Showing 30001 words to 33000 words out of 64206 words

Chapter 11 - HARAMTACCIYAR SOYYAYA Compelet Book by Nafisa Sani Hussein.txt

saura kwana biyar ya zama mijin wata duk soyyayar nan da yake nuna mata zaiyi ma wata zuciyarta har suya takeyi tsabar kishi da yake cinta.

Haka taci kukanta har ta gode Allah ba mai lallashinta duk tarasa meke mata dâdi har wani zazzabi takeji tsabar kukanda tayi ,

Sudama su ummi basu dawoba kowa gidanshi yanufa sai kuma gobe don shirin biki yanzu suka fara don haka sintiri gidansu Safeena yanzu suka fara .

Har dare takasa bacci ba Abinda takeyi sai juyi akan gado gashi tana son ganinshi kozata iya runtsawa tun tana iya daurewa har takasa tamike cikin rigar baccinta doguwa mai hannun shimi ta dora After dress tafita .

Cikin sanda ta nufi dakinnashi harta bude kofa tashiga bata ganshi Acikiba tasa kunne ko yaje bathroom ne Amma shiru harta dauki lokaci tana jiran taga shigowarshi Amma bashi .

Ta karasa bakin gadon takishin gida Akai tana shakar daddadan turarenshi harta samu kanta da kwanciya da kyau Akan gadon ta janyo dayan filon ta rungume saitasamu kanta da jin wata irin natsuwa,

Kafin kace me bacci mai mugun dadi tareda mafarkin Abin kauʼnarta take yi Abinta

Sai kusan karfe goma sha dayà ya shigo cikin gidan dan tun tuni yana bayan garden yana tura sakonni ta system dinshi tareda tunanin ta don yaje kofar dakin ta ba adadi Amma tarufe gashi taki daukar kiranshi"

Cike da damuwa yashigo koda yashigo saida yakuma tsayawa ya kalli kofar kafin ya wuce dakinshi yana shîga direct bathroom yafada domin ya watsa ruwa

Saida ya dauki lokaci Acikin bayin yasakarma kanshi shower ba abinda yakeyi sai aikin tunaninta da tsabar kaunar kasancewa da ita don shikadai yasan halinda yake ciki A yau din nan yakai limit gaskiya,

Saida yadauki lokaci yana sakarma kanshi ruwa kafín yafito Amma ina baisamu natsuwarda yakeson yasamu ba tsigar jikinshi har tashi takeyi tsabar bukatuwa,


Saida yadan shafa mai da turaruka kafin yasaka bõxer ya nufi gadonshi domin yakwanta kozai iya samun bacci.

Saida yarazana ganin mutum Akan gadonshi cikin sauri ya kunna wuta me haske' ganin wacce ke kwance Akan gadon ýa mugun bashi mamaki;

Meya faru takwanta Adakinshi yau? Kodai batasan tazobane ? Itakuwa cikin jin dadin bacci tayi wani juyi wanda yayi sanadin zamewar After dress dinda ke jikinta


Gashi rigar baccin ta bayyana dukiyar fulanin sun wani tsaya suna kallon mai kaunarsu tun yana cikin full network har yafara fita Out of service tsabar rudewa da kuma afkawarda yakumayi dama yana cikin yanayin.

_gashi takawo kanta_

Cikin natsuwar dolenda tasashi yakarasa kangadon yakwanta Agefenta tareda kurawa fuskarta cikin tsananin sonta yana kallon irin baiwar da Allah yayi mata na tsantsar kýau,


Cikin snyinshi yakarasa zame After dress din tareda janyota zuwa jikinshi ai jin haduwar jikinshi da nata yakara tashin tsumin da yake ciki yafara lalubarta tun yanayi da hankali har ya fara fita cikin duniyar damuke ciki,

Cikin bacci tafara jin canjin yanayi tafara motsi Ahankali wanda shi Malam Sageer baisantayi ba saida yakai hannunshi saman nasha nunta sannan ta bude ido don zugi suke mata da sululi tsabar matsar da sukasha jiya,

