Showing 21001 words to 24000 words out of 52988 words
Chapter 8 - HAYAR MACE! BOOK COMPLETE BY OUM HAIRAN.txt
yanzu ba rayuwar Hisham ce ta tsaya min a raina ba taki ita ce damuwata banason cigaba da zamanki ?ar?ashinsa wlh tunda ya ?an?anaki bazai barki ba muddin kuna zaune muhalli ?aya saidai banida wani iko na zartar da wani abu duk halin da kika shiga mahaifinki ne sila"
Baiyi tunanin dama a miskilanci na Safiyyah zatayi masa magana ba, hakan ce kuwa ta faru domin kamar ma ba da ita yake maganar ba. Sai Mabaruka ce tace “Ja'afar taimaka mata ta mi?e muje tayi brush tayi sallah ko tea ne tasha" koda yaje zai ta?a ta ?in yarda tayi yayi murmushi yarinyar ta tsorata da lamarin maza da dukkan alamu, sai Mabaruka ce ta tayata ta mike suka shiga bayi ta ha?anta ruwa tayi wanka tayi brush ta fito tayi sallah ta ha?anta tea Shonikan da kansa ya rin?a bata tea ?in tanasha duk wani motsinta idanunsa akai tun farkon ganinsa da yarinyar take burgeshi yanason mace me yanga a ransa komanta a yangance gata ta isa tayi yangar indai kyaun halitta ne kesa ayita.
Da?yar ta amince ya ?agata ta koma gadon ya dauko mata magunguna tasha ya fita yana cewa da ita bari naje na siyo Miki chocolate da biscuits kinsan yaro Saida sweet"
Ranar da yamma aka sallameta da tarin dokoki shidai amsawa kawai yake yi da “to" koda suka koma gidan shine ya gyara mata ko ina ya fita ya siyo mata abinda zataci sukayi sallama lokacin dare ya fara ya nufi gidansa, sai lkcn ya samu damar ?aga wayar Hisham yace masa “Yane?" Murmushi Hisham yayi yace “Na yaba da ?o?arinka matu?a labarin komai yazo min ta gurin Faisal saidai na tausaya maka da kakejin cewa zanyiwa rayuwar wani ?an adam daidai Ni a yanda na fahimci rayuwa kawai kowa ya kar wutar gabansa, Ja'afar wutar da kakejin ka Kunno min bata kamani ba domin nafika abin fa?a a General tabbas kayi nasarar abu ?aya yace lallai sai nayi aure domin ya gaji da kawo masa ?orafi da kakeyi akan rayuwata duk da yace shi babu ruwansa da rayuwar wani so amma ya matsa sai nayi aure, Ja'afar babu aure a tsarina bazanyishi ba amma na samu mafita dole cikin biyu ?aya ta faru kodai Safiyyah ta fanshi kanta ta hanyar nemo ubanta ya biyani ku?a?e na ko kuma dole tayi aikin da yabani ita tayimin Zan mayar da ita matata a zahiri duniya zata yarda ni inada mata amma bata aure ba.......
_Littafi na na ku?ine sis kiyiwa Allah karki karanta in baki biya ba, 300 PC 700 view acct details 3184512451 first bank or 0255526235 Fauziyya Tasiu gtbank._
_Ko kati MTN ta WhatsApp number na 09013718241_
_?an Niger zaku tura kati Airtel na 500f ta waccan number dake sama_
[7/27, 7:17 PM] Am Oum Hairan: *_HM Bonus_*
_MT COLLECTIONS???_
_Ina kuke mata ?an ?walisa masu son ado na kece raini kiji next year Alhaji yayi mai kyautar ?ar moton nan ko yace Hajiya na biya Maki kujerar Hajj ,nan dai ko wa ke fatan yagan sa yaje Kuzo ga kayan gyarar Aure daga taskar mu MT, matsalar ki yamushewar jiki , rashin ?iba kema so kike duk inda kika je ace ga Hajiya tazo ku bata wuri , ko matsalar infection ke damunki , rashin ?arfin ?a namiji saurin gajiyawa ke Kuzo akwai ingantattun kayan mata dana gyara Suplement wanda zai gyaraki kiyi caras abunki , idan ?iba ne tayi maki yawa kisha kiga kin koma dai dai ?aukar oga?? ._
_Infection na buda gaban mace taciki yabar wajen a tsuke a matse kullum kina zaune kina cewa kefa a matse kike alhalin Mai gidan hkr yake???♀?_
