Showing 33001 words to 36000 words out of 127052 words
Chapter 12 - Abnal Part 1 Complete Hausa Novel by Bilkisu Qazeem .txt
tazo gidansu laila, nan laila tayi mata bayanin komai gameda turowan da Marwan yake sonyi, murna anty zee taringayi kamar mai, amma dataga yanda laila tayi fuska sai ta tambayeta cewa mai ke damunta, sai laila tace
"anty zee babu waenda zasu karbi bak'in daza suzo"
"bangane babu waenda zasu karbi bakin dazasu zoba, what of your partanal uncles?" anty zee ta tambayeta
"hmm, sunce muje muyi duk yanda zamu iya yi, suma ta ya'yansu suke" laila ta amsata
"you don't mean it, Amma gaskiya basu kyautaba, yanzu ya zakuyi?" anty zee ta kuma tambayarta
"i don't know oo, infact amsana Marwan yake jira yaji yaushe iyayenshi zasu zo, dan gobe in Allah ya yarda zaiyi tafiya zuwa canada, kuma yace yana dawowa shi yake so ayi bikin, I'm just confused and fed up at the same time" laila ta amsa anty zee kamar zatayi kuka, numfasawa anty zee tayi sannan tace
"ga abun dazamuyi nan, babansu zeenat zai dawo yau (mijin anty zee barrister ne a Abuja, so he's mostly not around), zanyi mishi bayanin komai, inyaso sai shi da abokanansa su karbi bakin dazasu zo, ko ya kikace?"
"if you can do that for me i will forever be grateful, nagode sosai" laila tafada tana hawaye
"haba dan Allah mai haka? Please stop it, ai mun zama daya, bara inje infara shirin tarban oga" anty zee tafada tana tashi tsaye, dariya laila tayi sannan tace
"aikam dai, anya bazanzo in karbi darussa daga hannun kiba?"
"ai wannan yazama wajibi" anty zee ta amsata.
Washegari anty zee ta kira laila tafada mata cewa mijinta ya yarda zai karbi bakin daza suzo, so zasu iya zuwa next weekend he will be available, godiya laila taringa mawa anty zee kamar zata ari baki, suna gama waya da anty zee, laila taje tasamu Mami tayi mata bayanin komai, addua Mami taringa mawa anty zee, tace anjima zata kirata tayi mata godiya. Laila bata samu daman gayawa Marwan arananba dan aranar yayi tafiya so his number wasn't going through, sai Washegari Marwan ya kirata, bayan sun gaisa laila tayi mishi ban gajiya, laila tafada mishi abunda anty zee tafada cos she doesn't wanna hide anything from him, Shima addua yayiwa anty zee sannan yace zai gayawa babanshi, so next weekend sai suzo da kayan sa rana, daga nan suka zarce zuwa hiran soyayya.