Ba abinda yakeyi sai fitarda numfashi da sauri tafara cire hannunshi Akai tareda turešhi tunawa datąyi da täna cikin dakinshi kuma sai yanzu tafara datasanin shigowarta ciki

Yace prety ki tsaya please tace Sageer Akwai zafi kadaina taba min zafi yakemin tunjiya idanshi ya kada yace sory zanshafa Ahankali tom please cikin shagwaba da kuma tsoro tace aa nidai kabari

Yafara zame nitie din tasama tana kokarin tirjewa Amma batada karfin tureshi don duk ya danneta da rabin jikinshi ya manne bakinshi cikin nata yana tsotsa tareda bin jikinta da zafafan romance har yasakko da kanshi zuwa kirjinta

Ya cusakanshi tsakiyarsu yana me goga fuskar har yasamu yakai bakinshi kansu wani irin zillo tayi tadan mike tsabar shock da kuma zoginda suke mata acikin wannan halin yayi nasaran cire nitie din gaba daya.

Duk ya hanata koda motsi don yagama kasheta da soyyayarshi mai tsada batajin ko ita ayau zata iya hanashi cimma burinshi Don itama tashiga yanayin ......🖊


*ni dince dai taku har kullum MATAR SOJA*

07062906225
_FOR coment_
[2/19, 3:48 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)

Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
maman Ammar

💫FAGEN MARUBUTA WRITERS
ASSOCIATION💫

_(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/

*~ADDU'AR DA ZAKUYI A LOKACIN DA ZAKU SHIGA TOILET~*

بِسْمِ اللَّهِ. اللَّهُـمَّ إِنِّي أَعُـوذُ بِـكَ
مِـنَ الْخُـبْثِ وَالْخَبَائِثِ


*~Bismillaahi. Allaahumma 'innee 'a'oothu bika minal-khubthi walkhabaa'ith.~*


*~In the Name of Allah. O Allah, I seek protection in You from the male and female unclean spirits.~*
2⃣4⃣
"Taji jiki sosai aranar Ahannun Sageer taci kukan zafin kirjinta harta gaji, saida yajishi yasamu natsuwa bawai don ya samu Abinda yakesoba amma still yaji dadi har cikin ranshi.

Yana kwance Akan kirjinta yayi filo da su tafara tureshi tareda cewa"nidai ka dagani zantafi daki na.yamirgina gefe yana Ajiyar zuciya irin ta samun natsuwar nan,

"Kikwana anan baby' kinji? Tace"bazan kwanan ba haka kawai ka kasheni. Ni baruwana dakai kalla yanda kasa nan dina namin zafi'

Cikin murmushin nishadin da yake ciki yace prety dan wannan wasan kikema raki haka? Da nayi me gaba daya fa? Cikin harara tace ni kuma sai intsaya ko?

Allah bazan kuma zuwa kusa dakaiba tunda baka tausayina hakane son? Ayita baka wahala. Yanda take magana kawäi takeyi yana kallonta cikin burgewa komai tayi burgeshi takeyi,

Yana dariya tareda cewa (sory my hpynes ) zomuga ina ne ke zafin? Tayi saurin yin baya tareda mikewa, yace "ina zakije? Dakina zantafi tafada tareda zunburo baki"

Yatashi zaune tareda nuna mata time kusan karfe biyu yace"darefa yayi kizo ki kwanta abinki bazan kuma ba (i promise) tace nidai kabarni intafi.

Yamika hannu yajanyota tareda nuna mata gadon yace ki kwanta ko inyi abinda kike tsoron cikin daure fuska batada zabi kawai ta mayarda kayanta har after dress din sannan tarabe gefe,

Duk yana kallonta cikin nishadi yace "kozaki tayani wanka? Cikin sauri tace "aa bazanyi wanķaba.

Yayi murmushi yamike tareda fadawa bathroom don yazamar mai dole yayi wankan. Itadai arakube take har yanzu bataji zata iya sakin jiki dashiba.