_Ina macen da batada shaawa kwatakwata ke bakijin feeling toh wlh kixo Kisha infection set dinmu Dan girman Allah inkinsha kitafasa ma oga infection flusher kibashi ya subhanalillahi Ranan kam saidai kukawomun yarana ajiya in ana sallah baa magana daga wanan ranan zakisa mene ne wanga Abu kenufi kinji_
_Infection nasa ruwa agaban mace tsinkakken ruwa Wanda shi Sam baida yauki toh wanan fa ba ruwan niima ba ne ruwan niima shine Mai yauki hajaju kizo Kisha infection set kirabu da sharrin infection Dan Allah_
_infection set dinmu zai wanke miki Mara zai share yakwashe duk wani sanyi na jiki dana mara_
_ina mai famada ciwon Mara mai tsanani lokacin alada zokisha toilet infection dinmu wannan ciwon yazama tarihi.._
_Ba'anan Mt collections ta tsaya ba , muna sai da liquid soap mayuka na ha?i , turaruka ,shu'umin humra , colecture shampoo conditioner da dai sauran su ...mayukan Suplement wanda zasu dawo maki da martaban fatar jikin ki yasa jikin ki tayi sumul kiga fata na she?i yana glowing ,kar ku manta ku biyo mu a shafikan mu na?_
_INSTAGRAM#MT COLLECTIONS_
_FACEBOOK #MT COLLECTIONS_
_WHATSAPP? 08081202932_
CALL?? _09060703187_
_Muna bada sarin kayan mu a ko'ina ?aya ko sari... Zaku samu shagonmu a nan cikin garin Zaria City babban dodo benen Yahya AminuMT COLLECTIONS 015_
_MT COLLECTIONS TAKU CE??_
***************
“?arya kake Shutter...." "Shonikan...." Hisham ya kirashi tare da ci gaba da cewa “Tun ba yau ko yanzu ba nake fa?a maka ka daina yiwa rayuwata katsalandan saidai na rasa meye yake damunka kamar wanda akayiwa ?auri da ?wa?walwar kifi ka kasa gane nufina Safiyyah Baiwa ta ce ku?i nasa manyan milikai na amsheta daga ubanta tunda har ubanta baiji tausayin haihuwa ya adana mata ?imarta ba to kada kaji a ranka Safiyyah zata ta?a samun wani sau?i daga gareni ciwo ?aya data samun a raina shine na jin cewa itane macen farko dana fara hudawa da kai na tabbas zata samu rangwame na tsare kanta da tayi sa?anin abinda nake tunani.
Sai abu na ?arshe ka gama aikinka bana bu?atar ?ara shigarka gidana daganan har zuwa ranar da zan dawo, wannan dolene domin ko kaje security bazasu Barka ka shiga ba...." ?it ya yanke wayar yabar Shonikan sake da bakin tsananin mamakin bushewar zuciyar Hisham tare da ba?in cikin kalaman daya yayya?a masa ha?i?a yakai ?a zai nunawa Hisham ko babu shi zai rayu kuma zai fita rayuwarsa fita ta gaske.
Ya jima yana zagaye parlourn ya rasa zaune bare tsaye yasani ko yaje gidan kamar yanda ya fa?a security bazasu barshi ya shiga ba ashe babu amfani zuwan nasa? To meye mafitar da zai iya samawa rayuwar Safiyyah daga wannan shai?anin ta?adirin mutumin? Da?ar ya zauna a saman kujera yace “Babu oh God Safiyyah babu yanzu Shikenan iyakar rawar da zan iya takawa rayuwarki?"
Lumshe idanunsa yayi hawaye Masu ?umi yaji sunabin kuncinsa tunda yake baita?a samun abinda yakejin tausayi da jin zai iya fansar da kowanne farin ciki akansa ba sai Safiyyah duk da baisan meye abinda zai faru gaba ba amma tabbas ko zai rasa komai zai yi wannan jihadin ransa na fa?a masa idan baiyi wani abu ba shima yana cikin wa?anda ubangiji zai tuhuma game da rayuwarta.
Ranar haka ya kwana bashida wata walwala jin da?insa ?aya da Hisham ?in baya gari yasan kafin ya dawo ya samu mafita, hakanan bacci ?arawo ya ?aukeshi cike da tunanin tallafin da zai iya bawa rayuwar Safiyyah.