Bara mu leka Nadia da Abnal
Lokacin da Marwan ya fadawa anty faty da Nadia cewa laila accepted his proposal, they were super duper excited, ya kuma fada musu maganar visa da international passport dayake sonyiwa Abnal kafun shi yayi tafiya, sai Nadia ta tambayeshi cewa
Wa zai aika ya kaiwa Abnal passport da visa din inya gama? Marwan ya amsata da cewa chauffeur dinsa ne zai kai mishi tunda yasan gidan, rokonshi Nadia tafarayi cewa dan Allah ya bari itada chauffeur din suje tare, dan harga Allah she has missed Abnal alot, dukda kullum sai sunyi waya, atimes kuma suyi video call, but she still wants to see him in person, da kyar Marwan ya yarda cewa ta raka chauffeur dinsa, but sai data yimishi alkawarin cewa she will behave herself. Ranar Wednesday ne chauffeur din Marwan zai kaiwa Abnal passport dinsa, already kafun Marwan yayi tafiya yariga yayiwa anty faty da mijinta bayani cewa Nadia will be going with his chauffeur to keffi dan ta duba lafiyar Abnal and she will also be administering some medication for him, da toh suka amsa mishi jin cewa Abnal's health was involved. On Wednesday da chauffeur din zai tafi, ta gidan anty faty yabi ya dauki Nadia sannan suka dauki hanyar keffi, suna hanya kiran Abnal ya shigo wayarta, dagawa tayi bayan sun gaisa Abnal yake tambayarta cewa where is she going this early morning dan lokacin daya kirata was around 7am and yasan cewa Nadia bata fita zuwa aiki not until around 8 or 9am, sai amsa mishi tayi da cewa she has an emergency to attend to in the hospital shiyasa ita tafito dawuri, infact she doesn't have much time now, zata kirashi zuwa anjima inta koma gida, fatan samun nasara Abnal yayi mata sannan ya katse kiran, murmushi Nadia tayi sannan ta ajiye wayarta. Zuwa 8:30am su Nadia suka isa gidansu laila, Nadia was shocked da irin area din, how poor it was, tana fitowa daga cikin motar yan unguwar suka fara aikinsu na kallo, dan kallo daya zakayi mata kasan cewa she doesn't belong to that area, from her outfit to her skin screams of wealth, kwankwasawa tafarayi a kofar gidan dan it was locked, Abnal dake zaune a compound din gidansu yana revising one of his textbooks, shi yafara jin kwankwasawan da akewa kofar gidansu, he was surprised dayaji ana kwankwasa musu kofa this early morning, tashi yayi dan duba waye, yana budewa lo and behold saiga Nadia nan tsaye, he couldn't believe his eyes, Nadia too wasn't expecting cewa shine zaizo ya bude kofar, tana ganinshi wani irin sanyi taji acikin zuciyarta, kamar ta rungumeshi haka takeji amma sai ta dake instead ta dan hade fuskarta tace
"please sir I'm looking for one miss laila, does she live here?" Abnal bai amsa taba instead he stepped aside dan ta samu daman shiga ciki, shiga Nadia tayi da sallama a bakinta, laila da fitowarta daga kitchen kenan ce ta amsa mata sallamarta tana cewa
"who am i seeing like this?" tafada suna rungume juna, bakuwar murya da kamshin turare da Mami da sameera suka jine yasa suma suka fito zuwa sakar gida, zuwa Nadia tayi tadan rutsuna ta gaida Mami, amsawa Mami tayi da fara'a sannan suka gaisa da sameera, sai laila ce tayi magana tana cewa
"Mami ga our famous Nadia nan, yar yayar Marwan"
"Ma Shaa Allah, wacca taringa dawainiya dake da Abnal a asabiti?" Mami ta tambaya dan ta tabbatar
"A itafa, ai she's one in a million" laila ta amsa Mami, godiya Mami tayi mata sosai, sai sunna kai kasa Nadia takeyi wai ita kunya, dariya abun yabawa Abnal, cikin parlour suka shiga Nadia tazauna, Abnal bai shigo cikin parlourn ba, karatunshi yaci gaba dayi, laila ce ta tambayi Nadia abun data keson ci, Nadia ta amsa da anything is fine by her, bread da shayi da kwai suka bata, har Nadia ta gama cin abunci Abnal bai shigo cikiba, and the main reason why Nadia came was because of him, sai sameera da Nadia ce suke hira kamar sunsan juna tun da, laila ce tazo tasamu Abnal tace
"wai bazakaje kasame taba?" ta tambayeshi ahankali dan kar Nadia taji ta, kallonta Abnal yayi yana murmushi
"inje inyi mata mai?" Abnal Shima ya tambayeta
"my friend don't pretend with me, i know you're dying to go and meet her" laila tafada mishi
"you see the reason why i don't want togo and meet her ba? Cos you read meaning into everything" Abnal ya fada mata
"oho dai, nidai katashi kaje kasameta" laila tafada tana barin wajenshi, dariya Abnal yayi yana cewa
"see me see wahala oo".