Har yafito yagoge jikinshi tareda shâfa turaruka sannan ya hawo kan gadon duk tana kallonshi ta wutsiyar idonta saida yakwanta yadanyi nesa da ita tareda juya mata baya sannan hankalinta yakwanta,

Saida taga Alamar yayi bacci tasamu ta sulale takoma dakinta, tana shiga saida tayi wanka ta gasa jikinta dakyau tareda jajantawa kanta, "idan wannan ne na Aura gaskiya saina gudu nabar lada na,

Duk jikinta yayi tsami tsabar tumurmusar da yayimata yau ga kirjinta sunyi wani irin ja tsabar matsa kankuwa sai zugi yakeyi, tadai samu ta runtsa cikeda tsamin jiki.

Washe gari gidan haka yacika da jama a saboda shirye shiryen mothers day da za ayi duk su ummi suna gidan.

Alhaji mu azzam ba karamin kokari yayiba donshi ya hadama Sageer gida nagani nafada Mēnal kuwa tun tana dari dari da Yusuf hardai tasaki jiki suna shan soyaýyarsu.


Sai yaune Sageer ya lura da yanayin yanda Abokin nashi kezuwa gidan batareda yadamu suhaduba. Yace ni bangane makaba Dude'

"name fa? Kaida little kodai ... yace (yes she is now my bride to be )cikin murmushin jin dadi yace Ashe zaka fara baņ girma don nazama inlõw yaʼnzu.

Yace bafa zanji kunyarka ba malam don haka kabarni in shana, cikin zolayarsu ta Aboķai suketa hirar su har suka gangaro kan zancen shirye shirye,

Gabadaya yau Safeena jikinta a sanyaye yake duk jinta takeyi sai Ahankali gashi tana gani da gaske nedai Auren nashi gaba daya kishi da kuma damuwa sun hadu sun samata mugun zazzabi,

Har saida su Aunty Zaliha da suka zo suka kira doctor ya dubata yace Akwai damuwa Atare da ita tasama kanta tunani wanda yayi sanadin janyo jininta yayï mugun hawa,

Hankalinsu Hajiya mama da ummi yatashi sosai sauran yan uwanda ke gidan suka fara tsegumin kila ko cikine Aunty Zaliha ma duk tunaninta yana ga Safeena cikine da ita,

Amma ganin ta tashi da zancen wai tana period sai jikinta yayi Sanyi.

Gaba daya cikin kwana biyunda aka dauka ana shirye shirye hankalinsu ummi yanaga Safeena gaba daya tafita hayyacinta shikanshi Sageer bai kuma samun damar kasancewa da itaba.

Saboda ko yashigo jama a kota ina cikin gidan haka yake daurewa yakoma shima duk ya firgice rashin ganinta da baigiba rabonshi da ita tun ranarda ta lasamai zuma abakì,

Gashi yana son ganinta ba hali, wasa wasa har saida Aka dangana da Asibiti duk Hankalinsu yatashi" Alokacin suka fahimci irin rayuwar rashin kular da take fuskanta agidan Auren nata,

Hajiya mama sai sababi take zabgawa tareda cewa ummi ni narasa irin kawai cinki wallahi duba kinaji kina gani yabada ita ga Abokinshi duba yarinya lafiyayya miji ya Ajiyeta kamar hoto,

Itadai ummi batada tacewa gashi kuma Abbu baya gari' saida Aunty Zaliha takirashi take mai bayani don gaskiya tanajin jiki sosai shima ranshi ya sosu Amma yace subari yadawo kafin yasan Abin yi.

Hankalin Alhaji mu azzam yatashi sosai ganin halinda yajefa yar mutane sanadin gudun baciň ran Sageer don haka dole ya nemi mafita tunda gashi shi zaiyi Aure dole Asan Abin yi akai.

Duk yarasa ta ina zai bullowa lamarin,
A washe garine daurin Auren Sageer da Humaida gashi su suna Asibiti Safeena jikin da sauki Amma burinta ynzu baifi taga Sageer ba don kusan kwana uku bata sashi a idoba.