Itako Sofsy baiwar Allah tunda Shonikan ya tafi ya barta take aikin kuka a ranta tanajin ya zame mata dole ta nemi mafita kafin dawowar Hisham Ogun hakan ya bata ?arfin gwiwar tashi cikin dare ta ha?a kayanta tsaf a trolley bag ta sanya hijjab ?inta lkcn goma ta wucce ta fito janye da Bag ?in tana jan ?afarta da?yar ta bu?e parlourn ta fito harabar gidan ta tsaya tana ?arewa dukkan kusurwar gidan kallo hawaye ya tsiyayo mawa Idanunta sharrrr itakam bata ta?a ganin bala'i irin wannan ba duk inda ta kalla babu hanyar fita a gidan haka tayi shahadar nufar ?ofar get na gidan tun kafin ta ?arasa security ?in sukayo kanta kamar zasu cinyeta danya tare da nuna mata hanyar komawa ciki cikinsu harda mi saita kunamar bindigarsa dole ta saki jakar ta juya da gudu tana rusa kuka Allah ya sani bata shirya mutuwa yanzu ba tanason kafin tsayawar watan ajalinta ta gana da Kumbonta ta tambayeta dalilin shigarta wannan gararin rayuwar itakam bata yarda iyakar son abin duniya ne ya jefata wannan ha'ula'in ba tanajin akwai wata a binne a ?ar?ashin ?asa.
Zubewa tayi a parlourn cikin kuka tace “Allah ga baiwarka ka bani mafita Allah banason azzalumin bawan nan naka ya dawo ya isheni a gidansa Allah na tsorata da kalamin amininsa inajin tsoron kar sa?onka yaci gaba da wanzuwa a halin banida ikon ceton kaina"
Bata iya tashi ba anan bacci ya ?auke ta can cikin dare sanyi ya tasheta ta shige ?aki taja bargo washegari tayita zuba idanun ganin Shonikan amma shiru har yamma dole ta fidda rai taci gaba da kula da kanta danma Mabaruka tana yawan shigowa tana dubata dake dama sun saba da Mabaruka tunda tana ?an shigar mata su gaisa.
Cikin kwanakin sati biyun Safiyyah taji sau?i sosai saidai damuwa da fargaba da suka sanyata duk ta rame, babu abinda takeyi a gidan saidai taci tayi wanka ta kwanta saiko gyaran gidan idan taso tunda shima yaransa ne sukeda alhakin yi hatta abinci Saidai a kawo mata taci ta zubawa karnuka sauran, haka rayuwar taci gaba da tafiyar mata tun tana sa ran ganin Shonikan har ta cire rai da ganin nasa ta bawa ranta ha?uri don inba mantawa tayi ba dama ba sosai ya cika zuwa gidan ba wannan ?inma ?ila wani dalili ne shima ya kawo shi.
Da wannan tunanin taci gaba da fakaitar mafitarta saidai ta kasa samunta, ranar talata da yamma tana kwance a parlourn tana kallon wani Korian series taji an mur?a ?ofar ta kuwa juya da sauri ganin me shigowar yasata buga wani uban tsalle ta dire a gefe bakinta ?auke da kalmar a'uziyya abinda ya ?an bashi karamin nisha?i ya kafeta da idanunsa yana ajiye jakar hannunsa saman kujera ya bu?a mata hannun, cikin matsananciyar fa?uwar gaba tayi baya da sauri bakinta na rawa tace “San....sannu da dawowa don Allah kayi h?r bazan kuma ba Allah bazan ?ara ba...."
Matsowa ya rin?ayi cikin takunsa na isa fuskarsa yau a sake take yanayin da Safiyyah bata cika gani a tattare dashi ba kullum ran nan kamar hadari sa?anin yau, shammatarta yayi ya fincikota jikinsa ta zame ta dur?ushe yayi murmushi yace “Ya zaki bani kunya kamar ba ?ar gado ba, meye kikayi kike neman a yafe miki?" Sunkuyar da kanta tayi sai hawaye sharrrr yasa hannu ya ?ago fuskarta ya zuba idanunsa saman dogon hancinta da ?an ?aramin bakinta yace.
“Kina saurin gane kinyi kuskure amma baki tunanin bari na gyara lefin yun?urin guduwa a matsayinki na baiwa kikeson a yafe Miki ko wanne?" Kalmar baiwa tana bala'in yima Safiyyah ciwo saidai hausawa sunce wargi ma guri shika samu ?ala ?us batace masa ba har ya mi?e ya mi?ar da ita ya saketa tare dayin mi?a yace “Na kwaso gajiya banajin zan iya taimakawa kaina da komai muje ciki ki ciremin kayan nan kiyimin wanka....."