Tashi sameera tayi tace
"i really would have love to stay behind and get to know you better, but unfortunately i have a test today and I really need to get going if not i might miss it, infact I'm already late"
"haba ai ba komai, kawai let's exchange digits inyaso sai muringa waya, daga nanma we will get to know each other better" Nadia tafada, bayan sunyi exchanging din digits sai Nadia ta kuma cewa
"zo in gayawa chauffeur din daya kawoni ya ajiye ki a school" sameera declined the offer but Nadia insisted, sameera had no choice than to concur, fitowa sukayi suka wuce Abnal din dake zaune, sameera ce tayiwa Abnal sallama cewa ita ta wuce school, adawo lafiya Abnal yayimata, Amma Nadia bata ko kalli indayake ba, bayan sameera ta wuce, Nadia ta dawo cikin gida, tazo wucewa kenan Abnal ya rike mata hannu tareda tashi tsaye a gabanta.
24/12/2021, 2:28 pm - +225 0143689782 left
25/12/2021, 9:57 am - MEEDAH'S COUTURE AND MORE: I just published "Chapter 14" of my story "ABNAL". https://www.wattpad.com/1126780129?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ummuhamdiyah&wp_originator=xHmfD9XdhHcyNlozmXwNuOaLv42JtSe1fMpKUQJ3kAwdxHmOU9X2ozCW2lytbW9SEwm1TQwg68XxDpD2n9r3aLitCLOxVmvqI9evcf603aafI49WXjzVjRLyX8BGQUQG
🔴🔴🔴⚫⚫⚫🔵🔵�
Book by :Bilkis Qazeem (ummu Hameedah)
ABNAL
Chapter 14
THIS BOOK IS ABSOLUTELY FREE 💃 💃 💃
Da ya tsaya agabanta sai yace
"why didn't you tell me you were coming?" Abnal ya tambayeta tareda kafeta da ido, sai Nadia ta amsa shi da
"cos i wanted to surprise you, but it seems like you aren't happy with my visit"
"why would you say such?" Abnal ya kuma tambayarta
"dan since the time of my arrival you've been ignoring me" Nadia replied, murmushin shi mai kyau Abnal yayi sannan yace
"you know i can't ignore you, kawai i was waiting ki gama gaisawa dasu Mami ne kafun inzo mu gaisa, dan kinsan gaisuwarmu is always different" Abnal yafada while still smiling, hararanshi Nadia tayi sannan tace
"different my foot, please I'm tired of standing" Nadia tafada tareda cire hannunta daga nashi sannan tashiga cikin parlor dinsu taje ta zauna, binta Abnal yayi yaje ya zauna kusa da ita suna fuskantar juna, sai yace
"okay toh kiyi hakuri for ignoring you, how have you been?"
"great, and you? How is your health?" Nadia itama ta tambayeshi
"Alhamdulillah, I'm fine now". Hira suka cigaba dayi na wani dan lokaci daga baya Nadia ta ciro envelope guda biyar daga Jakarta ta mikawa Abnal sannan tace
"my dad said to give ya'all this envelope, one for each of you tunda lokacin da zaku dawo keffi he wasn't around, and this fifth one contains your passport and visa, uncle said to give it to you"
"give these four envelopes to sissy, wannan ne nawa" Abnal yafada tareda daukan wanda passport da visa dinsa ke ciki, cirosu yayi ya gani ya maida, sai Nadia tace
"you know i can't give them to her myself, ka tayani bata mana" Nadia tafada in a pleading tone
"why can't you give her yourself? Wato ni kika raina kenan" Abnal yafada yana kallonta, shiru Nadia tayi itama tana kallonshi, sai daga baya tace
"toh shikenan ba Komai since ordinary help you can't render it for me" Nadia tafada gwanin ban tausayi, tana kokarin kwashe envelopes din, dakatar da ita Abnal yayi ta hanyar cewa
"let me just pity you and help you" hararanshi Nadia ta kumayi tana cewa
"i don't need your help anymore"
"the day I'm gonna remove those eyes of yours are coming, ki cigaba da hararata kigani" Abnal yafada mata jokingly, Nadia bata amsashiba instead sai tace
"i want to stroll"
"stroll to where?" Abnal ya tambayeta
"just the area" Nadia replied
"my dear there's nothing fancy that you will love to see in this our neighborhood" Abnal yafada
"why are you judging for me? Cewa zakayi bakason ya'n matanka su ganmu tare, Amma bawai kace there's nothing for me to see ba" Nadia tafada, tashi tsaye Abnal yayi tareda cewa
"let's go", murmushi Nadia tayi tana tashi tsaye itama tareda daura mayafinta akafadarta tace
"so you want to prove me wrong abi? Well i don't want embarrassment, if you know that your girlfriends are likely to harass us its better we stay back" Abnal bai amsa taba instead sai ya kira laila dake daki, fitowa laila tayi sannan Abnal ya gaya mata cewa zasu dan mike kafa amma ga envelopes nan inji baban Nadia yace abasu, godiya laila tayi tareda alkawarin cewa zata kira anty faty zuwa anjima.