Shikuma duk inda tashin hankali yake yagama shigarshi' "to ina taje? Ajikinshi yakejin ba lafiya,
Ba halin ya tanbaya? Wama zai tanbaya?

Ganin ba sarki sai Allah yayi ta maza yakira Menal yace mata" ita Auntynku ne wai? Tace "wacce aciki ? Safeena!ai tana Asibiti! Cikin zaro ido yace yaushe? Tayi mai bayani cikin tashin hankali ya bar gidan zuwa Asibiti.

Koďa ya isa yasamu Abbu wanda sai Ayaune yafara ganin ma haifin na Safeena duk ranshi yabaci koda Sageer yaje yasamu duk sunyi shiru suna Sauraran sababin Hajiya mama.

Gaba daya tarufe ido tace ma Abbu wallahi itama tanada hakki Akan Safeena don haka bazata koma wannan gidan ba daga nan sai gida,

Yarinya da kuruciyarta da komai Ajingineta to bazata sabuba. Yana shiga abinda yatarar kenan ai sai hankalinshi yakuma tashi! Yasan bayason Aurenta da Auncle Amma bayason Anisanta ta da shi yafison yarika ganinta Akusa dashi'

Koda yagaishesu duk ransu Abace yake sai ummi ce tayi karfin halin yima Abbu bayanin Sageer shima yaji dadin lamarin don yasan komai,

Ýace subari yaje yaga Alhajin bayan fitarshi ummi ma ta fita Hajiya mama tace bari inbiki muyi sallar tunda ga Sageer ko? Hakan ya ma Sageer dadi cikin Sassarfa yakarasa bakin kofar yarufe kafin ya isa wurinta,

Itama tunda yashigõ tasamu kanta da jin dadi sosai yana karasowa ya dagata zaune tareda cewa"why prety? Bakida lafiya har kwana uku Ace bansaniba kuma muna gida daya,

Kinsani bazan iya shigowa nemankiba Akwai mutane, but atleast kya nemeni kinsan zan damu,

Cikin jindadin ganinshi tace naji sauki sosai yace no gaskiya Am not happy prety meke damunki ne? Harda kwanciya um? Sai hawaye cikin sauri yace no please kinga kiyi shiru nasan meye da muwar Aure ne ko?


Na fasa kinji, kiyi hakuri yanzu muñemi mafita (prety i need you)ke nake so kizama mata na, kece nake mafarkin kasan cewa da ita, ni gaskiya nagaji, wallahi nagaji pret!

Yafada cikin tsananin da muwa, ki bari ni infito infada musu ke nakeso' banason Auren Humaida ni ke kawai nake muradin Aure! .........🖊
[2/19, 3:50 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYAYYÀ*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)

Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
maman Ammar

💫FAGEN MARUBUTA WRITERS
ASSOCIATION💫

_(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_

*Dedicated*
_To you my fans_

2⃣5⃣
Cikin girgiza kai tace "no Sageer karkayi haka, kaga iyayenmu duk suna farin ciki da ganin Aurenka, idan kace ka fasa ya kakeso Adauki iya yen mu?


"Kanã nan mutane? Yace " yakikeso inyi yanzu? Ni bana sonta ke nakeso! Safeena! Kece farin cikina. Bazan iya rayuwa da kowace mace ba,

Duk matarda na Aura zancutarda ita ne kawai, bazan iya bata kulawa ba kece kawai nake burin kasan cewa da ita,

Idan bazan sameki Amatsayin matar aure na ba gaskiya bazan Auri kowacce mace ba, Safeena i love you. I love you somuch'

( i want you to be mine only) pĺease help me) cikin karyewar zuciya tace ya kakeso inyi Sageer? Kana tunanin nima ina farin cikine da wannan Abubuwan da yake faruwa damu?