Batasan sanda ta ?ago ba cikin ka?uwar ciki yanayin tsoro tace “Wanka...." ?ora hannunsa yayi akanta yace “Eh yarinya ko bazakiyi bane?" Itadai batace komai ba yaja hannunta har ?akin nasa ya mayar da ?ofar ya kulle ya tsaya tare da mi?ar da hannunsa yace “Bismillah yi aikinki" zubansa idanu tayi batare da ta iya koda motsawa ba sai hawaye da taketa tsiyayarwa na tausayin kanta tana girgiza masa kai murmushi yayi ya fara cire bottle na rigarsa yace “duk abinda nace kiyi in Kinga dama kiyi in Kinga dama ki barshi babu abinda zai fasu daga abinda na zartar yin ma shine samun sau?inki...."
Yana mgnr yana zare wandonsa ya rage dagashi sai boxes tayi saurin kawar da kanta bazata iya jure ganinsa a wannan yanayin ba kwarjinin cikar zatinsa yakan tsoratata ashe batasan ruwa ta ?allowa kanta ba yaja ?wafa ya nufi bathroom ya jima sosai ya fito ?aure da towel yana tsane ruwa da wani ya matsa jikin mirror ya ?auki mai na hannu ya muttsika ya tsaya yana kallonta har yanzu tana inda ya barta kanta a jikin bango yayi ajiyar zuciya tare da shafa cikinsa ya bu?e freegde ya ?auki Youghut me sanyi ya ?alle murfin robar ya kafa kansa ya shanye tare da yin gyatsa yayi jifa da robar ya taka a hankali ya sanya hannunsa ya tallafi ?ugunta ya ha?a ?irjinsa da bayanta ya lalubo kunnenta cikin ra?a yace “Inason ki rin?a bani ha?in kai akan duk abinda nazo Miki dashi saboda in kinyi gardama ke zakisha wuya ba Hisham ba...."
Janyota yayi ta kwanto jikinsa yasa hannu ya shafa fuskarta ya ?ora bakinsa saman Idanunta da suke a lumshe tare da sanya hannunsa saman ?irjinta saitin zuciyarta yaji yanda take bugawa da ?arfi.
Duk da taurin zuciyarsa bugun zuciyarta Saida ya bashi tsoro ya juyo da ita da sauri ya ?agata cak ya azata a saman resting chair ?in dake bayansa ya tsugunna yanajin yanda take sauke ajiyar zuciya yace “Safiyyah!" Taushin Muryar daya kirata da ita itane tasata tunanin ko zata samu Rahma daga gareshi ta bu?e Idanunta hawaye suka biyo gashin idanun yasa hannu ya share yace.
“Meye yasa zuciyarki ke bugawa?" Cikin rawar murya tace “bab...ba komai...." Murmushi yayi ya zamar da ita a kujerar ya haura samanta tayi saurin sake rintse idanunta tace “Inajin tsoron ka barni Hisham... Na kusa mutuwa banason na mutu Banga Kumbo na ba...." ?ora bakinsa yayi saman nata ya sauke mata wani kiss me huci tare da zura harshensa cikin bakinta ya lumshe idanunsa ?umin jikinta da ?umin yawun bakinta gami da ?umin hawayenta suka ha?u suka saukar masa da wata muguwar kasala daya shafe shekaru bai riski irinta ba.
?ara sakar mata nauyinsa yayi yana lalubar bakinta tare da zame hular kanta gashinta me yau?i ya zuba saman hannun kujerar ya tura yatsunsa ciki yana tsotsar bakin nata tare da ?ura mata yawunsa me ?amshin minti duk da kasancewarsa international ?an air yanada mugun rauni bayason ganin mace cikin halin da take ciki yanzu yasani batason abinda yakeso gareta saidai shi kansa bazai iya yi mata wata alfarma ba tariga tayi kuskure data bari za?in bakinta ya kaisa ga haike mata.
Bai gama dawowa daga wannan tunanin ba yaji ta janye bakinta cikin saduda da sallamawa tace “Idan har duk kowa ma na duniya haka yake bayajin tausayin wanda yake bu?atar tausayawa, idan har kowa na duniya baya gudun aikata sa?on Allah ga wanda zuciyarsa take ?yamatar abin nikam na saduda Hisham na daina tuhumarka kuma na daina ganin laifinka hukuncin ba daga kai bane dago Allah ne fadin Manzonsa me tsarki cewar “Zina bashi ce idan kayi da yar wani sai anyi da taka" ashe kenan laifin naso yayi ya nasheni kayi babu komai indai yin zaisa kaji a ranka ka samu nutsuwar zuciya basai lallai Ni na samu ba dama banida ita kuma banda sa ran samunta domin lissafin rayuwata bai lissafu daidai ba!"