Su Abnal sun dan zagaya unguwarsu, duk inda suka shiga sai an bisu da kallo cos of how cute they look together, adawowarsu gida suka hadu da rukayya da wata kawarta Amina, da Amina taga Abnal she was surprised cos of yanda Abnal yayi wani irin fresh, kyawunshi ya kuma fitowa sosai, ga kuma wata hadaddiyar babe kusa dashi, kallo daya Amina tayiwa Nadia tasan cewa wannan ba class dinsu dayaba, wucesu Abnal yasoyi without acknowledging their presence amma sai Amina ta kira sunanshi tana cewa
"Abnal how far?", Abnal didn't even stop but he answered her by saying 'fine' and continued walking, sai dasuka dan wucesu kadan Nadia ta kalleshi tace
"who are they?"
"nobody important" Abnal ya amsata a takaice, Nadia bata kuma cewa komai ba but her countenance changed cos only God knows irin kishin dake cinta yanzu, Abnal continued talking to her but Nadia stopped responding, sai Abnal yace
"wai fushin mai kike yanxu?"
"ni nace maka ina fushine?" Nadia itama ta tambayeshi while still looking and sounding upset, shiru Abnal yayi cos he doesn't want them to start arguing on the roadside. Suna isa kofar gidansu Abnal, suka tarar cewa chauffeur din daya kai sameera makaranta ya dawo sai Nadia tace mishi
" get ready we will be leaving in few minutes time" tana gama fadan haka ta shiga ciki without even waiting for Abnal. Da Abnal ya isa parlor dinsu, tarar yayi cewa Nadia tana daukan jakarta alamar cewa she's ready togo, kallonshi Nadia tayi tace
"do you have any idea where Mami and anty laila will be? Na kira sunansu babu wanda ya amsa acikin su, sonake inyi musu sallama", all this while da Nadia take magana Abnal na zaune ya kefeta da ido baice komai ba, saida Nadia ta kuma cewa
"magana nake fa" sannan Abnal ya nuna mata kusa dashi yace
"come sit" yafada while still staring at her, Nadia couldn't decline his offer due to yanda ya kaffeta da ido, komawa tayi ta zauna amma batace komaiba, sai Abnal yadan matsa kusa da ita yace
"why are you upset with me? Cos you asked me who those ladies were and i didn't tell you, is that it?" Abnal ya jera mata waennan tambayoyin cikin ra'da, shagwabe fuska Nadia tayi sannan tace
"but i asked, you do me the honour by answering me", murmushi Abnal yayi ganin yanda Nadia tayi fuska, sannan yace
"that was my ex and her friend"
"ohh i see, now i understand why you were dodging my question" Nadia tafada while giving him a side look
"nope, i wasn't dodging your question, i just didn't see the need to explain who they were cos rukayya is in my past now" Abnal explained
"if you say so, who among them is your ex?" Nadia asked again
"why are you hell bent on knowing who rukayya is? Babes you don't need all these" Abnal ya kuma fada
"whatever, i want to know, so just answer the question already" Nadia tafada
"okay, the one with the yellow veil" Abnal ya amsa mata
"hmmm nawa ooo, har ka haddace colour din mayafinta" Nadia tafada with jealousy written all over her, Abnal couldn't help it sai ya fashe da dariya, sai dayayi mai isarshi yace
"omo! Na cruise you be aswear, how is your boyfriend coping?" Abnal ya tambayeta while still smiling
"that's none of your business" Nadia replied
"au haka ma zakice?, no wahala" Abnal yafada yana cigaba da murmushin shi