(I dont like All this Sageer! )kai nakeso inrąyu dakai kaine zabina.takarasa cikin kuka, jikinshi na rawa yarungumeta cikin kirjinshi yana dan buga bayanta,

"Kiyi shiru haka kukänki ba Abinda yake karamiņ sai tsananin tashin hankali ,tafara share hawayenta yana kara tayata tareda kallon fuskarta,

"Prety kinga yanda kika dan fada yafada yana me kallon jikinta, kinga har wannan dina ma sunragu yafada yana kokarin taba kirjinta tabuge hannun da sauri,

Cikin tsokana yace" oh namanta suna zafi ķo? Cikin hararan wasa tace nidai ka matsa kar ummi sushigo, yace ni inaso yanzu kowama yasan ina sonki!

Yafada yana kokarin kising bakinta da sauri ta matsa baya, tareda cewa" meye haka ?sai wani yashigo' ( i dont care) baby yaufa kwana uku rabon da insaki a idona,

Bare kuma inganni Ajikinki , nayi missing dumin jikinki da kuma laushin fatarki yana kokarin lalubarta Aka turo kofar cikin wayancewa yamike tsaye tareda yimusu sannu da dawowa,

Hajiya mama tace Yanzumâ zasu bata Sallama Amma gidana źantafi da ita' bazata koma gidan kawunka ba. Duk da yayi mana komai ya kula dakai bazai hana ita kuma mukar bar mata hakkinta ba,

Don haka Ana sallamar mu zan wuce ďa ita ummi dai tayi shiru batada tacewa don tasan halin yayar tasu Sageer dai baice komaiba yana tunanin yanda Abubuwan zasu kwabe gaba daya,


Abbu na fita direct gidan Alhaji mu azzam ya wuce Alhajin baiji dadin yanda yataso da kanshi yazoba dama yana shirin yaje yasameshi yanzu don susan Abinyï Akai,


Sun zauna A sitroom yafaraba Abbu hakuri, "Alhaji Hashim kayi hakuri inaso dama yanzu insameka don musan yanda zamu bulloma lamarin,

Cikin yanayin sanyin jiki Abbu yace wato kasan lamarin mata ne sai Ahankali Amma Agaskiya raina ya baci da farko Amma ganin Sageer da kuma bayanin da suka yimin yasa naji zuciyata tayi sanyi,


"Nasan shine yaronda ka nemawa Auran Safeena! Kasan matsalar ko mahaifiyar yarin yar batada labarin Waye na Aurawa Safeena saboda kawaici irin nata har yau bata damu tasani ba,

Amma matsalar naga yayarta don yanzu ta nace ita Araba Auren saboda yarinyar tana cikin damuwa, Alhaji mu azzam yayi Ajiyar zuciya tareda cewa Alhaji Hashim'

Gaskiya banga laifinsuba don nikaina nasan bamuyima yaran Adalciba , yanzu dai ni na yanke shawarar zankira yaron infadamai gaskiya inyaso sai ya rubuta mata takardarta kawai


"Kar mu dauki Alhakinta da yawa,Abbu yace Alhaji mu azzam bazance komaiba don Safeena yarkace kanada damar da zaka yanke duk hukuncin daka ga yadace don haka nabaka wuka da nama,

Cikin girma da mutumta juna suka rabu' Hajiya mama kam saida takasa ta tsare Akayi sallama tace Sageer yakaisu gidanta da Safeenar kuma tanaso yaje yakawo mata kayan Sawa,

Bashida zabi dole hakan yayi don yakula matar Akwai mita, sabanin ummi da Akwai hakuri har cikin zuciyarshi yanáson matar,

Saida ya Ajiyeşu sannan yakama hanyar gidá ýana driving wayarshi tayi kara ganin number dinda ke kiranshi yasa yayi tsaki donshi tunda Akayi zancen Aurensu baiyarda sun haduba,

Ganin batada niyyar hakura yasa yadauki kiran yana dagawa yace "hello! Cikin sheshshekar kuka tace Sageer don Allah kafadamin ba gaskiya bane please?

