tsiwa bazakiyi ba.
Cikin kuka tace
Wlh bana so mugu kawai azzalumi
Da sauri yace qarya kikeyi kina so kam
In byake so me ya kawoki dakina ?
In bakya so meyasa zaki zomin ba ko Riga?
Ba dai so kike
A miki ba shine kiketa maqalemin toh zaki samu
Baki ta kuma murgu dawa
Tace wlh Allah ya isa mugu azza lumi ba kai kace nazo zaka ban inabi πŸ‡
Ba
Sai kuma tai shiru cikin zaro ido
Da firgici da bugawar zuciya
Jin yadda
Hamma Yusuf ya
Hade bakinshi da NATA
Cikin wani irin salo
Ya cabko harsheta
Tamkar mayunwacin zaki
Tsoronta ya qara tsananta gaba daya jikin ta sai rawa yakeyi
Ihu take sonyi Amman INA ya riqe harshen ta sai wani irin sarrafashi yakeyi yana tsotsa tamkar maye
Sai numshi yaketa fixga
Jikinshi kuwa tuni ya fara rawan sanyin
Hannuta ya saki Dan ya tabbata yanzu kam ya gama mata illa Dan tsoro da firgici sun tafi da qarfinta
Kan qirjinta ya daura hannushi har rawa suke tamkar mazari
Bakinshi Na cikin nata
Ya kuma rinqa
Murza dukiyar fulaninta tamkar ba qobe
Ina gaba dayan su tsayuwa ta gagaresu
Dole suka zame kan carpet
Cikin azam ya qara matsota jikinshi
Gaba daya jikinshi sai rawa yakeyi
Ita kam Aysha
Hamma Yusuf yau ya zame mata dodo
Sai zazzare ido takiyi tana tsurawa fuskarsa ido
Shiki baima San tanayi ba
Da qarfi ta samu ta sabulo harshen ta daga kan nashi
Wayyo Yusuf qara matseta tayi tare da sakin wani marayan qara tamkar Dan da uwarsa ta qwace mai nono
Da sauri ya kuma cabko
Pink lips dinta


Allah sarki yau kam Yusuf ya samu ya hade da abin da yake ta begeπŸ™ˆπŸ˜


Hannun ta tasa tana tureshi
Jin laushin tafin hannnta yasa jinin jikinshi tsinkewa
A take ya ji wani irin kuzari


Cikin azama ya cicci bota yayi kan gado da ita
Ita kam sai wutsul wutsuk takeyi
A hankali ya sake lips din NATA ya rinqa bin duk jikin ta da kissing har ya iso
Kan qirjinta
Gaba daya ya fita hayyacinsa sai juyata yakeyi ta yadda yaga dama
Hannu 2 yasa ya runqumota gamida manna bakinshi kan mamanta
Ya rinqa tsotsa
Sai gurnani yakeyi
Ita kuma ta samu an sake mata baki
Sai kuka takeyi tana qoqarin cire mamanta daga cikin bakinshi
Kuka take sosai
Tana wayyo Allah na wayyo ummina
Na shiga uku
Hamma Yusuf zai kasheni
Mugu kawai azzalumi
I Hert U
Wlh Na tsaneka
Bana sonka ni kai ba Dan uwana bane
Mugu.
dama kai ka mutuma ya Ahmad dina ya rayu!
A hankali kala manta suka rinqa ratsashi
Lkci daya
Jikinshi ya rinqa macewa
Yanayinshi ya sauwaya
Bakinshi ya zaro
Gamida komawa jikin pillows ya koma ya konta cikin fidda wani irin nishi
Ita kuwa da sauri ta yunqura zata miqe
Sai kuma taji
Yana riqe da hannuta
Gam
Cikin sanyin
Murya yace
Koma ki konta
_Amrita_ ba abinda zan miki,