"so... are you still in love with her? Like when you saw her now did you feel anything?" Nadia asked skeptically cos batasan amsar da Abnal zai bata ba, kafeta da ido Abnal yayi while studying her, da Nadia ta lura da irin kallon tuhumar da Abnal yake mata, sai tayi sauri tace
" I'm asking as your doctor oo, nothing else"
"ai bance komai ba" Abnal yafada
"ai naga irin kallon da kake munne shiyasa, infact forget i ever asked that question" Nadia quickly said, cos the last thing she wants is Abnal figuring out that she's in love with him
"i felt nothing, I'm totally over her, infact this is not the first time I'm seeing her" Abnal yafada while still staring at her, Nadia najin abun daya fada, sai ta dago fuskarta ta kalleshi tace
"and there i thought there weren't any secret between us"
"like i said earlier, rukayya is nothing but my past, so i didn't see the need to tell you the day i saw her, she's insignificant to me now" Abnal yafada trying to reassure her
"i hope so, cos even the way you pronounce her name is different, rukayyyya" Nadia tafada trying to mimic abnal
"you're something else, kudos to your boyfriend, he dey try" Abnal yafada while laughing jin yanda Nadia ta kira sunan. Sai zuwa yamma Nadia ta tafi. Envelope din da Nadia ta kawo as sako daga mahaifinta, ATM cards ne aciki, Amma ba'ayi activating dinsuba tukunnan, su da kansu ne zasuyi wannan, and when they did, the amount of money in each account was huge.
Iyayen Marwan sun kawo kudin gaisuwa da kuma sa rana, ansa bikin anan da wata biyu, inda daya daga cikin waenda sukazo neman auren laila, abokin babansu Nadia mai suna Alhaji habib yace karsu damu da kayan daki dana kitchen, shi ya dauki nauyin komai, mijin anty zee da abokannensa couldn't say anything cos waenda sukazo ba kananan mutane bane, gasu da kwarjini, so kawai amsa musu sukayi da toh tareda yiwa Alhaji Habib din godiya. Lokacin da aka gayawa Mami abun dasukace she was speechless, ko kayan da kudin da suka kawo alone is something else, ko yar shugaban kasa Albarka.
Kullum Marwan da laila na makale da juna ta waya, they just couldn't get enough of each other, they both miss each other like crazy. What they feel for each other is new to the both of them, expecially laila da ko kiss bata tabayiba inba akan Marwan ba (atleast Marwan shi dan hannu ne😂), laila can't seem to forget the little moment she shared with Marwan before he traveled(the day he proposed to her), duk lokacin data tuna da moment din it gives her goosebumps, she just can't wait to be in his arms again.
Marwan ya gama yiwa Abnal registration and everything, harda accommodation, kawai abun daya rage yanzu is resumption dan school din suna hutu yanzu but sun kusan komawa, daidai lokacin bikinshi da laila su Abnal zasuyi resuming.
A month later
Marwan yayi wata daya da tafiya and he's coming back tomorrow, laila just can't hide how excited she is, happiness is written all over her, Allah Allah take gobe yazo taga masoyinta kuma, and be in his arms again.
Washegari da safe Marwan ya iso Abuja, gidan iyayenshi yaje ya gaida su, and he freshened up yadau hanyar keffi, ko abunci bai tsaya ciba. Laila itama ta riga ta shirya cikin plain and pattern gown, light purple wanda akayiwa