Cikin dakewa yace " what? Waida gaske kanada wata matar? Cikin rashin kula yace ( i dont inderstand you) Sageer don Allah nidai kafadamin

Ganin bazai fahimcetaba yasa yakashe wayar tareda juya kan motar zuwa gidansu, kusan ince tunda Akayi zaņcen Auren baijeba komai saidai Yusuf,

Yana isa yace ta fito yäna waje, cikin kuka tafito tana isowa tafara maimaita mai tanbayar? Yace Humaida pls kimin bayani yanda zan gane ok,

Tace "Sageer dama kanada mata? Shine dalilin rashin kulawar? Kasan kanason matarka meye dalilinka na yarda da Aurena kuma kana min wula kanci meye laifina Sageer?

(Just bcos i love you?) Sageer na soka Amma kasani inada tsananin kishi, Ace har gobe Auren mu Amma ko dan shawarar da Anğo da Amarya sukeyi ni ban samuba komai saidai Yusuf yayi,

"Haba Sageer idan na Aureka ribar me zanci Aciki ? Ayanzu ka wulakantani bare kuma nakai kaina, tafara share hawayenta tareda cewa" ya isa haka na hakura dakai dama iyayena basa so gudun bacin raina suka bi,

Don haka ka sa Azo Akwashe maka kayanka (tank you for everyting bye)tajuya ciki da gudu. Shi gaba daya ( he is spechless) aure? Me? Wife? Ganin baida Amsa kawai yafada mota yayi gidansu Yusuf direct,

Yusuf yayi shiru baice komai ba can dai yace Dude ni tafara yima maganar nafada mata ni bansan dakowane zanceba impact ba gaskiya bane Amma taki saurarena Amma dai yanzu yakamata Kasanarda manya ko kafin gobe,

Cikin Ajiyar zuciya yace Dude (that is beter for me i dont care) kasan bawai ina sonta bane don haka (left for heŕ ) ni natafi saida safe yajuya batareda yakuma sauraren shiba,

Cikeda mamaki Yusuf yake kallonshi har yawuce Ace har gobe Auranka Ace anfasa amma baka damuba (what was he tinking?)

Yana isa gidan Auncle dinshi yasamu suna tattaunawa da Aunty Nena duk hankalinsu Atashe yana ganinshi yace "Son come hare'

Jikinshi yayi sanyi cikin sanyin jiki yakaraso cikin falon yazauna tareda gaishesu, cikin sanyin jiki Alhaji yakirashi.

"Sageer saida yadaga kai ya kalleshi don yasan da wuya yakiráshi irin hakan yama kasa Amsawa yakuma cewa
(Son please forgive me) yace Auncle meýa faru?

Yace son nayi ma laifi mai girma, nayi kuskure wanda bazan taba yafema kainaba sanadin kuskurenda nayi yajanyo fasawar Aurenka (please for give me)

Yace no Auncle ba laifinka bane Humaida tasamu tabin kwakwal wa takirani tanamin zancen wai inada wata mata blah blah.. ni ban fahimcetaba don haka karka dorama kanka laifin komai,


"Da gaske takeyi Sageer kanada wata mata, cikin rashin yarda yace ban ganeba Auncle mata kuma yaushe nayi Aure? Mutum na Aure batareda yasani ba?

Yace eh nina daura maka Aure batareda kasaniba. Cikin zabura da tsoro yamike tareda tsabar kaduwa yace "Aure? Mata? Ni?.......🖊




_Fogive me my fans_

07062906225
[2/19, 3:53 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)


Storý writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
maman Ammar

💫FAGEN MARUBUTA WRITERS
ASSOCIATION💫

_(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_

*Hmmmm idan nace zanyi godiya tayi kadan Abakina saidai inbiki da Addu a. kedince Aminiyar kwarai ina godiya AISHA Allah yabarki da dan fillonki yakaro kauna da dankon soyayya*


Dedicated
_to you my Aisha_

2⃣6⃣
Cikin girgiza kąi yaç" (

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login