Toh fa yau kuma Aysha ta koma
*Amrita* kenanπŸ˜πŸ˜€


Hannuta
ta rinqa qoqarin qwacewa Amman ta kasa
Shi kuwa da yaga haka da qarfi
Ya fizqota ta fada
Kan qirjinshi da yake bata tsoron
Matseta yayi da hannu bibbiyu
Cikin rawan murya
Yace
*Amrita*
Anan zaki kwana kiga time fa yanzu 2 Na dare zaki samu sun rufe qofar shiga
Ban son kije ki haduda wani abin cutarwa a gareki ke da Yusuf qarami nawa
Amrita kinsan
Cewa Ku 2 biyayena ya barmin amanarku
Ke kin kasance amanar tawace
Shisa kika zama amrita fatan kin game ma,anan *Amrita*
Dan kar kiyi tunanin
Wani Abu akan sunan


_Zadai ka gane_😝


Ita kam kuka takeyi cikin fushi da tsoro tace
Ka sakeni in tafi
Gwara Na hadu da komai ma ai Kaine babban abin cutawa ta
Bai kulata ba sai
Jawota kawai da yayi
Ya daura qafarsa daya kan mazaunenta
Hannushi kuma ya daura kan qirjinta
Kanta ya daura kan kafadarshi
Cikin tsawa yace maza kiyi bacci
Kar ki tayarmin da yarona da rikicinki.
ta bude baki zata kuma mgn ya cabko
Harshen ta
Zai fara tsotsa ta ture kanshi tace nabar kukan
Murmushin
Mugunta yayi yace aiko da kin kyautawa kanki


A haka cikin qirjinshi
Baccin tsoro da wahala da firgici ya kwasheta
Shi kam Yusuf yadda yaga rana haka yaga dare Daren wannan rana ya mishi duhu da tsawo
Yasha maganinshi har ya gaji
Amman bai samu nitsuwar da yeke buqataba
Tana baccinta Amman shi kwana yayi yana zirga zirga
Ya kuma yiwa kanshi alqawari bazai mata abinda bata soba sai da yardarta
Yaje parlo ya dawo kan gadon ya tsura mata ido
In ya gaji yasa hannu ya Dan shafi mamanta sai ya kuma rinqa sauqe ajiyar zuciya
A haka dai har aka kira sallah
Da gyer ya samu yaje masallaci
Dan ma a cikin gidan yake
Dan gaba daya ciwon Mara ya addabi rayuwarsa


Yana shigiwa ya samu har yanzu bata farka ba shima Yusuf qarami Dan albarka ya bar Abbanshi ya Dan Shana
Sai yanzu yake qoqarin tashi
A hankali ya qarisa bakin
Gadon
Cikin sanyin murya da tsotsa lips dinshi
Ya rinqa kiran ta
A hankali
Amman bata motsaba
Sai da ya Dan sunkuya cikin sanyin hannushi ya
Shafo qirjinta
Gami da cewa
*Amrita* ki tashi ki maida yaron nan gun mamsnshi a bashi nono
Cikin razana da firgita ta miqe
Sai kuma tayi saurin rufe qirjinta da hannu
Shima kai ya sunkuyar cikin murtuqe fuska waishi kar a rai nashi


_su Yusuf manya wai a dole kar a rainashi_


Ita kam sai hawaye a fuska share Dan tsabar takaici
Shi kuma juyawa yayi
Hijabinta ya dauko
Ya wurga mata ya koma gefe ya dauko qur,aninshi ya fara karatu


Sa hijabin tayi gamida ruggumar Yusuf qarami
Ta fita tana sharar qollah da Jan Allah ya isa
Binta da ido yayi
Cikin ransa ya ji murmushi ya Dan kufce mai
Sosai yake tunata yadda ta tsorita a Daren jiya
A fili yace dama matsiwaci ya kan kasa CE matsoroci ai