Tana maganar ne muryarta na karkatsewa tabbas kalaminta sun kashe masa jiki saidai shi Allah ya halicce shi cikin mazajen da idan suka so kasancewa da mace basa iya control kansu badon kar nayi karya ba sai nace da ka?an Uncle Hameed ya fishi indai yaje hannu to baya iya ha?ura ko ta karfin bura uba sai yaci, bare Safiyyah da yake ganin arharta a kusa dashi, da kalaman nata da komi ya sanya hannu ya fito da boobs ?in ta ya ?ora bakinsa akai ya fara tsotsarsu da wani yanayi da in a baya ne Sofsy da?i zataji amma yanzun ?uncin tsanar mutumin tasa takejin kamar yana shanta da wuta.
Da hikima da dabara Saida ya rabata da komai ya janyewa nononta ya sanya hannunsa yana kewaye ramin pupsy ?inta babu wata alama ta danshin ni'ima sarai yasani bawai rashin ni'imar bane ?in abin da tasa a ranta shine ya hana ni'imar sauka haka ya rin?a tsotsar nononta yana murza tsakiyar HQ ?inta ganin wankin hula na neman kaisa dare ga kukanta sai ?ara ratsa jikinsa yakeyi yasashi sanya bakinsa a gabanta ya fara zubanta wani uban sucking daya sanyata zillewa da sauri jin yanayin har tsakiyar kwanyarta.
?agowa yayi ya zuba mata idanunsa da suke lumshewa yace “Zan...ciki a hankali ki haifamin baby Fiyyah!....
_Littafin ku?ine sis kiyiwa Allah karki karanta batare da kin biyani ha??ina ba group 300 PC 700 view acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu First bank or 0255526235 gtbank, ko katin MTN ta WhatsApp number na 09013718241, ?an Niger zaku tura kati Airtel na 500f ta number dake sama._
[8/1, 8:08 PM] Am Oum Hairan: *_HM free Page_*
_Wannan Paging kyauta ne ga kowa da kowa amma iyakar shi ka?ai, sa?on godiya ne gareku inata ganin sakonninku da kiranku wasu su dagu wasu kuma saidai ganin kawai musamman ?an HAYAR MACE Paid group gsky na gode matu?a da uzurin da kukayimin wasunku har yau ma kunce naje nayi bacci,_ _ban?i ta taku ba amma bacci da ha??in al'umma bai dace ga me hankali ba, Allah yabar zumunci jiki yayi sau?i ?afa itama tana sau?i Alhmdllh inama kowa fatan alkhairi._
_Oum Hairan me masoya da yawa??_
_Littafin ku?ine sis kiyiwa Allah karki karanta batare da kin biyani ha??ina ba group 300 PC 700 view acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu First bank or 0255526235 gtbank, ko katin MTN ta WhatsApp number na 09013718241, ?an Niger zaku tura kati Airtel na 500f ta number dake sama._
Rintse idanunta tayi zuciyarta da jikinta na ka?awa a lokaci ?aya cikin kukan da yake neman sar?e numfashinta tace “Na shiga uku ni Safiyyah don... Ka...." Rufe mata baki yayi tare da gyara mata kwanciya ta ya sanya hannu ya janyo blanket ya rufesu tare da saita ha?arsa.
Safiyyah duk wata hanya ta kwatar kai da zatabi tabi takasa samu tanajin yanda yake wasa da dick ?insa saman pupsy ?inta Saida ya fahimci ta ?an saki jiki sannan ya danna mata jijiya ta kuwa ?an?ameshi tare da sakin ihu me sauti na azaba, shikam wani luf yayi a jikinta yana lumshe idanunsa tare da sake sanya hannu yana laluben nipples nata yanaci gaba da matsawa.
Can ?asa kuma yana sarrafa jijiyarsa da salonsa na ?wararren ?an hannu a harkar haka ya rin?a zurku?ar Safiyyah tun tana fahimtarsa tana masa kuka da magiya har bakinta ya mutu.
Shikam gararsa kawai yake kwasa da?insa iyakar da?i Saida ya damu yanda yakeso sannan ya ?agata yana