Ita kam Aysha tana shiga taci karo da Nenne
Da sauri ta sunkuyar da kanta ido cike da qollah
Gani take kamar kowa yasan abinda Hamma Yusuf ya mata
Dakin Maryam ta nufa
Tana shiga ta samu ita kuma ta fito daga wonka
Kenan
Da sauri ta qarisa gunta
Cikin zubda qolka ta daura Yusuf qarami kan cinyar Maryam tace Maryam bashi nono ya Sha
Itako Maryam sai leqa idanta takeyi
Dry tayi cikin sanyin
Tace
Daga zuwa karbo
Inabi sai kuma aka tsaya karban pakala ko?
Ai ni wlh dama nasan wayone kawai Hamma Yusuf yake yi
Wai kibiyoni kixo ki karba shi dai yasan abinda yake so
Taci gaba da cewa
Su kuma haka Allah ya yisu
Haka ya Ahmad yake da
Kuma kinga ya Adam ma ba sauqi
Ita kam Aysha kuka ta saki gamida
Kontar da kanta kan
Gado
Maryam tace toh lallai abin naki nayine
Cikin kuka tace
Maryam wlh ni bansan abinda Hamma Yusuf yake nufi da niba
Wlh so yake ya kashe ni
Yanzu gaba daya sai kinji yadda nakeji
Qirjina
Duk ya lallatsemin
Mamana sunyi jazawur
Mutum kamar maye
Cikin sanyin Maryam tace to Aysha ai Hamma Yusuf yama yi haquri yaufa kusan kwananku
18 Amman bai nemi haqinshiba
Aysha kam ta gano Maryam bata San wanne irin zama sukeyi da Hamman nasuba
Shisa cikin kuka
Ta shige toilet tayi Alwala ta fito tayi
Sallah
Da Nenne ta shiga sai tai maza ta rufe ido
Wai ita maiyin bacci
Ita kuwa Nenne dadi takeji ganin yanzu komai ya daidaita tsakanin yaran nasu


Ita kam Aysha tun daga ranan take wasan buya da Yusuf
Shi kuwa Yusuf Allura ta tono mai garma

Ya gomce bai tsakalo jarabarsa ta tsiyar nan ba zuwa yanzu
Koyasha mgni basa mai aiki
Randa Adam yazo ya sameshi yana ta daura magunguna
Yasha tsiya kam
Har ya hatsala
Yanzu Sam bai iya bacci
Da ya rufe idanshi
Qirjinta zaike gani
Kullum sai yayi mafarkinta
Sosai yakejin nishadin in ya tuni yadda tsoron shi ya kamata ta rumtse ido sai
Zuba kuka takeyi
Mmki yake yadda lkci daya tsiwar tata ta gudu sai tsoro


Yau kwana 5 kenan da faruwar abin
Bayan sallan isha Yusuf ya nufi dakin umminshi
Dan yunwa yakeji ga bege da buqatuwa
Yana shiga
Ya samu Aysha ita kadai
A dakin tana kan sallaya daga dukkan alamu
Ta Idar da sallah ne
Amman gani Hamma Yusuf ne yasa ta tashi
Cikin hikima ta rinqa jero nafilfili
Kai ya jinjina cikin ajiyar zuciya Dan ya ganota sarai
A hankali ya koma bayanta kan sallayar dai dai lkcin da tayi zaman tahiya......




*πŸ‘€πŸ‘€kai masu son ganin qoqof duk wannan idon leqen Hamma Yusuf toh Zan jamusu labule*😝😍😘


By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] β€ͺ+234 909 785 3276‬: πŸ“πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
NAYI NADAMA
πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»
MI,WASMITI 9⃣7⃣,Na Aysha Ali Garkuwa
πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡πŸ‡
?πŸ‡πŸ‡πŸ‡


```Ina qaunarki da alfahari dake
Khaleesat Hydar```😍




Qara motsota ya kumayi
Tare da manna faffadan qirjinshi kan bayanta
Hannushi ya zaqoyo ta gabanta
Ita kam Aysha
Tun da taji
Motsinshi kusa da ita taji gaba daya tsoro ya rufeta tsikar jikinta ne yatashi yarr
A lkcin da taji
Yasa bakinshi ya kamo zip
Din rigarta ya zugeshi
Da sauri ta juyo cikin tsiwa tsiwa
Tace
Me hakan me nayin halin akuyanci
Ni gsky banson takura katsakeni
Ni ban iya rashin kunyaba.
Bai kula taba
Sabida zuwa yanzu
Ya fara daburcewa
a hankali ya cusa hannushi cikin rigar tata
Cikin sabon salo
Ya daura hannushi kan bres dinta
Cabkesu yayi kamar a kidime ya fara shafasu da luguiguitasu
Gaba daya ya birkice sai wani irin numfashi yake ta
Fizga
Ita kuwa
Abin ya wuce saninta
Zuwa yanzu kokonto ya fara kamata
Anya kuwa
Hamma Yusuf ne yake mata
Wadan nan sabbabin darusan kodai
Aljanine
Cikin kidiman d qoqarin kwace kanta daga gareshi ta juyo
Dan taga shi din ne kam
Shi kuwa samun haka ya sashi samun damar daura kanshi kan cinyarta
Harshen shi ya zura cikin hudar cibiyarta
Da Dan qarfi ta saki
Qara gamida ci gaba da janye jijinta
Kuka ta saki
Tare da cewa
Na shiga uku
Kai mayene
Cinyeni zakayi
Wayyo Allah Na.
A hakali
Cikin shan yaji
Gamida tsura mata ido
Murya a daburce
Yace waye Dan akuya
Sannan waye mayen
Duk maganar da yakeyi hannushi Na kan abinda yafi komai fidda mai hankali a jikinshi
Ya dage sai cakudasu yakeyi
Hannuta ta Sa
Tana jawo nashi
Ganin bazata iyaba
Yasa tasa kan yatsunta ta rinqa Jan
Gashin hannushi
Tana ka sakeni ni sallah zanyi
Ido ya kuma tsura mata cikin murtuqe fuska yace
Garya ne
Ba sallan da zakiyi
Ai kin idar
Ganina ne yasa
Kika wani ci gaba da sallah
Toh wannan sallah da kikeyi INA da damar katseshi
Qara matsota yayi ya cire
Hijabin jijinta
Rigar ya ya tartare ya maidata kan wuyanta
Kanshi ya nufa kan bres din nata da sauri tace me hakan
Cikin isa yace
Akuyancin
Zan goda miki
Tini ya manne bakinshi
Ya fara sarra fata
Cikin qorewa da karantar abin
Bakinta kuwa tuni
Ya mutu sai hawayen dake
Zuba shi kuwa
Murzata yake iya son ransa
Wai ko zai samu sauqin
Abin
dake cinsa
Suna cikin haka
Kamar daqa
Sama yaji
Slmar
Usman
Da sauri cikin murtuqe fuska ya jawota ya kifata kan cinyarsa
Zip din rigar ya zuge ya hadamata shi miqewa yayi cikin taqqal tanqqal
Kamar bugegge ya koma kan kujera ya zauna gamida da
Zaro phone dinshi
Ya rinqa latsawa
Sannan ya amsa slmar
Ita kam tuni ta miqe cikin gyara daurin zaninta
Tare da ninke sallayar
Usman Na shi
Yace
Hamma Yusuf barka da
Hutawa
Kanshi a qasa ya Dan geda mai kai alamar youwa
Ganin su biyu ne a dakin yasa Usman kuwa juyawa
Da sauri tabi bayanshi
Har taje bakin
Qofa
Taji shi
Cikin narkekkeyir
Voice
Yace
*Amrita*
Tsayuwa tayi bata fita kuma bata juyoba
Takowa yayi
Cikin qarfin hali
Ya Dan sunkuyo
Kanta gashin ya tattara ya tubke mata
A hankali yace
*Amrita*
Yunwa nakeji
Hannuta ya komo
Ya tura cikin rigarsa
Qasan cibiyarshi
Ya daura hannun nata cikin ajiyar zuciya yace
Kijifa cikina ba komai
Sai yunwa
Ita kuwa ido ta zazzaro
Jin inda yake qoqarin tura hannuta
Da sauri ta fizge hannun
Cikin azama tayi
Babban parlonsu inda nan suke taruwa suyita hira


Tana shiga ta samu su baba bello dasu Nenne da Ummi da ya Adam suna zaune
Daga dukkan alamu
Mgna CE mai girma da ma himmanci sukeyi
Shi yasa sai kuma ta juya a hankali
Ta nufi
Cikin
Kitchen
Tana zuwa sukaci karo
Da Lami mai aiki
Riqe da cup
Din tea
Hannu tasa ta karba cikin cewa youwa tawa nagode
Da sauri Lami tace
Ke Aysha Na
Yusufa ne fa
Karki Sha.
Cikin tsiwa tace
To sai me in nashi ne wlh shanyewa zanyi muga ta iko da mulki
Wai ke mama in dai Hamma Yusuf ya saki aiki
Toh sai ki wani ajiye aikin kowa sai nashi
Shi kuma sai wani mulki yake shinfidawa
Fada take tana tafe
Kanta a kasa
Tana yau sai dai ya kwan da yunwar
Da sauri ta daqo
Kanta jin taci
Karo
Da mutum
Cikin zaro
Ido ta miqa mai
Cup din tare da cewa
Ni kam ga tea dinka ba ruwana.
Dry ta bashi sosai
Da ta zage tana mai iyayi
Amman daga ganinshi ta daburce
Sosai dryar taso kubce mai
Amman sai ya kuma murtuqe
Fuska yace
Wa zaisha sauranki
Duk kin zuba yawunki
A ciki qazama kawai
Ni zaki bawa jogolgolonki
Allah ya kiyaye
Ya tabe baki gamida yamutsa
fuska ya kalli Lami yace a karo min wani kar a samun a wannan cup Din
toh tace cikin mutun tawa
Shi kuwa juyawa
Yayi ya fita yana ai sai ki shanye yawunki


*lol su Yusuf to wanne yawun kuma ya rege da bakashaba kai jin kai dai zai wahal da kai ka gama tsotse bakin year mutane sannan ka fito kace wai baka sha yawunta baπŸ˜‚πŸ˜*


A parlor kuma
Cikin hikima da qirma baba bello da Abba ke yiwa su Ummi da Adam nasiha
Cikin sanyin Abba yace
Na tabbata kun sheida Allah shike rayawa kuma shi ke kashewa nakwo San kun yarda macecce bai dawowa sai dai idan dama suna yayi
Ko?
Nenne da zuciyarta ke ta bugawa tace
Wannan haka ne mun yadda da haka
Dan Allah a gaya maba meke faruwa
Cikin ajiyar zuciya
Abba yace
Shekara 1 da ta gabanta
Munyi kuka munyi jimami mun shiga tashin hankali Na rashin Ahmad
Cikin rashin sanin Ahmad suna yayi ba mutuwa ba.
😳😳 cikin rashin fahimta Ummi da Nenne da Adam suka firfiti da ido woje cikin kidima d firgicin zancen da suke jin.
Kai Abba ya Jinjina musu
Cikin gsky da gsky
Ya fara basu lbrin yadda abin ya kasance

Randa Ahmad ya rasu
Mun dauko gawar da niyar zamuje muyi mata wonka da sutura
Ni da hydar da Dr Umar ardo
A wurin wonkanne
Hydar ya kalli yatsar Ahmad Na harbawa cikin tsoro da firgici
Ya ke sheida mana da fari mun dauko gizone kawai Dan firgicin rashinshi ya samu hakan Amman daga baya sai mukaga
Jijiyar kanshi da ta dunduniyar qafanshi suna harbawa
A take Dr Umar ya goggo dashi anan take muka gano doguwar suma yayi kuma tabbas zai iya rasa ran nashi ko yaushi
Toh ganin haka yasa a Daren Dr Umar ya fita yaje ya shirya mana komawa India Amman sai ta Yola
Ganin bamu da tabbas din rayuwar Ahmad yasa mukaqi sheidawa kowa hydar ma muka hanashi fada
tun cikin Daren muka fita da Ahmad zuwa kamanni hospital
Sannan muka dauko wota qawar da aka rasa yan uwanta mukazo ni da Hydar muka mata wonka muka mata sutura
Koda gari ya wayyi ita aka sallah ta
Kuma ita aka binne
In Baku mantaba a ranan
Ni da hydar muka tafi India
Tare da cemuku
Nine ban da lfy hawan jinjina ya yau
Shi kuwa Dr Umar zaku
Iya tunawa sai dare

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login